Sashe 76
Me Kamar Sarki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Au haka kikace akan d'an kine ya mareni? zakuwa kuga yadda ake sharri indai ni ce Asabe ki jirani zan baku mamaki"tana fadin haka tai waje da sauri.
Tashi Dauda yai zaibita Aliyah ta dakatar dashi "Dauda Ina zakaje karka bita ka 'kyale ta" shiru yai yana kallon hanyar kofar gidan kafin yace "ba ita zanbi ba zanje gurin mai gari ne".
"Mai gari kuma me zakai masa"?.
"Ina so zan koma Osun ranar litinin ta sama magana zamuyi dashi daku da kuma ita wannan matar"
"Amma maganar me kenan Dauda wacce zakuyi da mai garin tunani na damu zaka fara shawara ko kafin kaje gurin sa"?.
"Eh daku ne kawai zanje na sanar masa abinda ya faru tsakani na da wannan matar sannan a mata iyaka da indo ba ita ba ita bazata sake zama a gidansu ba har abada saidai taje da yawo shine kawai abinda zance idan mai gari bai iya maganin matsalar ba zamuyi gaba zuwa ofishin 'yan sanda".
"Amma Dauda da ka bari babanka yaje wannan maganar ta manya ce".
Kafin Dauda yai magana malam Balah ya mi'ke yana cewa "eh muje tare nima wannan abubuwan sun isheni haka" ficewa sukai Fatima dake gefe kusa da Indo tace.
"Allah yasa ta d'ebo yan sandan ma da 'karyarta da 'kare idan wani baiyi kwanan bayan kantar ba ita tayi dan wallahi nima 'yar shedace irin cusgunawa Indo ta tayi balle azo kan abinda tai miki baba Dalah haaah Allah yakai damo ga harawa in baici ba yaci tsinannan duka takai 'karar mana daga haka a tafi kotu ta gani idan batai zaman gidan yari ba shima baba Balaraben ai duk laifinsa ne".
Murmushi Dalah tai tana cewa "ke yarinya ce Fatima bazaki fahimta Balarabe bayin kansa bane tilas yake komai fatana kawai Allah ya kawo karshen abinda tai masa kowa ya gane gaskiya daga lokacin da duniya ta juya mata baya a sannan ne zatai kuka da idanunta babu mai sharewa tayi ihu da kururuwa babu mai jints balle ya bata agaji kuma nikam nawa ai nabarta da Allah alhaki ma ya ishe yana nan lodi lodi wanda ta d'eba idan nabi a sannu Ina zaune zanga sakayyar sanyani cikin damuwar datai ke kuma Indo karki damu insha Allahu kamar yadda kikace bakya son Iluh bata isa tilasta kiba indai kina son Dauda zansashi ya d'aga tafiyarsa sai anyi bikinku inya ga da damar gurin zama acan ya tafi dake idan babu ya barki anan".
Ita dai Indo batace komai ba sai ido take gogewa sakamakon hawayen da ya'ki daina zuba amma dai tayi farin ciki kuma koda ma ace bata son Dauda aita aureshi balle meye aibunsa😝.
To kice kema Indo umm😂 dama dai kin 'kyasa🙈 kawai daga umm sai umm uwar gulma tayi cikin shege 😁😀😃😄.
Suna zaune a gaban mai gari suna masa tsari saiga Asabe itama tazo da Balarabe yana binta su'kuri-su'kuri a bayan ganin su yasa ta had'e rai tana cewa "au har kunyo gaba dan munafirci aida kun aika an kirani sai ayi komai ina gurin indai ba sharri kuka taka ba kunzo kun fad'i karya da gaskiya to wallahi mai gari bazan yarda ba sai an dawo da shari'ar nan baya".
Kallonta mai gari yai yana cewa "ke kam Asabe baki da hakuri baki zo da sallama ba sai hayaniya zauna muyi magana a nutse ai suma d'in ba komai sukace ba dama yanxu nake shirin aika Laminu ya kiraku keda malam Balaraben".
Ta'be baki Asabe tai irin bata gamsu da abinda yace ba kawai ya zurata ne tace "au duk da bakai tunanin a kiramu ba sai daka ganmu zaka tsiri borin kunya Toni ba zama ya kawo niba kawai nazone na sanar maka zanje na d'ebo wa wannan shegen yaron hukuma kar kaji karar jiniyar mota kace waye ya d'ebo yan sanda baka sani ba nice yau sai anyi ya'ki a garin nan" tana fad'in haka zata juya mai gari yace.
