Sashe 87
Me Kamar Sarki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gyara zama me gari yai yana kara yin kasa da murya yace "eh shiyasa nace idan ka amince za'a biyasu ta ruwan sanyi saidai zamuyita da wajewa ka fara bani abinda zan nema a gurin ka yanzu ni kuma nayi maka alkawari koda zasu karo wasu buhuna goman zan biya maka bashinsu amma saika yarda da farko to mekace mun zama abokan har'kalla"?.
Cikin rashin fahimta malam Habu yace "abokan har'kalla kamar ya nifa ban gane inda ka dosa ba me gari akan me kake magana ne kamin bayani a warware yadda zanfi fahimtarka"?.
Me gari yana gyara rawanin daya kusa fad'owa muryarsa da d'an in'kina sakamakon baisan a yadda malam Habu zai kalli maganar dazai fad'a masa ba yace "so nake ka bani auren 'yarka guda d'aya a cikin su hud'un😳 akwai wacce nake so jiyama tazo ta wuce ta nan gurin har nake tambaya wannan kuma daga Ina dan ban ganeta ba saboda girman data 'kara sai akace min wai 'yarka ce ko"?.
Cike da kad'uwa malam Habu yace "wacce daga ciki kake magana" ya fad'a yana 'kure me garin da kallo dan a iya kwatancen dayai ya fahimci kamar Amatu yake nufi😲.
Kamar a mafarki yaji me gari yace "sunanta Amatullahi ko?ita nake nufi wacce ta dawo daga tafiya kwanan nan ita nake so idan har ka yarda ka bani auren ta ni kuma zan biya maka bashin duka amma me kace"?.
Tabdijan🤪😡 wani irin kallon baka da hankali ka fara hauka ne malam Habu yaiwa Mai gari yana cewa "mamana kake nufi? Ai me gari ko auren babbar 'yata Asma'u bazan iya baka ba balle mamana indai sainayi maka haka dana biya wannan bashin da suke bina na za'bi zaman gidan yarin shekara ashirin ban amince ba ka barni Allah zai horemin na biya su.............
Cikin lallami me gari yace "haba kai kuwa malam Habubakar dame zaka biyasu bayan baka da ko sisi kazo na taimake ka arziki yana binka kana guduwa wallahi indai ka bani auren ta zan baka kyautar gona ta zan baka shanu ka had'a amalanke sannan zan baka jari kuma gidanka kaga duk katangun suna bukatar gyara zansa a gyara maka harda sutura zan d'inka maka masu yawa kaji🤔"?.
Mi'kewa malam Habu yai a fusace jin yana neman kawo masa zuciya wuya da zancen banzan da yake masa ya karkad'e rigarsa yana kallon me gari da shima ya bishi da kallo yace.
"Zan sake maimaita maka kaji ko 'yata Asma'u bazan iya baka aurenta ba balle mamana ka gane indai sai nayi haka ne zan biya bashi sai na sayar da 'yata gara nayi xaman gidan yarin shekara ashirin" yana fad'in haka zaiyi gaba me gari daya mike har rawanin nasa na fad'owa kasa bai tsaya d'auka ba yace.
"Haba malam Habubakar arziki ne yake binka tsiya na korewa ka yarda wallahi da gaske nake maka zan baka komai da kake so" jin maganar da yake sake maimaitawa yasa malam Habu jan tsaki cikin takaici ya bar gurin yayin da Mai gari ya bud'e murya yana 'kwala masa kira amma ko waigoshi baiyi ba.
Haka malam Habu ya shiga gida a susuce tun kafin yai magana yaga dukkan ahlin gidan kowa kuka yake babba da yaro wato har an samu wani magulmacin yazo ya sanar musu bai iya ce musu komai ba kawai ba'kin ciki ya gama rufeshi musamman yadda ya kalli Amatu tana kuka sosai ga maganar da me gari yake masa akan ya bashi aurenta baisan lokacin da wasu baka'ken hawayen damuwa suka fara zuba daga idonsa ba ga hajijiya na d'ibansa da sauri ya shige d'akinsa yana rufe kofa kawai ya kwanta shima yana rusa kuka kamar karamin yaro😥.
