Sashe 3
Me Kamar Sarki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ganin jiya iyau bai tanka ba yasa tadan dafa kafadar shi tana cewa "malam lafiya"? Sauke ajiyar zuciya yai "eh lafiya Binta kada ki damu kalau nake" cikin tausayawa tace "to amma malam dan Allah ka rage yawan tunanin nan idan jari ne zan baka aron dubu goma ka saro koda mangoro ne kana saidawa" kai ya girgiza "Binta matsalar ba'a ni bane na kasa gane meke damu na kamar me rariyar hannu ko me na ta'ba bazai albarka ba sai kace mai bakin iyaye kuma kinsan wani abu Binta wallahi harna rabu da mahaifana babu ranar da zata fito ta fad'i basu ce Allah yamin albarka ba na d'ago ina matashi nayi tashen kud'i da manya manyan kasuwanci amma lokaci guda kud'i ya narke min a ka ba iya nawa ba harda na mutane dole filayen Dana mallaka da gonaki haka na rika d'agawa ina Saida su dan dole ina biyan mutane kudaden su tun daga wannan lokaci rayuwa ta juya min baya ban kuma samun kwanciyar hankali ba harwa yau Binta" ya karasa maganar yana dafe kanshi dake sara masa.
Goge hawayen fuskarta Binta tai tana cewa "kayi hakuri malam hakan ma jarrabawa ce kayi kokarin ciyewa sai Allah ya maida maka mafi alkairin sa" kai ya jinjina "na gode Binta hakan yasa naji dama dama ki kaimin ruwa bayi zan fito wanka yanzu" mikewa tai tana cewa "to malam kaci abincin kafin nan bari na dafa ma ruwan saboda naji kamar garin da dan sanyi sanyi" ta fad'a tana bud'e labule ta fita ganin Amatu tai zaune a kofar d'akinsu ta zuba tagumi naban tausayin tana kallon guri daya har zatai mata magana kuma saita fasa ta wuce aikin ta tana tausayawa ahlin gidan nan.
MRS AL'AMEEN AHMAD CE😘
Yusrah Musa Abubakar maman Fatima ilham )(little Zaran aunty)(
To reader's anan zan tsaya insha Allahu sai wanda yake damu ya bamu aron rai zuwa gobe idan naga comment naku shine zai tabbatar min da kuna bina ko a'a sai mu d'ora fata na a koda yaushe ku kasance cikin farin ciki.
Sannan ina son saidawa masoyana cewa Yusrah Musa Abubakar ta kowa ce ga mai bukatar magana dani👇
+234-816-098-3083
Chat with me, be with me at always my lovers, we will me again till we meet.
#✅OTE
#COMMENTS
#SHARE
#FALLOW.
Ina gaisuwa gareki gudan jini na 'yar uwata Naja'at Musa Abubakar banda tankar ki Allah ya kara hada kan zumuncin mu ya tsare min ke daga dukkan sharrin mutum da aljan Amin 👏.
💕📿Manzon Allah s a w📿💕
Ya mai nasiha ga alumma muso juna mu rike gaskiya amana dan gudun kuna mu raya zuminci hanya ne na aljannah makiyin zumunci baya kusanci ceto ba, azimu domin muntahal mukami a kara hau Dani makurar mukami a karfafa mini a dade ni kaimi na bayayyanar da sirri na zuciya ta sallim ala abban su nana Binta mafi cika da girma a duk halitta ai nuru babullah mafi nagarta dashi halittu suka samu gata, kofar shiga da fita nana Fadima ce rahmar halitta zahra'u arziki ce kai Fadima tsikar jikin jiki ce na mustaphal arabi sannu nana Binta, ya wanda halinsa ne tayar damai rauni d'abi'ar kace taimako ya Nasuruddini a kujerar ka auwalun ne kai marar sani ya Wanda bai ta'ba hanawa masu nema ba, nabiyul huda da kaine aka bud'e kullalle rahmarka ta isarwa wahallalle da makalalle ka sada bayi da Allah zuwanka shalele badon dakai ba ba'a san azumi da zakka ba, ka saita bayi akan hanya ta Islama a koyarwar ka harda ladabin sanya takalma abinci kwa kar aci shi sai ansa hannun dama Bismillah ayi baza'a ci harda shed'an ba.
03~ AL-MALIK
The king
04~ AL-QUDDUS
The holy.
🚨 Think before you do 🚨
💃💃💃💃
🏞️ ''yar Musa jikar Abubakar Muhammad ta kowa ce🙈.
Till we meet masoya sai naji comment dinku koda ma ace zanci gaba gobe ngd.
