Sashe 52
Me Kamar Sarki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya Khaldiyyah tai cikin yabawa da saukin hali irin na Shaukiyyah tace "ke da wasa nake dan naga yadda zaki ne ni Annur nake so" wani numfashi Shaukiyyah ta sauke harda jan ajiyar zuciya tace "kai har naji dad'i wallahi" ta karasa maganar tana dafe kirji tace "kiji yadda zuciya ta take harbawa kai gaskiya so bala'i ne" wata uwar harara Khimiyyah ta mako mata tana cewa "au haba dai kinsan so bala'i ne kike ce min na ha'kura da wanda zuciya ta keson kasancewa dashi? Humm Asad gwarzon namiji ne yana da 'kira ga kyan halitta bana gajiya da kallonsa bana son abinda zai zo ya gifta tsakanin mu a yayin da nake kallon wannan haskakakkiyar sharararriyar kyakkyawar fuskartasa mai cike da manyan idanuwa farare tas dogon hanci pink lips kwantaccen gashin kai ba'ki wuluk mai she'ki da daukar hankali ga tsararran saje na kwatance mai burge wanda ya shagala wajen kallonsa saima kinzo ma'kura 'karshen magana wato halittarsa jikinsa ko'ina a murd'e yake ga gashi kullum zuciya ta tana kwad'aita min na kalleshi batare da riga a jikinsa ba naga 'kira inaga wannan rana bansan irin farin cikin dazan tsinci kaina a ciki ba" d'an shiru Khimiyyah tai tana murmushi tare da ri'ko hannun Shaukiyyah tace "dan Allah Shauki ki fad'a min waye zai 'kyale jajurtaccen namiji ingarma sadauki irin Asad ya had'u yana da kyau har bansan yadda zan tsara miki ki fahimce ni ba kema shaida ce tunda kin sanshi" kai Shaukiyyah ta daga.
" 'kwarai Khimiyyah na sani kuma matukar mace zatai ido da ido da Asad duk kyanta da mulkinta saita kalleshi ta 'kara sai taji ya burgeta ta aje 'kasaitarta tayi mafarkin samunsa ya tafi da jinta da ganinta zata rud'e ta gigice ta rasa nutsuwar ta ne a yayin da tai tozali dashi".
Zabura Khimiyyah tai cike da shauki tana jin yadda son Asad ke kara zurfi da fad'ad'a da yalwa yana sake samun guri a zuciyarta tace "to dan Allah kin gani ko taya zanyi sake na 'kyale Asad zan jure komai dan na sameshi zan 'batar da komai harsai mafarki na da burina na zamowa matarsa ya cika inaso na jini a cikin jikinsa in kwanta a lallausn jikinsa nasani ranar ne zanyi barci cikin 'yanci da dad'i please Shaukiyyah nasan kina sona kina son abinda nake so dan Allah ki taya ni addu'ar na sameshi matsayin mijina😕😏.
Kai Shaukiyyah ta jinjina "shikenan sis na fahimce ki gaskiya Asad ya gama tafiya da komai naki to ina miki fatan karki sha wahalar banza shima yasoki koda bakai wanda kike masa ba ki zama matarsa musha biki" rungumeta Khimiyyah tai tana cewa "nagode sosai na gode Shaukiyyah ke yar uwa ta 'kwarai ce tunda har kika fahimci halin da nake ciki a yayin da wannan bagidajiyar take neman rusa min tunani na" ta karasa maganar tana kallon inda Makiyyah ke tsaye babu ita babu alamar ta tsaki taja tana cewa "can ta matse miki wallahi mu zuba mu gani" mi'kewa tai tana sauka a gadon ta fita "nayi gurin mom d'ina" tace tana yin waje gyara kwanciya Khaldiyyah tai tana cewa "uhmm inji mai ciwon baki mukam bamu da ta cewa Allah ya rufa asiri" tashi Shaukiyyah tai tana dariya tace "to Amin dai bari nima naje bangaren mu na dawo" itama fita tai suka bar iya Khaldiyyah wacce taja bargo tana lullu'be jikinta gabadaya tare da fara tunani da nazarin yan uwan nata da abinda yake faruwa to meke damunsu ace ubansu d'aya suna son mutum d'aya akansa suna neman jefa fitana fad'a da 'kiyayya a zuciyarsu wanda ta tabbata Asad zata iya rantsuwa da Allah tayi masa farin sani basa gabansa babu wacce zaiso a cikonsu bawai tanai musu fata bane amma bata ji a jikinta cewa akwai matar Asad a tsakanin Khimiyyah da Makiyyah kawai haukan su suke sauke numfashi tai tana sake jan bargo ta rufe har kanta tayi shiru tun tana tunani har barci ya d'auketa.