"Dawo Asabe karki d'ebo yan sanda zoki zauna nayi muku sharia idan na gagara da kaina zan dauko yan sandan yanxu idan kikaje bada sa hannuna ba akwai matsala dole zasu bukaceni ni kuwa matukar bakiji magana taba sukazo neman ba'asi zance bansan komai ba".
Jin abinda yace yasa Asabe dawowa dole ta zauna Balarabe ma ya zauna kusa da ita sai 'kar-'kar yake da ido kamar idon 'kwar'kwata duk kunya ta rufeshi dan yasan a garin nan babu wanda baisan shi mijin tace bane".
Gyara zama Mai gari yai yana kallon dukkansu yace "umhum mu fara ta kanka ina jinka malam Balah meya faru"?.
Kafin yai magana Asabe tace "bangane kana umhum mu fara ta kanka ba Malam Balah ina jinka meya faru dama dashi zamuyi shari'a da d'ansa ne 'karar d'ansa na kawo bashi ba dama shi yasan abinda ya faru a tsakanin mu ne a tunani na ni zaka tambaya wannan shari'a ce tsakani da d'an sa".
Kai mai gari ya d'aga "eh haka ne Asabe kinyi gaskiya" maida hankalin sa yai kan Dauda yana cewa "kai Dauda meye ya had'aka da Asabe matar Balarabe tana matar aure har fad'a ya had'aku"?.
Wuf Asabe tai har tana 'kwaruwa wajen cewa "amma ai nice babba ni za'a fara tambaya"?.
Kai mai gari ya girgiza "a'a bake za'a fara tambaya ba banzo kanki ba tukuna jira yanxu da Dauda nake, domin shi ya fara zuwa kai meye ya had'aku".
'Dan shiru Dauda yai kamar bazai bada amsa ba takaici ya gama cika shi sai kuma yace "d'azu nabar gida kamar da wasa ina zuwa dandali naga Indo da 'katon bahon tallar abinci a gaban ta tayi tagumi sai tunani take haka kawai yarinyar 'karama zata d'ora mata hawan jini shine na tambaye ta banace karta sake d'aukar kayan tallar wannan matar ba da kukanta tace idan bata d'auka ba dukanta zatai sannan ga wahalhalu da take dora mata nayau dabam na gobe dabam alhali ba itace ta haifeta ba bawata tsiyar take bata ba nikuma shine nasa Indon ta dauki kayan abincin mukaje tare har gidan nace a aje mata a garin saukewa bahon ya fad'o ya fashe nace Indo tabar gidan muka tafi gidan mu tare muna can sai gata ko sallama babu ta shigo ta d'aga hannu ta shararawa Indo mari ta kama janta 'kababa wai saita bita nima na mareta akan haka ta taho kawo ni 'kara".
Kallon Asabe mai gari yai yana cewa "Asabe anyi haka"?.
Huci Asabe keyi tunda tasan duk abinda ya fad'a a kanta babu karya haka akai amma saita waske da cewa "nifa ba wannan ya kawo niba abincin da yasa ta 'barar min zai biyani da kuma marin dayai min a gaban munafikan iyayen nasa suna gani babu wanda ya hana sannan abu na 'karshe dole ya bani Indo ta koma gidan mahaifin ta tunda yana raye bai mutu ba kuma ba cewa yai bazai ri'ke 'yarsa ba".
Kallonta mai gari yai "ba wannan na tambaye kiba cewa nai haka ne abinda ya fad'a"?.
Cikin son yin jayayya Asabe tace "amma mai gari..............
"A'a ki bani amsa eh haka ne ko a'a ba haka bane"?.
Kamar mai ciwon baki da'kyar tace "eh haka ne abinda yace".
Gyara zama Mai gari yai yana cewa "madallah yanxu abunda zan fara fad'a shine ke Asabe kin mari Indo ke kuma Dauda ya rama mata ya mareki shikenan babi babi sannan kince abi miki kadin ya shigar miki gida babu sallama yana zage zage bai kyauta ba tanan amma fa wani hanzari ba gudu ba kema haka kika shiga musu gida ba sallama kina zage zage tanan ma babi babi sai maganar Indo ba kece mahaifiyar taba ba kece mahaifin taba dan haka baki da wani iko a kanta sai abinda mahaifin ta yace ina jinka Balarabe wannan 'ya da ake gwarama a kanta 'yarka ce dukkan mu nan bamu da iko akanta sai abinda ka yanke muna sauraron ka"?.
A firgice Balarabe yace "iye mai kace mai gari"?.
Da mamaki mai gari yace tunanin me kake Malam Balarabe cewa nai za'bi yana gareka akan 'yarka sai huluncin daka yanke gyara ne nawa shin Indo zata dawo ne taci gaba da zama a gidanka ko kuma zataci gaba da zama a gidan malam Balah"?.