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Mrs Al'ameen Ahmad ce.
Barkan mu da kwana masoya yan uwa makaranta da marubuta inaiwa kowa da kowa fatan alkairi da samun rahmar ubangiji.
Yusrah Musa Abubakar maman Fatima ilham little Zaran aunty little Zaran Abba.
💫ANNURI WRITER'S ASSOCIATION 💫 HOME OF HOSPITALITY AND HARMONY GIDAN KARBAR MUTANE HANNU BIYU DA ZAMAN LAFIYA MAI DOREWA ANNURI HASKE LEKA GIDAN KOWA KODA MAKIYA NA KALLON KA RAMIN KURA SAI 'YA'YAN TA.
👑ME KAMAR SARKI 👑
Dedicated to
MR HAUSA EBOOKS📚
📚📔📖📘📙📗📔📝📚
Daga ✍️alkamin YUSRAHMS marubuciyar👇
Yarima Abdulmalik
Rayuwa biyu
Safriyyah
Husnah ko Badiyat
'Dan millionaire
Haskena sauban
Dama kece
Kowacce 'kwarya
Mina-umer
Royalty
A gidan talaka
Zuciyar Aliyu and now👇.........
💞🌹💃Me kamar sarki💞🌹💃
2-Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin sayyidil Mujahidina.
YUSRAHMS#
🌄 SESSION ND REACTION 🌄
Episode 03 nd 04
Bayan sallar la'asar rana tayi lis ta tafi faduwa almurun magriba ya fara bayyana malam Habu ya fito daga d'aki zai fita waje da sauri A'i ta tare shi tana cewa "malam kud'i na fa da nake binka gaskiya ka bani nima kwanakin nan na shiga talauci" kallon yadda take jijjiga malam Habu yai kamar wacce ke shirin dambe dashi kafin ya budi baki yace "bani dashi" zai sa kai ya fita ta kuma shan gaban sa "malam gaskiya nifa na gajiya kullum da anyi magana kace baka dashi sai kace kai talauci ya wasa ka tashi ka nema ka'ki nidai bazan iya ci gaba da irin wannan rayuwar ba ehe" "bani hanya A'i" malam Habu ya fad'a cikin tsawa da nuna fushi wanda da sauri ta matsa gefe tsakin takaici yai yana ficewa yayin da A'i ta rakashi da harara tana cewa "haka dai ka iya mutum yai magana aga zafin sa wannan bakin talauci haka wallahi bazan iya ba malam ka dawo ko me za'ai ayi ko hatsin daka noma ne saika warar mun na kud'i na" ta fad'a tana komawa ta zauna.
Malam Habu majalisar zaman su ta manyan gari ya nufa tun daga nesa yake jiyo dariyar su da hayaniya wanda idan da sabo ya saba suna zolayar sa yana karasawa wani tsakatsakin mutum yace "a'a malam alhaji sir Habubakar mai arziki kamar da bakin kwarya kaga na baba mai ruwan nairori taka sannu d'an uwan malam Sabi'u na attajiri Ilyasu kaga d'an Baffah masu hannu da maiko sai kayi" nan kowa ya fara 'babbaka dariyar rainin wayo da mugunta sunsan ba'a malam Tanko yake masa.
Ran malam Habu ya baci amma saiya danne bai nuna ba ya zaune yana basu hannu suka gaisa caraf malam Mudi yace "ai na wuce ta gefen gonar ka dazu naga kuna ta aiki kaida yan matan ka yanzu kai malam Habu tsabar son kud'i maimakon ka dauki yan aiki mutum biyu maza kaje kana wahalar da yayanka gaskiya ba tsari abinda kake ka daina ko hakan ne zaisa kayi arziki"? Nan dariya suka washe da ita cikin bacin rai malam Habu yace "eh kuyi dariyar ku nikam lokacin dariya na ya wuce tunda har mahaifa na suka mutu suna tsine min kuma ban roki yafiyar suba shiyasa naga yanzu arziki har bina yake" ya fad'a yana kawar dakai a fuakace Tanko yace "nasan Dani kake malam Habu bada kowa ba duk gurin nan kowa yasan haka" kallon sa malam Habu yai yana cewa "au abinda ciwo ashe aina dauka baza kaji zafi ba? Kuma ni ai ban fad'i suna ba zarguwa kawai kayi, gara ni ina da arzikin 'ya'ya matan kuma alhamdulillah na godewa Allah yaya mata sun min komai wani kwa bazai iya rikar mace ko daya ba balle har ya samu 'ya'yan kaga babu wanda ya kai shi talauci ko akwai"? Ya karasa maganar yana kallon malam malam Tanko.