INDIA CHENNAI🍒
Sakamakon ganin jikin Khimiyyah da sau'ki alhamdulillah yasa Mami tace Ajeeb da Annur su taho gida kafin suma ita da Ameer da Khimiyyan su biyo bayansu saboda kadan ya rage ta karasa warkewa saboda anyi mata wankin 'kwa'kwalwar cikin nasara kuma likita ya tabbatar musu zata dawo cikin hankalin ta saidai har yanzu bata magana muryarta rawa yake bai fita sosai sakamakon sha'ke mata wuya da Asad yai a wancan lokacin.
Ranar da Mami tayi musu zancen tafiya gidan da yake suma a matse suke a ranar sukai duk abinda ya dace washe gari suka biyo jirgin sassafe suka dawo Nigeria saidai a Abuja international airport anan suka sauka dama already tun kafin suje Mai martaba yasa motocin taryarsu sunje suna sauka ba 'bata lokaci daga airport d'in Abujan suka wuto Kano.
Wani wuri a cikin asibitin inda aka rubuta silent please🙏 da manyan ba'ki wata qofa likita ya bud'e yana shiga zaune ya tarar da Khimiyyah a gefen gadon ta jingina bayanta da bango murmushi yai yana karasawa ganin aikin dayai mata kullum sake samun sau'ki take saidai abu d'aya ne wato har yanzu bata magana amma idan kayi mata zata nuna alamar tasan abinda kake cewa zama yai akan kujerar dake kusa da bed yana bud'e file d'inta ya d'auko certificate d'inta na wata takarda da aka kawo masa yanzu yana bi a hankali yana duba meya kamata gaba ayi mata dan a samu ta karasa warewa kamar daga sama ko a mafarkin haka yaji saukar muryarta tace.
"Doctor ina son zamuyi wata magana ta sirri dakai batare daka sanar da wadanda suka kawo niba dan Allah ya zama sirri tsananin mu har abada kayi min wannan alkawarin🤲"?.
A zabure cike da tsananin mamaki doctorn ya d'ago yana kallon ta kafin ya bud'e baki yace "yaushe kika fara magana ko yanzu"?.
Kaita d'aga "eh doctor yanzu ne na fara duk da na dad'e da farfad'owa kuma na dad'e da sanin inda kaina yake hankali na ya komo jikina duk abinda ka nuna min zan fad'a maka meneshi dama dan 'yan uwana suna gurin ne shiyasa na'ki kulaka duk abinda kake tambaya tak sakamakon bana so susan cewa na dawo cikin hankalin nawa sosai zanyi amfani da wannan damar nayi wasu abubuwa amma saida taimakon ka please doctor"?.
Kai ya d'aga mata yana cewa "ok Ina jinki me zakice wanne abu zakiyi"?.
Huci Khimiyyan ta fitar tana jin ina ma ace yanzu tana gida dama ace an sallamesu sun koma masarauta hummmm 'kwafa tai tana kallon doctor tace "d'aukar fansa😠😳".
Cikin rashin fahimta doctor yace "ban gane d'aukar fansa ba me kike nufi"?.
Rufe idonta daya fara kad'awa tai tana cewa "Ina nufin zan d'auki fansa ne akan wanda yai min haka amma saida taimakon ka".
Gyara zama doctor yai cikin mamaki yace "oh wai dama mutum ne ya miki haka subahanallahi wanne irin jarumi ne kuwa tabd'ijan wallahi Khimiyyah all my thoughts ko daga irin benin na mai tsawo kika fad'o lokacin dana fara yi miki aiki haka nayi tunani"?.
Kai Khimiyyah ta girgiza "no mutum ne shiyasa nima nake so nayi amfani da wannan damar na rama abinda yayi min ta hanya mafi sau'ki doctor abinda zance maka shine zaka fad'a ma wadanda suka kawo ni"?.
Kai doctor ya d'aga yana cewa "ok ina jinki fad'i duk yadda kike so ace musu nikuma I will try to do my best na ganin na fad'a musu komai har su yarda da abinda na fad'a".
Murmushi Khimiyyah tai tana jinjina kai tace "doctor so nake ka fad'a musu cewa na samu lafiya na warware na dawo daidai amma game da wankin 'kwa'kwalwa da akai min dole wata rana ciwon zai d'an ri'ka tashi ana yimin uziri wasu lokatan bana cikin hankalina nake yin wasu abubuwan kuma koda a furuci ne shin doctor zakai min wannan taimakon"?.