Shiru Balarabe yai jikinsa yana rawa muryarsa ma haka da'kyar yace "me me megari to ni mezamce meye nawa a ciki"?.
"A'a yane me zaka ce kawai amsa ce guda d'aya zaka bayar eh na amince taci gaba da zama acan ko a'a ban amince ba 'yata ce ta dawo gidana komai kace yayi daidai ikonka ne".
'Dagowa yai yana kallon Asabe wacce ta zuba masa ido tana sauraron abinda zaice harara ta zafga masa da sauri ya d'auke kai yana cewa "ta dawo gida na"?.
Farat Dauda yace "ban amince da wannan amsar ba mai gari harararsa tai ka sake tambayarsa"?.
Kai mai gari ya jinjina domin shima ya gani yace "malam Balarabe ka fad'i abinda ke ranka ba abinda Asabe take soba idan kuma ba haka ba zan yanke hukunci da kaina".
"Ta dawo gida na zan ri'ke ta" Balarabe ya sake fad'a muryarsa na rawa.
Kai mai gari ya jinjina yana cewa "shikenan dai naga kamar yanzu baka cikin nutsuwarka abar shari'ar sai nanda kwana biyu idan ka yanke shawara saiku dawo kuje kawai" mi'kewa sukai sunai masa masa sallama da godiya suka tafi Dauda yasa a ransa cikin kwanakin biyun nan zai had'a komai tunda da kud'i a hannunsa zaiyi sadaki da sauran abubuwa akwati kuma idan sunje Osun ya had'a mata acan.
Bayan sun baro gurin mai gari ganin Asabe tayi wata hanyar dabam sai sauri take yasa Balarabe cewa "Asabe ina zakije".
Cikin fusata Asabe tace "inda ka aikeni d'an zomomuwa🙊 d'an sakaliya zaka wuce kaje ka gyara min gida ko saina juyo na sauke dukkan fushina da wadancan tsinanun suka d'ora min a kanka"?
Bai sake ce mata 'kala ba ya juya sakalaf sakalaf jiki ba laka ya kama hanyar gida yayin da Asabe ta wuce zuwa gidan malam Garba a kofar gida bakin shagon kwanan samari irin aljihun zauren nan ta samu Iluh d'an garuwa yana zaune da baronsa a gabansa ya Kira yarinya mai awara yana saya da sauri ta karasa tana cewa.
Tashi Dauda yai zaibita Aliyah ta dakatar dashi "Dauda Ina zakaje karka bita ka 'kyale ta" shiru yai yana kallon hanyar kofar gidan kafin yace "ba ita zanbi ba zanje gurin mai gari ne".
"Mai gari kuma me zakai masa"?.
"Ina so zan koma Osun ranar litinin ta sama magana zamuyi dashi daku da kuma ita wannan matar"
"Amma maganar me kenan Dauda wacce zakuyi da mai garin tunani na damu zaka fara shawara ko kafin kaje gurin sa"?.
"Eh daku ne kawai zanje na sanar masa abinda ya faru tsakani na da wannan matar sannan a mata iyaka da indo ba ita ba ita bazata sake zama a gidansu ba har abada saidai taje da yawo shine kawai abinda zance idan mai gari bai iya maganin matsalar ba zamuyi gaba zuwa ofishin 'yan sanda".
"Amma Dauda da ka bari babanka yaje wannan maganar ta manya ce".
Kafin Dauda yai magana malam Balah ya mi'ke yana cewa "eh muje tare nima wannan abubuwan sun isheni haka" ficewa sukai Fatima dake gefe kusa da Indo tace.
"Allah yasa ta d'ebo yan sandan ma da 'karyarta da 'kare idan wani baiyi kwanan bayan kantar ba ita tayi dan wallahi nima 'yar shedace irin cusgunawa Indo ta tayi balle azo kan abinda tai miki baba Dalah haaah Allah yakai damo ga harawa in baici ba yaci tsinannan duka takai 'karar mana daga haka a tafi kotu ta gani idan batai zaman gidan yari ba shima baba Balaraben ai duk laifinsa ne".
Murmushi Dalah tai tana cewa "ke yarinya ce Fatima bazaki fahimta Balarabe bayin kansa bane tilas yake komai fatana kawai Allah ya kawo karshen abinda tai masa kowa ya gane gaskiya daga lokacin da duniya ta juya mata baya a sannan ne zatai kuka da idanunta babu mai sharewa tayi ihu da kururuwa babu mai jints balle ya bata agaji kuma nikam nawa ai nabarta da Allah alhaki ma ya ishe yana nan lodi lodi wanda ta d'eba idan nabi a sannu Ina zaune zanga sakayyar sanyani cikin damuwar datai ke kuma Indo karki damu insha Allahu kamar yadda kikace bakya son Iluh bata isa tilasta kiba indai kina son Dauda zansashi ya d'aga tafiyarsa sai anyi bikinku inya ga da damar gurin zama acan ya tafi dake idan babu ya barki anan".