A zabure Mudi yace "wannan kuma dani kake malam Habu eh ban rike mace dayan ba amma ai ina da abinda me mata da yawan baida shi kud'i gonaki da yawa da kuma filaye ba abinda wani shege zai fad'a min" kai malam Habu ya jinjina yana cewa "kayi kokari Mudi kuma ka tabbata mai fad'a da cikawa ni kaina naga haka amma saidai duk kud'i na da wadatar da nake dashi bai amfane niba domin kuwa nasan d'ai d'ai ne a majalisar nan wanda bai bina kud'i kuma bazan biya ba naci na lahira haka nake ni haram din ma nemanta nake" duk zaro ido sukai suna bin malam Habu da kallon mamaki kafin Balarabe yace "amma dai malam Habu gaskiya kana da idon akuya uban Isyaku ne fa amma a idon sa kake ci masa mutunci" kai malam Habu ya girgiza bai kalli saitin da Isyaku yake ba saiya kalli idanun Balarabe yana cewa "ka fad'i gaskiya Balarabe idon akuya gare ni, kuma kowa ya shaida haka tunda kwanan baya har kama ni akai zanyi kwartanci da 'yata kaga ina kunya anan"? Dafa kirji Balarabe yai idon sa kamar zai fito waje na mamakin a ina malam Habu yasan wannan maganar bayan a iya gidan sa abin ya faru daga shi sai matarsa sai kuma yarsa ya kashe mata warning karta fad'awa kowa ya akai malam Habu ya San.........
Katse mata tunani malam Habu yai ta hanyar cewa "ko kana tantama ne naga kamar ka shiga shakkun magana ta" dawo da kallon sa Balarabe yai kan malam Habu kafin ya kalli kowa da yake gurin gashi sun subo masa ido alamar neman karin bayani yasa cikin takaici da borin kunya yace "wanne tsinannan ne ya fad'a maka"? Hade rai malam Habu yai yana cewa "kana mamaki ne"? A fusace Balarabe yace "Allah ya kwashewa wanda ya fad'a maka Allah ya tsine masa ya hada shi da masifu iri iri" amin Amin duka guri ya kaure gyara zama malam Habu yai yana cewa "ai Balarabe duk gurin ba wanda bai san haka ba kawai suna boye maka ne suna nuna basu sani ba amma a zahirin gaskiya ta hannun sha'ki'kin ka muka samu labarin" "waye wani sha'ki'ki na"? "Ai bani zaka tambaya ba malam Balarabe ka tambayi yan gurin mana na dai fi tunanin ba ni kadai ne mai ruhi anan ba" mikewa Balarabe yai yana cewa "to duk Wanda ya fad'a ma Allah ya tsine masa albarka ya d'ora masa mugun ba'kin talauci" yana gama fadin haka ya karkade rigarsa yai gaba yana tafe ya na masifa a layi.
Goge hawayen fuskarta Binta tai tana cewa "kayi hakuri malam hakan ma jarrabawa ce kayi kokarin ciyewa sai Allah ya maida maka mafi alkairin sa" kai ya jinjina "na gode Binta hakan yasa naji dama dama ki kaimin ruwa bayi zan fito wanka yanzu" mikewa tai tana cewa "to malam kaci abincin kafin nan bari na dafa ma ruwan saboda naji kamar garin da dan sanyi sanyi" ta fad'a tana bud'e labule ta fita ganin Amatu tai zaune a kofar d'akinsu ta zuba tagumi naban tausayin tana kallon guri daya har zatai mata magana kuma saita fasa ta wuce aikin ta tana tausayawa ahlin gidan nan.
MRS AL'AMEEN AHMAD CE😘
Yusrah Musa Abubakar maman Fatima ilham )(little Zaran aunty)(
To reader's anan zan tsaya insha Allahu sai wanda yake damu ya bamu aron rai zuwa gobe idan naga comment naku shine zai tabbatar min da kuna bina ko a'a sai mu d'ora fata na a koda yaushe ku kasance cikin farin ciki.
Sannan ina son saidawa masoyana cewa Yusrah Musa Abubakar ta kowa ce ga mai bukatar magana dani👇
+234-816-098-3083
Chat with me, be with me at always my lovers, we will me again till we meet.
#✅OTE
#COMMENTS
#SHARE
#FALLOW.
Ina gaisuwa gareki gudan jini na 'yar uwata Naja'at Musa Abubakar banda tankar ki Allah ya kara hada kan zumuncin mu ya tsare min ke daga dukkan sharrin mutum da aljan Amin 👏.