MRS AL-AMEEN AHMAD CE 😘🤩.
Thanks for ur support💓💯💓💯🤗 I really appreciate it 🌹💓💗💞 Allah yabar 'kauna yan uwa insha Allahu gobe xakuji ta yadda aka samo asalin tushe ta wannan 'kungiya da farkon wanda ya samar da ita da had'arin da take dashi👹👿☠️💀.
Typing📲 sun jun 9/24 yr Yusrah Musa Abubakar maman little Zaran aunty 💃🧚🧜🙋🤷.
Mai tambarin yma dutse Jigawa new world 🌹🤙 new life and new style sabuwar duniya kuzo kuyi kallo dad'i yana Jigawa 😜 garin ilimi garin addini zaman lafiya Jigawa ⛰️🏞️🗻.
Ranar muce masoya maza karda muyi sanya muyu rausaya yan uwa mu taho da baya baya mune muke shagali💃💃 ranar mu tayi haske 🌃.
ANNURI WRITER'S ASSOCIATION 💫 HOME OF HOSPITALITY AND HARMONY GIDAN KAR'BAR MUTANE HANNU BIYU DA ZAMAN LAFIYA ANNURI HASKE LEKA GIDAN KOWA KODA MAKIYA NA KALLON KA RAMIN KURA SAI YAYANTA HAKA TAKEN MU YAKE 🌹✌️.
STORY AND WRITTEN
✍️YUSRAHMS ABUBAKAR 🌹🤙 MRS SIR👌 YALLA'BAI🙇 MAI GIRMA🙅 MAI NASARA🤙 MAI D'AUKAKA🤞 BABBA🤛 KAFIN ALLAH ALHAJI👋 KAINE GATANA🤗 AL'AMEEN NA YUSRAH KAKE MALAMINA😍 OGANA🙈 MAI GIDANA🤷 LIMAMINA🤷 SUPERSTAR⭐🌠🌟 D'INA SIR AL-AMEEN AHMAD😘😘😘🙇🙅.
Wannan page din naka ne dan uwa rabin jiki NURA SANI ABBAN MUHAMMAD AND SHUKHRAH FATAN ALKAIRIN ALLAH YAKAI MAKA DUK INDA KAKE BROS💯 NA YABA DA KYAWUN HALAYENKA👌👍💓💯.
#Vote
#share
#fallow.
[email protected] 🙅.
__________________________________
37~AL-KABIR
The Great
38~AL-HAFIZ
The preserver.
18~Allahumma salli wa ala sayyidina muhammadin sayyidil Hafizinah.
🌄WITCHERY ND SUDDENLY🌄
Episode 37&38.
