Sashe 63
Me Kamar Sarki Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Zainab data gama ciki tayi fam a lamarinsa 'kara had'e rai tai tana cewa "eh jaka akuya na fad'a idan kaji haushi ka fad'a min wace ita"?.
"Kina so kisan wacece ita"?.
"Eh ina son sani".
"Baza kiji haushi ba"?.
Kallon sa zainab tai cike da zarguwa tace "ni kawai ka fad'a min bana son kwane-kwane".
"Zan fad'a miki shiyasa na tambaye ki baza kiji haushi ko ki tada hankali ba"?.
Jitayi zuciyarta na harbawa amma ta dake tace "eh ka fad'a kawai zan tafi office I don't want to be late".
Kai ya jinjina yana kunna wayarsa ya nuna mata photon yana cewa "nasan baki ta'ba ganin ta ba ko kalleta dakyau" karewa photon kallo Zainab keyi na wani lokaci kafin taja dogon tsaki tana d'auko karamin towel cikin handbag👜 d'inta ta tsartar da yawu tana cewa "wannan me kamar aman fa daga ina ka samu photon da gani 'yar asalin tantagaryar 'kauye ce bata san komai ba" 'yar dariya Nurain yai yana kallon Zainab bai bata amsa yace.
"Kije ki tafi office karki makara maybe patient😷🛌 d'inki suna can suna jiranki".
Mi'kewa tai tana kallon sa tace "kaifa bakaje office ba ko yau hutu ka d'auka d'azu Daddy ya kirani yace ya kira wayarka a rufe sai kuma yanzu na ganka anan"?.
Shima mi'kewar yai suna fita harabar gidan tare yace "eh jiya na rufe ta da wuri kuma yau ban bud'e ba sai yanzu zanje na sameshi" "ok shikenan ni na wuce ka kula" tana fad'in haka ta shiga mota shima tasa ya shiga yana kallo ta fita $annan yabi bayanta yana tunanin tashin hankalin dake gaba daga ranar da Zainab ta fahimci son auren Nafisa yake akwai damuwa dazai iya ha'kura to daya ha'kura din saidai maganar gaskiya bazai iya ba turbar lafiya a bita da shekara a zahirance bason Nafisa yake ba kawai yana jin sha'awar tane yana son kasancewa da itane idan harba haka yai ba kuma yaci gaba da zuwa 'kauyen yana ganinta komai zai iya faruwa za'ai abun kunya wanda shi hakan ne baya so duk rintsi gara ya aureta zaifi da ace yadda mahaifin sa sukeyi da mahaifin ta abin kunya kamar haka ya faru yasan Daddy bazai ta'ba yafe masa ba zai lalla'ba Zainab kota halin 'ka'ka tayi hakuri ta bari ya aureta yasan ba'kin kishinta a kansa kuma shima yana matukar 'kaunar matarsa saidai dole a wannan karon bazai kawaici ba zai fara samun Daddynsa da maganar idan ya amince saiya sanar da ita idan yace a'a saiya ha'kura amma bazai sake zuwa 'kauyen ba saboda idan yana ganinta akwai murgujejan kuskure komai zai iya faruwa🤫.
MRS AL-AMEEN AHMAD CE😘
Na gode FANS tnks for ur support I really appreciate it🌹💓💯 ina godiya's🙏 da kulawa🤝🤗 Allah ya barmu tare nagode👍.
Insha Allahu gobe zan huta😉 fans d'ina bazan yi muku typing ba sai zuwa jibi idan muna darai.
💋YUSRAH MUSA ABUBAKAR💋
Ya mustapha ANNABI {saw) hasken idanu na ya muntaka yarda dani ya masoyi na💓.
Dole hankali nafa ya tashi😧🙆 wanga al'amari😔 ba abinda nai gashi kwa lokaci yana sauri😣😞 naga mutuwa ta d'au babba harda jariri😭😭😭 nasan tana tafe lamarinta zaya zo kaina😭😓😢.
BINTU MUSA ABUBAKAR MUHAMMAD CE.
See👀 you theday😉 after tomorrow🤣.
TYPING 📲 YUSRAH MUSA ABUBAKAR MRS AL-AMEEN AHMAD CE 😘.
👑ME KAMAR SARKI 👑
WhatsApp no:234 905 527 3614.
💫A*W*A💫
ANNURI WRITER'S ASS💫
__________________
________________________
_____________________________ HOME OF HOSPITALITY 🤗 AND HARMONY GIDAN KAR'BAR MUTANE HANNU BIYU DA ZAMAN LAFIYA ANNURI HASKE LEKA GIDAN KOWA KODA MA'KIYA NA KALLON KA RAMIN KURA SAI YAYANTA TAKEN MU KENAN💫💓🌲.