Kaiya d'aga mata yana gyara zama yace "ok babu damu I'll but dole saidai na soke wannan papern na yau ayi wata ta qarya domin wannan result d'in ya nuna kin samu cikekkiyar lafiya ta haqiqa babu sauran matsala kinga idan aka basu ba damar dazan fad'a musu abinda kike so ayi miki kuma sa'a kikai naje reception nemansu naga basa nan maybe sun d'an fita da yanzu na basu takardan".
Zaro ido Khimiyyah tai tana sau'ke ajiyar zuciya tace "gara da basa nan doctor alhamdulillah na gode sosai da wannan taimako".
Mi'kewa doctor yai yana cewa "ok no vex🌹 karki damu ai dama muna irin haka a patient's😷 d'in mu bari naje office saina sake takardan" yana fadin haka ya bud'e kofa ya fita wani irin murmushi Khimiyyah ta saki tana jinjina kai tare da haskota sanda ta koma gida za'ai bele'u dan saita hana kowa zaman lafiya idan zata d'au fansarta komawa tai kwanta kawai tana tunano lokacin da Asad yake tumurmusarta da dukkan qarfin sa🤪😂 mtswww taja tana gyara kwanciyar ta kafin doctor ya dawo ta sake fad'a masa wani abu guda data manta bata fad'a masa ba.
🏕️'KAUYE 🏕️
Ilyah na zaune a kofar gidansa wani yaronsa daga cikin yaransa dake masa aikin bin kasuwanni da kayayyaki yana zaune a gefensa da kud'i Mai mugun yawa yana 'kirgawa dami dami Hassan da Hussaini suka fito ganin yasa suka tsaya Hassan ya kalleshi yana cewa.
"Wai baba Ina maganar mu ta kwana ne yarinyar nanfa ta dawo tayi kyau ta zama 'yar birni kaje kada wani yamin shigar sauri wallahi da saidai garin nan ya kama da wuta dan sai anyi mummunan ya'ki akan Amatu zan iya kashe mutum gara makaji ka sani".
Kallon sa Ilyah yai cike da fargaba kamar baisan akan me yake maganar ba cikin basarwa yace "batun mu name akan me kake magana yaushe zaku koma neman kud'in ku kafin ku dawo zansa a Gina muku manyan gidaje wanda babu irinsu a 'kauyen kuma ku auri duk yarinyar da kuke so?.
Cikin rashin fahimta malam Habu yace "abokan har'kalla kamar ya nifa ban gane inda ka dosa ba me gari akan me kake magana ne kamin bayani a warware yadda zanfi fahimtarka"?.
Me gari yana gyara rawanin daya kusa fad'owa muryarsa da d'an in'kina sakamakon baisan a yadda malam Habu zai kalli maganar dazai fad'a masa ba yace "so nake ka bani auren 'yarka guda d'aya a cikin su hud'un😳 akwai wacce nake so jiyama tazo ta wuce ta nan gurin har nake tambaya wannan kuma daga Ina dan ban ganeta ba saboda girman data 'kara sai akace min wai 'yarka ce ko"?.
Cike da kad'uwa malam Habu yace "wacce daga ciki kake magana" ya fad'a yana 'kure me garin da kallo dan a iya kwatancen dayai ya fahimci kamar Amatu yake nufi😲.
Kamar a mafarki yaji me gari yace "sunanta Amatullahi ko?ita nake nufi wacce ta dawo daga tafiya kwanan nan ita nake so idan har ka yarda ka bani auren ta ni kuma zan biya maka bashin duka amma me kace"?.
Tabdijan🤪😡 wani irin kallon baka da hankali ka fara hauka ne malam Habu yaiwa Mai gari yana cewa "mamana kake nufi? Ai me gari ko auren babbar 'yata Asma'u bazan iya baka ba balle mamana indai sainayi maka haka dana biya wannan bashin da suke bina na za'bi zaman gidan yarin shekara ashirin ban amince ba ka barni Allah zai horemin na biya su.............
Cikin lallami me gari yace "haba kai kuwa malam Habubakar dame zaka biyasu bayan baka da ko sisi kazo na taimake ka arziki yana binka kana guduwa wallahi indai ka bani auren ta zan baka kyautar gona ta zan baka shanu ka had'a amalanke sannan zan baka jari kuma gidanka kaga duk katangun suna bukatar gyara zansa a gyara maka harda sutura zan d'inka maka masu yawa kaji🤔"?.