A cikin wani 'bakin kumburarran mummunan fusataccen daji na tsafi masu duhuwa ababen tsoro da mugayen manya bishiyoyi a tsaye d'ima d'ima kamar tsaunuka masu wasu irin ganyaye da rassa abin tsoro kallon su kad'ai zai iya tashar maka da hankali lokaci guda ka fita hayyacinka musamman in suna kad'awa maimakon subada iska mai dad'i saidai su hankad'o wani turnu'kakken ba'kin zafi kamar ana watso tafashasshan ruwan zafi babu wanda yasan da zaman dajin balle har a samu wani mai 'kwarin gwiwar iya zuwa har yace zai binciki wani abu da kuwa ranar za'ai babu shi saidai uwarsa ta haifi 'kaninsa dan zai tafi lahira kai tsaye babu wani jinkiri ko kwano-kwano dajin ya kasance dajine na tsafi ba kowa yake ganinsa ba asalinsa na wasu baka'ken munanan aljanu 👹👹👻 ne horarru wajen iya tsari da sarrafa mugunta babu d'igon imani a tattare dasu basu da tausayi basa d'aga 'kafa basa uziri ko a jariri ne mutum mai gaskiya kuwa basu da ma'kiyin daya kaishi zasuyi fad'a dashi su ya'ke shi akan yabar hanyar 'kwarai d'ai dai ne masu tsallewa tarkonsu ta wannan hanyar suke bi suka halaka mutane da yawa suka rijayo mutane da yawa sukai musu mubaya'a sun kasance anan tsahon shekaru suna rayuwa a ciki tare da wata had'ararriyar shahararriyar bokanya matsafiya abar tsoro mai tsoratarwa asalinta mutum ce kuma ta kasance a cikin mutane daga baya ta za'bi ba'kar rayuwa ta za'bi ta zama masifa da fitina a cikin mutane ta hana su zaman lafiya.👹👹.
Shiru dajin yake tsit baka jin komai sai dariyarta zaune take a wani ba'kin kogo ta tan'kwashe kafafunta da manya manyan wasu darukan tsafi a gabanta sai sautikan kuka ne ke fita a ciki abubuwa ne 'kanana saika lura zaka gane mutane ne tayi musu tsafi suka zama wadannan yan kananun kamar teddyn roba ta wasan yara ta d'aga kanta sama sai dariya take hannuwanta a bud'e ha'koranta na tsiyayar jini idanuwanta ma haka kayan jikinta duk jini ne a jiki ga takubba🗡️⚔️🏹 da wu'ka'ke a gefenta da yawa.
Daina dariyar tai tare da sauke kanta kasa tana kallon darukan muryarta kamar zai fashe tace "kuma ku zama jini domin baku da amfani" ta karasa maganar tana zuba musu wani ruwan tsafi akan a take suka narke jini ya balle ya fara bubbuga nan da nan ya cika gurin tanjan kamar kogi tashi tsaye tai ta fara zagawa da wani sandar tsafi a hannunta ta nuna jinin tana cewa.
"Wannan jinin kaine zaka zama jigon wannan 'kungiya kaine masifa da fitana saika zama bala'i ga duk wanda yaso gano asirin mu saiya hallaka dakai zamuyi amfani wajen kare kanmu da kungiyarmu kaine asirin mu kaine tanadinmu nayi alkawarin saina hallakar da mutane masu tarin yawa dakai" ta karasa maganar tana busa wani abu a take jinin ya 'bace ya zama gurin ya gyaru kamar dai babu abinda ya faru kira ta fara da wasu irin sunaye marasa dad'in ji nan take wasu 'bakaken aljanu 👹👻 suka fara dira a gabanta masu siffa abin tsora.
Cikin bada umarni tace "ku zama mutane ku bazu kubar dajinnan ku shiga gari gari kasa kasa ku fara aikin dana saku babu tausayi har jariri tsohuwa ko bazata iya tashi ba ku had'o da ita ina so naga na hana kowa jin dad'i da sukuni ina so na tarwatsa farin ciki kuje na baku umarni" nan take suka fara baza fuka fukansu suna tashi suka tarwatse suka watsu ko'ina bayan sun fita daga asalin dajin tsafin suka fara sauka kasa suna zamowa mutane kallon kansu aljanun sukai bayan su komo mutanen sukace wannan siffar akwai kyau dole ne ma muyi aure da mutane muje zuwa kowa ya kama gabansa" nan take kowa yai inda yasa gaba suka bazu d'ai d'ai kamar wasu matunen arziki.