STORY AND WRITTEN
📚✍️Mrs Al'ameen Ahmad ce😘
HHHHH!!!😂😂 Gaskiya wallahi FANS d'ina ina yinku sau💯 comments d'inku da kuma yabonku gareni yana sa naji kamar na taka rawa💃💃💃 Allah ya 'kara barin mu tare sakallahu kairan na gode da nuna 'kauna godiya💞 sosai sosai godiya💓🤙👍.
45~Al-Wasi'u
The vast
46~Al-Hakimu
The wise
22~Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin sayyidil Akraminah.
🌄WREAK ND OPTIMISM🌄
Episode 45-46
Bikin Ahmad d'an gidan Bashir ya kusa an gama komai kwanaki ya rage sunata shirye-shirye da yake Binta take gano Amatu anan Safiyah take fad'a mata batai 'kasa a gwiwa ba tana dawowa ta sanarwa 'yan gidan ga mai son zuwa tana gayyatar kowa da kowa su Aisha ma sai murna suke zasu zo biki Dutse suga yadda birnin daraja yake🤗 wanda ya cika ya batse da al-umma ga haske🌃 ga adon dutse🗻🏞️😎😊 (FANS karfa kuce dan gari na ne shiyasa nake kod'ashi😜 Abinda na fad'a gaskiya ne sabuwar duniya kuzo kuyi kallo dad'i yana Jigawa 💃🙅😃).
Dan haka Amatu data samu lokaci taxo gida ba wani dogon hutu tazo yiba satin ta biyu ta koma Dutse taci gaba da karatunta Bashir ya sai mata laptop saboda wani aikin dole sai a ciki Ahmad da Maryam suna kokarin su kwarai wajen koya mata yadda ake amfani da laptop d'in da yake tana da saurin fahimta tuni ta koya ita kad'ai zata zauna a bedroom tasa ta gaba tayi ta bincike iri iri ta shiga nan ta fita nan ta 'kware sosai tasan komai kuma alhamdulillah karatunta yayi nisa komai dai yana zuwa mata da sauki musamman a ma'koftansu akwai wata budurwa itama karatun sojan takeyi suna abota da Amatu a makaranta suka had'u babanta mai kud'i ne sosai dan haka kusan komai yana yiwa Amatu ya hutar da Bashir saboda ya yaba da hankalin ta har wasu ma'kudan kud'i ya biya musu suka je American 'karin wani aiki a bangaren abinda ya shafi soja kusa watansu takwas acan sannan suka dawo.
Prof na zaune a parlor yana waya da Mr Famous sai dariya yake kwararawa dariyar hauka da mugunta kiran Mr Danual Chai ya shigo bai katse ba saiyai holding dinsa sukaci gaba da waya su uku kowa sai mummunar dariya yake kwararawa mai busar da imanin zuciya gefen sa 'yarsa Hudayyah ce da wani abun tsafi a hannunta tana kallo fuskarta fal da murmushin mugunta tace "dawo masa da hankalin sa" tab abin tsafin na kalla wasu murd'a murd'an aljanu ne sun d'aure wani kyakkyawan saurayi suna azabtar dashi sun canza masa kamanni d'aya a cikin su ya ri'ko gashin kansa yana d'ago fuskarsa idonsa a rufe subahanallahi ai Muheed ne abokin Asad (Jay).
Bud'e idonsa dayai jaa sosai yayi yana kallon su cikin tsawa wani yace "kaii bamu zaka kalla ba kalli gabanka" da'kyar ya d'ago kai yana duban Hudayyah ta cikin wangamemen abin tsafin dake manne a jikin wani 'katon dutse cikin ba'kin kogon da suka d'aure shi kogo ne na tsantsan tsafi mai duhu da had'ari dariya Hudayyah tai tana cewa "kalleni dakayu meye jarumi na sunanka"? Muryar Muheed na fita da'kyar cikin jarumta da karfin hali irin na soja yace "ban sani ba" wata dariyar ta kuma she'kawa da ita tana sake shafa abin tsafin ji yai tana ta'ba fuskarsa da fushi yace "ki daina ta'ba ni tunda ke ba maharramata bace baki dawani iko a kaina sai yadda ubangiji na yayi dani baku isa kumin komai ba".
'Dan zaro ido Hudayyah tai irin surprise d'in nan tace "really? har yanzu kana da 'kwarin gwiwa jarumtakarka tana burgeni kana da taurin kai shiyasa nasa a killace min kai kaine irin mijin da nake son aure nake mafarkin samu bazan ta'ba barinka ba bazan kyale kaba harsai ka amince min zaka aure ni! kayi magana ina sauraron ka.