Mi'kewa malam Habu yai a fusace jin yana neman kawo masa zuciya wuya da zancen banzan da yake masa ya karkad'e rigarsa yana kallon me gari da shima ya bishi da kallo yace.
"Zan sake maimaita maka kaji ko 'yata Asma'u bazan iya baka aurenta ba balle mamana ka gane indai sai nayi haka ne zan biya bashi sai na sayar da 'yata gara nayi xaman gidan yarin shekara ashirin" yana fad'in haka zaiyi gaba me gari daya mike har rawanin nasa na fad'owa kasa bai tsaya d'auka ba yace.
"Haba malam Habubakar arziki ne yake binka tsiya na korewa ka yarda wallahi da gaske nake maka zan baka komai da kake so" jin maganar da yake sake maimaitawa yasa malam Habu jan tsaki cikin takaici ya bar gurin yayin da Mai gari ya bud'e murya yana 'kwala masa kira amma ko waigoshi baiyi ba.
Haka malam Habu ya shiga gida a susuce tun kafin yai magana yaga dukkan ahlin gidan kowa kuka yake babba da yaro wato har an samu wani magulmacin yazo ya sanar musu bai iya ce musu komai ba kawai ba'kin ciki ya gama rufeshi musamman yadda ya kalli Amatu tana kuka sosai ga maganar da me gari yake masa akan ya bashi aurenta baisan lokacin da wasu baka'ken hawayen damuwa suka fara zuba daga idonsa ba ga hajijiya na d'ibansa da sauri ya shige d'akinsa yana rufe kofa kawai ya kwanta shima yana rusa kuka kamar karamin yaro😥.
INDIA CHENNAI🍒
Sakamakon ganin jikin Khimiyyah da sau'ki alhamdulillah yasa Mami tace Ajeeb da Annur su taho gida kafin suma ita da Ameer da Khimiyyan su biyo bayansu saboda kadan ya rage ta karasa warkewa saboda anyi mata wankin 'kwa'kwalwar cikin nasara kuma likita ya tabbatar musu zata dawo cikin hankalin ta saidai har yanzu bata magana muryarta rawa yake bai fita sosai sakamakon sha'ke mata wuya da Asad yai a wancan lokacin.
Ranar da Mami tayi musu zancen tafiya gidan da yake suma a matse suke a ranar sukai duk abinda ya dace washe gari suka biyo jirgin sassafe suka dawo Nigeria saidai a Abuja international airport anan suka sauka dama already tun kafin suje Mai martaba yasa motocin taryarsu sunje suna sauka ba 'bata lokaci daga airport d'in Abujan suka wuto Kano.
Wani wuri a cikin asibitin inda aka rubuta silent please🙏 da manyan ba'ki wata qofa likita ya bud'e yana shiga zaune ya tarar da Khimiyyah a gefen gadon ta jingina bayanta da bango murmushi yai yana karasawa ganin aikin dayai mata kullum sake samun sau'ki take saidai abu d'aya ne wato har yanzu bata magana amma idan kayi mata zata nuna alamar tasan abinda kake cewa zama yai akan kujerar dake kusa da bed yana bud'e file d'inta ya d'auko certificate d'inta na wata takarda da aka kawo masa yanzu yana bi a hankali yana duba meya kamata gaba ayi mata dan a samu ta karasa warewa kamar daga sama ko a mafarkin haka yaji saukar muryarta tace.
"Doctor ina son zamuyi wata magana ta sirri dakai batare daka sanar da wadanda suka kawo niba dan Allah ya zama sirri tsananin mu har abada kayi min wannan alkawarin🤲"?.
A zabure cike da tsananin mamaki doctorn ya d'ago yana kallon ta kafin ya bud'e baki yace "yaushe kika fara magana ko yanzu"?.
Kaita d'aga "eh doctor yanzu ne na fara duk da na dad'e da farfad'owa kuma na dad'e da sanin inda kaina yake hankali na ya komo jikina duk abinda ka nuna min zan fad'a maka meneshi dama dan 'yan uwana suna gurin ne shiyasa na'ki kulaka duk abinda kake tambaya tak sakamakon bana so susan cewa na dawo cikin hankalin nawa sosai zanyi amfani da wannan damar nayi wasu abubuwa amma saida taimakon ka please doctor"?.