Zaune wani hamsha'kin mutum yake a office dinsa ya jingina bayansa da kujera yana juyawa a hankali idonsa a rufe AC na seseta shi saidai da alama baya cikin yanayin jin dad'i ba wata walwala akan fuskarsa yayi matukar zurfi a tunanin da yake knocking akai masa batare daya bud'e ido ba yace "yes waye? zaka iya shigowa".
Bud'e kofa yai yana shigowa kansa a sunkuye cikin sanyin jiki ya tsaya tare da gaidashi sai lokacin ya d'ago daga jingine a kujerar da yake tare da cewa "lafiya na ganka a haka miya faru"? Kasa magana Safyan yai saboda tunanin abinda zai faru idan ya masa bayanin mutanen da suka bar nan yanzu domin basu bukaci had'uwa dashi ko su samu tattaunawa ba basa bukatar jin komai daga bakinsa saidai ya girbi abinda ya dad'e yana shukawa.....................
"Kai Safyanu magana fa nake maka da akwai wani abu ne"?.
" 'kwarai Khimiyyah na sani kuma matukar mace zatai ido da ido da Asad duk kyanta da mulkinta saita kalleshi ta 'kara sai taji ya burgeta ta aje 'kasaitarta tayi mafarkin samunsa ya tafi da jinta da ganinta zata rud'e ta gigice ta rasa nutsuwar ta ne a yayin da tai tozali dashi".
Zabura Khimiyyah tai cike da shauki tana jin yadda son Asad ke kara zurfi da fad'ad'a da yalwa yana sake samun guri a zuciyarta tace "to dan Allah kin gani ko taya zanyi sake na 'kyale Asad zan jure komai dan na sameshi zan 'batar da komai harsai mafarki na da burina na zamowa matarsa ya cika inaso na jini a cikin jikinsa in kwanta a lallausn jikinsa nasani ranar ne zanyi barci cikin 'yanci da dad'i please Shaukiyyah nasan kina sona kina son abinda nake so dan Allah ki taya ni addu'ar na sameshi matsayin mijina😕😏.
Kai Shaukiyyah ta jinjina "shikenan sis na fahimce ki gaskiya Asad ya gama tafiya da komai naki to ina miki fatan karki sha wahalar banza shima yasoki koda bakai wanda kike masa ba ki zama matarsa musha biki" rungumeta Khimiyyah tai tana cewa "nagode sosai na gode Shaukiyyah ke yar uwa ta 'kwarai ce tunda har kika fahimci halin da nake ciki a yayin da wannan bagidajiyar take neman rusa min tunani na" ta karasa maganar tana kallon inda Makiyyah ke tsaye babu ita babu alamar ta tsaki taja tana cewa "can ta matse miki wallahi mu zuba mu gani" mi'kewa tai tana sauka a gadon ta fita "nayi gurin mom d'ina" tace tana yin waje gyara kwanciya Khaldiyyah tai tana cewa "uhmm inji mai ciwon baki mukam bamu da ta cewa Allah ya rufa asiri" tashi Shaukiyyah tai tana dariya tace "to Amin dai bari nima naje bangaren mu na dawo" itama fita tai suka bar iya Khaldiyyah wacce taja bargo tana lullu'be jikinta gabadaya tare da fara tunani da nazarin yan uwan nata da abinda yake faruwa to meke damunsu ace ubansu d'aya suna son mutum d'aya akansa suna neman jefa fitana fad'a da 'kiyayya a zuciyarsu wanda ta tabbata Asad zata iya rantsuwa da Allah tayi masa farin sani basa gabansa babu wacce zaiso a cikonsu bawai tanai musu fata bane amma bata ji a jikinta cewa akwai matar Asad a tsakanin Khimiyyah da Makiyyah kawai haukan su suke sauke numfashi tai tana sake jan bargo ta rufe har kanta tayi shiru tun tana tunani har barci ya d'auketa.
MRS AL-AMEEN AHMAD CE 😘🤩.