"Baki da wani abu da zaki bani wanda zaisa naji sonki a zuciyata Allah ya sauke min auren mace irinki wacce batasan ciwon kanta ba irinki".
Cikin lallahi Hudayyah tace "idan ka amince min zan fitar dakai daga nan sannan zan aure ka na nuna maka gata na sanya ka a cikin 'kungiyar mu ka gane zaka samu komai kake so kud'i dukiya duniya duk zaka samu ina tare dakai fatan ka gane"?.
A fusace yace "ban gane ba kinga bar ganin kin samu damata babu wani abu da kika isa yimin Allah ya tsare ni da kaucewa hanyarsa ina neman shiriyarsa".
Kai Hudayyah ta jinjina tana kallon shi tace "shikenan sai mun sake had'uwa kuci gaba da ganar dashi wacece Hudayyah yar gidan Prof shugaba jagaba a cikin wannan babbar 'kasurgumar 'kungiyar mai d'unbin had'ari kada kuji tausayinsa kada ku sassauta masa sawata ce ku azabtar dashi harsai kun ya bud'e baki yace yana sona ya amince min" tana rufe baki ta d'aga abin tsafin a fusace ta doka ya tarwatse tana kallon Prof daya sauke waya shima yana kallon ta kawai ta saka mai kukan shagwa'ba tana cewa.
"Wallahi Daddy bazan yarda ba ina son sa bazan 'kyale shiba harsai ya amince zai aureni"
Ri'ko hannun ta Prof yai cikin lallahi yace "oh my daughter can you be quiet🤫 ki daina 'bata hawayen ki shidin banza ya isa jadamu bayan yana d'aure a gurin mu a 'kar'kashin ikon mu sai abinda mukaga dama muyi dashi karki manta badan kina kaunar saba kinsan bazan barshi darai ba da yanzu ya hallaka dan haka ki bar min komai a hannu na zanyi maganin abin".
Goge hawaye tai tana cewa "to shikenan Daddy kuma wallahi bai isa ba saiya aureni"
"Kina so kisan wacece ita"?.
"Eh ina son sani".
"Baza kiji haushi ba"?.
Kallon sa zainab tai cike da zarguwa tace "ni kawai ka fad'a min bana son kwane-kwane".
"Zan fad'a miki shiyasa na tambaye ki baza kiji haushi ko ki tada hankali ba"?.
Jitayi zuciyarta na harbawa amma ta dake tace "eh ka fad'a kawai zan tafi office I don't want to be late".
Kai ya jinjina yana kunna wayarsa ya nuna mata photon yana cewa "nasan baki ta'ba ganin ta ba ko kalleta dakyau" karewa photon kallo Zainab keyi na wani lokaci kafin taja dogon tsaki tana d'auko karamin towel cikin handbag👜 d'inta ta tsartar da yawu tana cewa "wannan me kamar aman fa daga ina ka samu photon da gani 'yar asalin tantagaryar 'kauye ce bata san komai ba" 'yar dariya Nurain yai yana kallon Zainab bai bata amsa yace.
"Kije ki tafi office karki makara maybe patient😷🛌 d'inki suna can suna jiranki".
Mi'kewa tai tana kallon sa tace "kaifa bakaje office ba ko yau hutu ka d'auka d'azu Daddy ya kirani yace ya kira wayarka a rufe sai kuma yanzu na ganka anan"?.
Shima mi'kewar yai suna fita harabar gidan tare yace "eh jiya na rufe ta da wuri kuma yau ban bud'e ba sai yanzu zanje na sameshi" "ok shikenan ni na wuce ka kula" tana fad'in haka ta shiga mota shima tasa ya shiga yana kallo ta fita $annan yabi bayanta yana tunanin tashin hankalin dake gaba daga ranar da Zainab ta fahimci son auren Nafisa yake akwai damuwa dazai iya ha'kura to daya ha'kura din saidai maganar gaskiya bazai iya ba turbar lafiya a bita da shekara a zahirance bason Nafisa yake ba kawai yana jin sha'awar tane yana son kasancewa da itane idan harba haka yai ba kuma yaci gaba da zuwa 'kauyen yana ganinta komai zai iya faruwa za'ai abun kunya wanda shi hakan ne baya so duk rintsi gara ya aureta zaifi da ace yadda mahaifin sa sukeyi da mahaifin ta abin kunya kamar haka ya faru yasan Daddy bazai ta'ba yafe masa ba zai lalla'ba Zainab kota halin 'ka'ka tayi hakuri ta bari ya aureta yasan ba'kin kishinta a kansa kuma shima yana matukar 'kaunar matarsa saidai dole a wannan karon bazai kawaici ba zai fara samun Daddynsa da maganar idan ya amince saiya sanar da ita idan yace a'a saiya ha'kura amma bazai sake zuwa 'kauyen ba saboda idan yana ganinta akwai murgujejan kuskure komai zai iya faruwa🤫.