💕📿Manzon Allah s a w📿💕
Ya mai nasiha ga alumma muso juna mu rike gaskiya amana dan gudun kuna mu raya zuminci hanya ne na aljannah makiyin zumunci baya kusanci ceto ba, azimu domin muntahal mukami a kara hau Dani makurar mukami a karfafa mini a dade ni kaimi na bayayyanar da sirri na zuciya ta sallim ala abban su nana Binta mafi cika da girma a duk halitta ai nuru babullah mafi nagarta dashi halittu suka samu gata, kofar shiga da fita nana Fadima ce rahmar halitta zahra'u arziki ce kai Fadima tsikar jikin jiki ce na mustaphal arabi sannu nana Binta, ya wanda halinsa ne tayar damai rauni d'abi'ar kace taimako ya Nasuruddini a kujerar ka auwalun ne kai marar sani ya Wanda bai ta'ba hanawa masu nema ba, nabiyul huda da kaine aka bud'e kullalle rahmarka ta isarwa wahallalle da makalalle ka sada bayi da Allah zuwanka shalele badon dakai ba ba'a san azumi da zakka ba, ka saita bayi akan hanya ta Islama a koyarwar ka harda ladabin sanya takalma abinci kwa kar aci shi sai ansa hannun dama Bismillah ayi baza'a ci harda shed'an ba.
03~ AL-MALIK
The king
04~ AL-QUDDUS
The holy.
🚨 Think before you do 🚨
💃💃💃💃
🏞️ ''yar Musa jikar Abubakar Muhammad ta kowa ce🙈.
Till we meet masoya sai naji comment dinku koda ma ace zanci gaba gobe ngd.
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Mrs Al'ameen Ahmad ce.
Barkan mu da kwana masoya yan uwa makaranta da marubuta inaiwa kowa da kowa fatan alkairi da samun rahmar ubangiji.
Yusrah Musa Abubakar maman Fatima ilham little Zaran aunty little Zaran Abba.
💫ANNURI WRITER'S ASSOCIATION 💫 HOME OF HOSPITALITY AND HARMONY GIDAN KARBAR MUTANE HANNU BIYU DA ZAMAN LAFIYA MAI DOREWA ANNURI HASKE LEKA GIDAN KOWA KODA MAKIYA NA KALLON KA RAMIN KURA SAI 'YA'YAN TA.
👑ME KAMAR SARKI 👑
Dedicated to
MR HAUSA EBOOKS📚
📚📔📖📘📙📗📔📝📚
Daga ✍️alkamin YUSRAHMS marubuciyar👇
Yarima Abdulmalik
Rayuwa biyu
Safriyyah
Husnah ko Badiyat
'Dan millionaire
Haskena sauban
Dama kece
Kowacce 'kwarya
Mina-umer
Royalty
A gidan talaka
Zuciyar Aliyu and now👇.........
💞🌹💃Me kamar sarki💞🌹💃
2-Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin sayyidil Mujahidina.
YUSRAHMS#
🌄 SESSION ND REACTION 🌄
Episode 03 nd 04
Bayan sallar la'asar rana tayi lis ta tafi faduwa almurun magriba ya fara bayyana malam Habu ya fito daga d'aki zai fita waje da sauri A'i ta tare shi tana cewa "malam kud'i na fa da nake binka gaskiya ka bani nima kwanakin nan na shiga talauci" kallon yadda take jijjiga malam Habu yai kamar wacce ke shirin dambe dashi kafin ya budi baki yace "bani dashi" zai sa kai ya fita ta kuma shan gaban sa "malam gaskiya nifa na gajiya kullum da anyi magana kace baka dashi sai kace kai talauci ya wasa ka tashi ka nema ka'ki nidai bazan iya ci gaba da irin wannan rayuwar ba ehe" "bani hanya A'i" malam Habu ya fad'a cikin tsawa da nuna fushi wanda da sauri ta matsa gefe tsakin takaici yai yana ficewa yayin da A'i ta rakashi da harara tana cewa "haka dai ka iya mutum yai magana aga zafin sa wannan bakin talauci haka wallahi bazan iya ba malam ka dawo ko me za'ai ayi ko hatsin daka noma ne saika warar mun na kud'i na" ta fad'a tana komawa ta zauna.