Ita dai Indo batace komai ba sai ido take gogewa sakamakon hawayen da ya'ki daina zuba amma dai tayi farin ciki kuma koda ma ace bata son Dauda aita aureshi balle meye aibunsa😝.
To kice kema Indo umm😂 dama dai kin 'kyasa🙈 kawai daga umm sai umm uwar gulma tayi cikin shege 😁😀😃😄.
Suna zaune a gaban mai gari suna masa tsari saiga Asabe itama tazo da Balarabe yana binta su'kuri-su'kuri a bayan ganin su yasa ta had'e rai tana cewa "au har kunyo gaba dan munafirci aida kun aika an kirani sai ayi komai ina gurin indai ba sharri kuka taka ba kunzo kun fad'i karya da gaskiya to wallahi mai gari bazan yarda ba sai an dawo da shari'ar nan baya".
Kallonta mai gari yai yana cewa "ke kam Asabe baki da hakuri baki zo da sallama ba sai hayaniya zauna muyi magana a nutse ai suma d'in ba komai sukace ba dama yanxu nake shirin aika Laminu ya kiraku keda malam Balaraben".
Ta'be baki Asabe tai irin bata gamsu da abinda yace ba kawai ya zurata ne tace "au duk da bakai tunanin a kiramu ba sai daka ganmu zaka tsiri borin kunya Toni ba zama ya kawo niba kawai nazone na sanar maka zanje na d'ebo wa wannan shegen yaron hukuma kar kaji karar jiniyar mota kace waye ya d'ebo yan sanda baka sani ba nice yau sai anyi ya'ki a garin nan" tana fad'in haka zata juya mai gari yace.
"Dawo Asabe karki d'ebo yan sanda zoki zauna nayi muku sharia idan na gagara da kaina zan dauko yan sandan yanxu idan kikaje bada sa hannuna ba akwai matsala dole zasu bukaceni ni kuwa matukar bakiji magana taba sukazo neman ba'asi zance bansan komai ba".
Jin abinda yace yasa Asabe dawowa dole ta zauna Balarabe ma ya zauna kusa da ita sai 'kar-'kar yake da ido kamar idon 'kwar'kwata duk kunya ta rufeshi dan yasan a garin nan babu wanda baisan shi mijin tace bane".
Gyara zama Mai gari yai yana kallon dukkansu yace "umhum mu fara ta kanka ina jinka malam Balah meya faru"?.
Kafin yai magana Asabe tace "bangane kana umhum mu fara ta kanka ba Malam Balah ina jinka meya faru dama dashi zamuyi shari'a da d'ansa ne 'karar d'ansa na kawo bashi ba dama shi yasan abinda ya faru a tsakanin mu ne a tunani na ni zaka tambaya wannan shari'a ce tsakani da d'an sa".
Kai mai gari ya d'aga "eh haka ne Asabe kinyi gaskiya" maida hankalin sa yai kan Dauda yana cewa "kai Dauda meye ya had'aka da Asabe matar Balarabe tana matar aure har fad'a ya had'aku"?.
Wuf Asabe tai har tana 'kwaruwa wajen cewa "amma ai nice babba ni za'a fara tambaya"?.
Kai mai gari ya girgiza "a'a bake za'a fara tambaya ba banzo kanki ba tukuna jira yanxu da Dauda nake, domin shi ya fara zuwa kai meye ya had'aku".
'Dan shiru Dauda yai kamar bazai bada amsa ba takaici ya gama cika shi sai kuma yace "d'azu nabar gida kamar da wasa ina zuwa dandali naga Indo da 'katon bahon tallar abinci a gaban ta tayi tagumi sai tunani take haka kawai yarinyar 'karama zata d'ora mata hawan jini shine na tambaye ta banace karta sake d'aukar kayan tallar wannan matar ba da kukanta tace idan bata d'auka ba dukanta zatai sannan ga wahalhalu da take dora mata nayau dabam na gobe dabam alhali ba itace ta haifeta ba bawata tsiyar take bata ba nikuma shine nasa Indon ta dauki kayan abincin mukaje tare har gidan nace a aje mata a garin saukewa bahon ya fad'o ya fashe nace Indo tabar gidan muka tafi gidan mu tare muna can sai gata ko sallama babu ta shigo ta d'aga hannu ta shararawa Indo mari ta kama janta 'kababa wai saita bita nima na mareta akan haka ta taho kawo ni 'kara".