Kai ya d'aga mata yana cewa "ok Ina jinki me zakice wanne abu zakiyi"?.
Huci Khimiyyan ta fitar tana jin ina ma ace yanzu tana gida dama ace an sallamesu sun koma masarauta hummmm 'kwafa tai tana kallon doctor tace "d'aukar fansa😠😳".
Cikin rashin fahimta doctor yace "ban gane d'aukar fansa ba me kike nufi"?.
Rufe idonta daya fara kad'awa tai tana cewa "Ina nufin zan d'auki fansa ne akan wanda yai min haka amma saida taimakon ka".
Gyara zama doctor yai cikin mamaki yace "oh wai dama mutum ne ya miki haka subahanallahi wanne irin jarumi ne kuwa tabd'ijan wallahi Khimiyyah all my thoughts ko daga irin benin na mai tsawo kika fad'o lokacin dana fara yi miki aiki haka nayi tunani"?.
Kai Khimiyyah ta girgiza "no mutum ne shiyasa nima nake so nayi amfani da wannan damar na rama abinda yayi min ta hanya mafi sau'ki doctor abinda zance maka shine zaka fad'a ma wadanda suka kawo ni"?.
Kai doctor ya d'aga yana cewa "ok ina jinki fad'i duk yadda kike so ace musu nikuma I will try to do my best na ganin na fad'a musu komai har su yarda da abinda na fad'a".
Murmushi Khimiyyah tai tana jinjina kai tace "doctor so nake ka fad'a musu cewa na samu lafiya na warware na dawo daidai amma game da wankin 'kwa'kwalwa da akai min dole wata rana ciwon zai d'an ri'ka tashi ana yimin uziri wasu lokatan bana cikin hankalina nake yin wasu abubuwan kuma koda a furuci ne shin doctor zakai min wannan taimakon"?.
Kaiya d'aga mata yana gyara zama yace "ok babu damu I'll but dole saidai na soke wannan papern na yau ayi wata ta qarya domin wannan result d'in ya nuna kin samu cikekkiyar lafiya ta haqiqa babu sauran matsala kinga idan aka basu ba damar dazan fad'a musu abinda kike so ayi miki kuma sa'a kikai naje reception nemansu naga basa nan maybe sun d'an fita da yanzu na basu takardan".
Zaro ido Khimiyyah tai tana sau'ke ajiyar zuciya tace "gara da basa nan doctor alhamdulillah na gode sosai da wannan taimako".
Mi'kewa doctor yai yana cewa "ok no vex🌹 karki damu ai dama muna irin haka a patient's😷 d'in mu bari naje office saina sake takardan" yana fadin haka ya bud'e kofa ya fita wani irin murmushi Khimiyyah ta saki tana jinjina kai tare da haskota sanda ta koma gida za'ai bele'u dan saita hana kowa zaman lafiya idan zata d'au fansarta komawa tai kwanta kawai tana tunano lokacin da Asad yake tumurmusarta da dukkan qarfin sa🤪😂 mtswww taja tana gyara kwanciyar ta kafin doctor ya dawo ta sake fad'a masa wani abu guda data manta bata fad'a masa ba.
🏕️'KAUYE 🏕️
Ilyah na zaune a kofar gidansa wani yaronsa daga cikin yaransa dake masa aikin bin kasuwanni da kayayyaki yana zaune a gefensa da kud'i Mai mugun yawa yana 'kirgawa dami dami Hassan da Hussaini suka fito ganin yasa suka tsaya Hassan ya kalleshi yana cewa.
"Wai baba Ina maganar mu ta kwana ne yarinyar nanfa ta dawo tayi kyau ta zama 'yar birni kaje kada wani yamin shigar sauri wallahi da saidai garin nan ya kama da wuta dan sai anyi mummunan ya'ki akan Amatu zan iya kashe mutum gara makaji ka sani".
Kallon sa Ilyah yai cike da fargaba kamar baisan akan me yake maganar ba cikin basarwa yace "batun mu name akan me kake magana yaushe zaku koma neman kud'in ku kafin ku dawo zansa a Gina muku manyan gidaje wanda babu irinsu a 'kauyen kuma ku auri duk yarinyar da kuke so?.