Malam Habu majalisar zaman su ta manyan gari ya nufa tun daga nesa yake jiyo dariyar su da hayaniya wanda idan da sabo ya saba suna zolayar sa yana karasawa wani tsakatsakin mutum yace "a'a malam alhaji sir Habubakar mai arziki kamar da bakin kwarya kaga na baba mai ruwan nairori taka sannu d'an uwan malam Sabi'u na attajiri Ilyasu kaga d'an Baffah masu hannu da maiko sai kayi" nan kowa ya fara 'babbaka dariyar rainin wayo da mugunta sunsan ba'a malam Tanko yake masa.
Ran malam Habu ya baci amma saiya danne bai nuna ba ya zaune yana basu hannu suka gaisa caraf malam Mudi yace "ai na wuce ta gefen gonar ka dazu naga kuna ta aiki kaida yan matan ka yanzu kai malam Habu tsabar son kud'i maimakon ka dauki yan aiki mutum biyu maza kaje kana wahalar da yayanka gaskiya ba tsari abinda kake ka daina ko hakan ne zaisa kayi arziki"? Nan dariya suka washe da ita cikin bacin rai malam Habu yace "eh kuyi dariyar ku nikam lokacin dariya na ya wuce tunda har mahaifa na suka mutu suna tsine min kuma ban roki yafiyar suba shiyasa naga yanzu arziki har bina yake" ya fad'a yana kawar dakai a fuakace Tanko yace "nasan Dani kake malam Habu bada kowa ba duk gurin nan kowa yasan haka" kallon sa malam Habu yai yana cewa "au abinda ciwo ashe aina dauka baza kaji zafi ba? Kuma ni ai ban fad'i suna ba zarguwa kawai kayi, gara ni ina da arzikin 'ya'ya matan kuma alhamdulillah na godewa Allah yaya mata sun min komai wani kwa bazai iya rikar mace ko daya ba balle har ya samu 'ya'yan kaga babu wanda ya kai shi talauci ko akwai"? Ya karasa maganar yana kallon malam malam Tanko.
A zabure Mudi yace "wannan kuma dani kake malam Habu eh ban rike mace dayan ba amma ai ina da abinda me mata da yawan baida shi kud'i gonaki da yawa da kuma filaye ba abinda wani shege zai fad'a min" kai malam Habu ya jinjina yana cewa "kayi kokari Mudi kuma ka tabbata mai fad'a da cikawa ni kaina naga haka amma saidai duk kud'i na da wadatar da nake dashi bai amfane niba domin kuwa nasan d'ai d'ai ne a majalisar nan wanda bai bina kud'i kuma bazan biya ba naci na lahira haka nake ni haram din ma nemanta nake" duk zaro ido sukai suna bin malam Habu da kallon mamaki kafin Balarabe yace "amma dai malam Habu gaskiya kana da idon akuya uban Isyaku ne fa amma a idon sa kake ci masa mutunci" kai malam Habu ya girgiza bai kalli saitin da Isyaku yake ba saiya kalli idanun Balarabe yana cewa "ka fad'i gaskiya Balarabe idon akuya gare ni, kuma kowa ya shaida haka tunda kwanan baya har kama ni akai zanyi kwartanci da 'yata kaga ina kunya anan"? Dafa kirji Balarabe yai idon sa kamar zai fito waje na mamakin a ina malam Habu yasan wannan maganar bayan a iya gidan sa abin ya faru daga shi sai matarsa sai kuma yarsa ya kashe mata warning karta fad'awa kowa ya akai malam Habu ya San.........
Katse mata tunani malam Habu yai ta hanyar cewa "ko kana tantama ne naga kamar ka shiga shakkun magana ta" dawo da kallon sa Balarabe yai kan malam Habu kafin ya kalli kowa da yake gurin gashi sun subo masa ido alamar neman karin bayani yasa cikin takaici da borin kunya yace "wanne tsinannan ne ya fad'a maka"? Hade rai malam Habu yai yana cewa "kana mamaki ne"? A fusace Balarabe yace "Allah ya kwashewa wanda ya fad'a maka Allah ya tsine masa ya hada shi da masifu iri iri" amin Amin duka guri ya kaure gyara zama malam Habu yai yana cewa "ai Balarabe duk gurin ba wanda bai san haka ba kawai suna boye maka ne suna nuna basu sani ba amma a zahirin gaskiya ta hannun sha'ki'kin ka muka samu labarin" "waye wani sha'ki'ki na"? "Ai bani zaka tambaya ba malam Balarabe ka tambayi yan gurin mana na dai fi tunanin ba ni kadai ne mai ruhi anan ba" mikewa Balarabe yai yana cewa "to duk Wanda ya fad'a ma Allah ya tsine masa albarka ya d'ora masa mugun ba'kin talauci" yana gama fadin haka ya karkade rigarsa yai gaba yana tafe ya na masifa a layi.