Thanks for ur support💓💯💓💯🤗 I really appreciate it 🌹💓💗💞 Allah yabar 'kauna yan uwa insha Allahu gobe xakuji ta yadda aka samo asalin tushe ta wannan 'kungiya da farkon wanda ya samar da ita da had'arin da take dashi👹👿☠️💀.
Typing📲 sun jun 9/24 yr Yusrah Musa Abubakar maman little Zaran aunty 💃🧚🧜🙋🤷.
Mai tambarin yma dutse Jigawa new world 🌹🤙 new life and new style sabuwar duniya kuzo kuyi kallo dad'i yana Jigawa 😜 garin ilimi garin addini zaman lafiya Jigawa ⛰️🏞️🗻.
Ranar muce masoya maza karda muyi sanya muyu rausaya yan uwa mu taho da baya baya mune muke shagali💃💃 ranar mu tayi haske 🌃.
ANNURI WRITER'S ASSOCIATION 💫 HOME OF HOSPITALITY AND HARMONY GIDAN KAR'BAR MUTANE HANNU BIYU DA ZAMAN LAFIYA ANNURI HASKE LEKA GIDAN KOWA KODA MAKIYA NA KALLON KA RAMIN KURA SAI YAYANTA HAKA TAKEN MU YAKE 🌹✌️.
STORY AND WRITTEN
✍️YUSRAHMS ABUBAKAR 🌹🤙 MRS SIR👌 YALLA'BAI🙇 MAI GIRMA🙅 MAI NASARA🤙 MAI D'AUKAKA🤞 BABBA🤛 KAFIN ALLAH ALHAJI👋 KAINE GATANA🤗 AL'AMEEN NA YUSRAH KAKE MALAMINA😍 OGANA🙈 MAI GIDANA🤷 LIMAMINA🤷 SUPERSTAR⭐🌠🌟 D'INA SIR AL-AMEEN AHMAD😘😘😘🙇🙅.
Wannan page din naka ne dan uwa rabin jiki NURA SANI ABBAN MUHAMMAD AND SHUKHRAH FATAN ALKAIRIN ALLAH YAKAI MAKA DUK INDA KAKE BROS💯 NA YABA DA KYAWUN HALAYENKA👌👍💓💯.
#Vote
#share
#fallow.
[email protected] 🙅.
__________________________________
37~AL-KABIR
The Great
38~AL-HAFIZ
The preserver.
18~Allahumma salli wa ala sayyidina muhammadin sayyidil Hafizinah.
🌄WITCHERY ND SUDDENLY🌄
Episode 37&38.
A cikin wani 'bakin kumburarran mummunan fusataccen daji na tsafi masu duhuwa ababen tsoro da mugayen manya bishiyoyi a tsaye d'ima d'ima kamar tsaunuka masu wasu irin ganyaye da rassa abin tsoro kallon su kad'ai zai iya tashar maka da hankali lokaci guda ka fita hayyacinka musamman in suna kad'awa maimakon subada iska mai dad'i saidai su hankad'o wani turnu'kakken ba'kin zafi kamar ana watso tafashasshan ruwan zafi babu wanda yasan da zaman dajin balle har a samu wani mai 'kwarin gwiwar iya zuwa har yace zai binciki wani abu da kuwa ranar za'ai babu shi saidai uwarsa ta haifi 'kaninsa dan zai tafi lahira kai tsaye babu wani jinkiri ko kwano-kwano dajin ya kasance dajine na tsafi ba kowa yake ganinsa ba asalinsa na wasu baka'ken munanan aljanu 👹👹👻 ne horarru wajen iya tsari da sarrafa mugunta babu d'igon imani a tattare dasu basu da tausayi basa d'aga 'kafa basa uziri ko a jariri ne mutum mai gaskiya kuwa basu da ma'kiyin daya kaishi zasuyi fad'a dashi su ya'ke shi akan yabar hanyar 'kwarai d'ai dai ne masu tsallewa tarkonsu ta wannan hanyar suke bi suka halaka mutane da yawa suka rijayo mutane da yawa sukai musu mubaya'a sun kasance anan tsahon shekaru suna rayuwa a ciki tare da wata had'ararriyar shahararriyar bokanya matsafiya abar tsoro mai tsoratarwa asalinta mutum ce kuma ta kasance a cikin mutane daga baya ta za'bi ba'kar rayuwa ta za'bi ta zama masifa da fitina a cikin mutane ta hana su zaman lafiya.👹👹.