Kallon Asabe mai gari yai yana cewa "Asabe anyi haka"?.
Huci Asabe keyi tunda tasan duk abinda ya fad'a a kanta babu karya haka akai amma saita waske da cewa "nifa ba wannan ya kawo niba abincin da yasa ta 'barar min zai biyani da kuma marin dayai min a gaban munafikan iyayen nasa suna gani babu wanda ya hana sannan abu na 'karshe dole ya bani Indo ta koma gidan mahaifin ta tunda yana raye bai mutu ba kuma ba cewa yai bazai ri'ke 'yarsa ba".
Kallonta mai gari yai "ba wannan na tambaye kiba cewa nai haka ne abinda ya fad'a"?.
Cikin son yin jayayya Asabe tace "amma mai gari..............
"A'a ki bani amsa eh haka ne ko a'a ba haka bane"?.
Kamar mai ciwon baki da'kyar tace "eh haka ne abinda yace".
Gyara zama Mai gari yai yana cewa "madallah yanxu abunda zan fara fad'a shine ke Asabe kin mari Indo ke kuma Dauda ya rama mata ya mareki shikenan babi babi sannan kince abi miki kadin ya shigar miki gida babu sallama yana zage zage bai kyauta ba tanan amma fa wani hanzari ba gudu ba kema haka kika shiga musu gida ba sallama kina zage zage tanan ma babi babi sai maganar Indo ba kece mahaifiyar taba ba kece mahaifin taba dan haka baki da wani iko a kanta sai abinda mahaifin ta yace ina jinka Balarabe wannan 'ya da ake gwarama a kanta 'yarka ce dukkan mu nan bamu da iko akanta sai abinda ka yanke muna sauraron ka"?.
A firgice Balarabe yace "iye mai kace mai gari"?.
Da mamaki mai gari yace tunanin me kake Malam Balarabe cewa nai za'bi yana gareka akan 'yarka sai huluncin daka yanke gyara ne nawa shin Indo zata dawo ne taci gaba da zama a gidanka ko kuma zataci gaba da zama a gidan malam Balah"?.
Shiru Balarabe yai jikinsa yana rawa muryarsa ma haka da'kyar yace "me me megari to ni mezamce meye nawa a ciki"?.
"A'a yane me zaka ce kawai amsa ce guda d'aya zaka bayar eh na amince taci gaba da zama acan ko a'a ban amince ba 'yata ce ta dawo gidana komai kace yayi daidai ikonka ne".
'Dagowa yai yana kallon Asabe wacce ta zuba masa ido tana sauraron abinda zaice harara ta zafga masa da sauri ya d'auke kai yana cewa "ta dawo gida na"?.
Farat Dauda yace "ban amince da wannan amsar ba mai gari harararsa tai ka sake tambayarsa"?.
Kai mai gari ya jinjina domin shima ya gani yace "malam Balarabe ka fad'i abinda ke ranka ba abinda Asabe take soba idan kuma ba haka ba zan yanke hukunci da kaina".
"Ta dawo gida na zan ri'ke ta" Balarabe ya sake fad'a muryarsa na rawa.
Kai mai gari ya jinjina yana cewa "shikenan dai naga kamar yanzu baka cikin nutsuwarka abar shari'ar sai nanda kwana biyu idan ka yanke shawara saiku dawo kuje kawai" mi'kewa sukai sunai masa masa sallama da godiya suka tafi Dauda yasa a ransa cikin kwanakin biyun nan zai had'a komai tunda da kud'i a hannunsa zaiyi sadaki da sauran abubuwa akwati kuma idan sunje Osun ya had'a mata acan.
Bayan sun baro gurin mai gari ganin Asabe tayi wata hanyar dabam sai sauri take yasa Balarabe cewa "Asabe ina zakije".
Cikin fusata Asabe tace "inda ka aikeni d'an zomomuwa🙊 d'an sakaliya zaka wuce kaje ka gyara min gida ko saina juyo na sauke dukkan fushina da wadancan tsinanun suka d'ora min a kanka"?
Bai sake ce mata 'kala ba ya juya sakalaf sakalaf jiki ba laka ya kama hanyar gida yayin da Asabe ta wuce zuwa gidan malam Garba a kofar gida bakin shagon kwanan samari irin aljihun zauren nan ta samu Iluh d'an garuwa yana zaune da baronsa a gabansa ya Kira yarinya mai awara yana saya da sauri ta karasa tana cewa.