Shiru dajin yake tsit baka jin komai sai dariyarta zaune take a wani ba'kin kogo ta tan'kwashe kafafunta da manya manyan wasu darukan tsafi a gabanta sai sautikan kuka ne ke fita a ciki abubuwa ne 'kanana saika lura zaka gane mutane ne tayi musu tsafi suka zama wadannan yan kananun kamar teddyn roba ta wasan yara ta d'aga kanta sama sai dariya take hannuwanta a bud'e ha'koranta na tsiyayar jini idanuwanta ma haka kayan jikinta duk jini ne a jiki ga takubba🗡️⚔️🏹 da wu'ka'ke a gefenta da yawa.
Daina dariyar tai tare da sauke kanta kasa tana kallon darukan muryarta kamar zai fashe tace "kuma ku zama jini domin baku da amfani" ta karasa maganar tana zuba musu wani ruwan tsafi akan a take suka narke jini ya balle ya fara bubbuga nan da nan ya cika gurin tanjan kamar kogi tashi tsaye tai ta fara zagawa da wani sandar tsafi a hannunta ta nuna jinin tana cewa.
"Wannan jinin kaine zaka zama jigon wannan 'kungiya kaine masifa da fitana saika zama bala'i ga duk wanda yaso gano asirin mu saiya hallaka dakai zamuyi amfani wajen kare kanmu da kungiyarmu kaine asirin mu kaine tanadinmu nayi alkawarin saina hallakar da mutane masu tarin yawa dakai" ta karasa maganar tana busa wani abu a take jinin ya 'bace ya zama gurin ya gyaru kamar dai babu abinda ya faru kira ta fara da wasu irin sunaye marasa dad'in ji nan take wasu 'bakaken aljanu 👹👻 suka fara dira a gabanta masu siffa abin tsora.
Cikin bada umarni tace "ku zama mutane ku bazu kubar dajinnan ku shiga gari gari kasa kasa ku fara aikin dana saku babu tausayi har jariri tsohuwa ko bazata iya tashi ba ku had'o da ita ina so naga na hana kowa jin dad'i da sukuni ina so na tarwatsa farin ciki kuje na baku umarni" nan take suka fara baza fuka fukansu suna tashi suka tarwatse suka watsu ko'ina bayan sun fita daga asalin dajin tsafin suka fara sauka kasa suna zamowa mutane kallon kansu aljanun sukai bayan su komo mutanen sukace wannan siffar akwai kyau dole ne ma muyi aure da mutane muje zuwa kowa ya kama gabansa" nan take kowa yai inda yasa gaba suka bazu d'ai d'ai kamar wasu matunen arziki.
Zaune wani hamsha'kin mutum yake a office dinsa ya jingina bayansa da kujera yana juyawa a hankali idonsa a rufe AC na seseta shi saidai da alama baya cikin yanayin jin dad'i ba wata walwala akan fuskarsa yayi matukar zurfi a tunanin da yake knocking akai masa batare daya bud'e ido ba yace "yes waye? zaka iya shigowa".
Bud'e kofa yai yana shigowa kansa a sunkuye cikin sanyin jiki ya tsaya tare da gaidashi sai lokacin ya d'ago daga jingine a kujerar da yake tare da cewa "lafiya na ganka a haka miya faru"? Kasa magana Safyan yai saboda tunanin abinda zai faru idan ya masa bayanin mutanen da suka bar nan yanzu domin basu bukaci had'uwa dashi ko su samu tattaunawa ba basa bukatar jin komai daga bakinsa saidai ya girbi abinda ya dad'e yana shukawa.....................
"Kai Safyanu magana fa nake maka da akwai wani abu ne"?.