MRS AL-AMEEN AHMAD CE😘
Na gode FANS tnks for ur support I really appreciate it🌹💓💯 ina godiya's🙏 da kulawa🤝🤗 Allah ya barmu tare nagode👍.
Insha Allahu gobe zan huta😉 fans d'ina bazan yi muku typing ba sai zuwa jibi idan muna darai.
💋YUSRAH MUSA ABUBAKAR💋
Ya mustapha ANNABI {saw) hasken idanu na ya muntaka yarda dani ya masoyi na💓.
Dole hankali nafa ya tashi😧🙆 wanga al'amari😔 ba abinda nai gashi kwa lokaci yana sauri😣😞 naga mutuwa ta d'au babba harda jariri😭😭😭 nasan tana tafe lamarinta zaya zo kaina😭😓😢.
BINTU MUSA ABUBAKAR MUHAMMAD CE.
See👀 you theday😉 after tomorrow🤣.
TYPING 📲 YUSRAH MUSA ABUBAKAR MRS AL-AMEEN AHMAD CE 😘.
👑ME KAMAR SARKI 👑
WhatsApp no:234 905 527 3614.
💫A*W*A💫
ANNURI WRITER'S ASS💫
__________________
________________________
_____________________________ HOME OF HOSPITALITY 🤗 AND HARMONY GIDAN KAR'BAR MUTANE HANNU BIYU DA ZAMAN LAFIYA ANNURI HASKE LEKA GIDAN KOWA KODA MA'KIYA NA KALLON KA RAMIN KURA SAI YAYANTA TAKEN MU KENAN💫💓🌲.
STORY AND WRITTEN
📚✍️Mrs Al'ameen Ahmad ce😘
HHHHH!!!😂😂 Gaskiya wallahi FANS d'ina ina yinku sau💯 comments d'inku da kuma yabonku gareni yana sa naji kamar na taka rawa💃💃💃 Allah ya 'kara barin mu tare sakallahu kairan na gode da nuna 'kauna godiya💞 sosai sosai godiya💓🤙👍.
45~Al-Wasi'u
The vast
46~Al-Hakimu
The wise
22~Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin sayyidil Akraminah.
🌄WREAK ND OPTIMISM🌄
Episode 45-46
Bikin Ahmad d'an gidan Bashir ya kusa an gama komai kwanaki ya rage sunata shirye-shirye da yake Binta take gano Amatu anan Safiyah take fad'a mata batai 'kasa a gwiwa ba tana dawowa ta sanarwa 'yan gidan ga mai son zuwa tana gayyatar kowa da kowa su Aisha ma sai murna suke zasu zo biki Dutse suga yadda birnin daraja yake🤗 wanda ya cika ya batse da al-umma ga haske🌃 ga adon dutse🗻🏞️😎😊 (FANS karfa kuce dan gari na ne shiyasa nake kod'ashi😜 Abinda na fad'a gaskiya ne sabuwar duniya kuzo kuyi kallo dad'i yana Jigawa 💃🙅😃).
Dan haka Amatu data samu lokaci taxo gida ba wani dogon hutu tazo yiba satin ta biyu ta koma Dutse taci gaba da karatunta Bashir ya sai mata laptop saboda wani aikin dole sai a ciki Ahmad da Maryam suna kokarin su kwarai wajen koya mata yadda ake amfani da laptop d'in da yake tana da saurin fahimta tuni ta koya ita kad'ai zata zauna a bedroom tasa ta gaba tayi ta bincike iri iri ta shiga nan ta fita nan ta 'kware sosai tasan komai kuma alhamdulillah karatunta yayi nisa komai dai yana zuwa mata da sauki musamman a ma'koftansu akwai wata budurwa itama karatun sojan takeyi suna abota da Amatu a makaranta suka had'u babanta mai kud'i ne sosai dan haka kusan komai yana yiwa Amatu ya hutar da Bashir saboda ya yaba da hankalin ta har wasu ma'kudan kud'i ya biya musu suka je American 'karin wani aiki a bangaren abinda ya shafi soja kusa watansu takwas acan sannan suka dawo.
Prof na zaune a parlor yana waya da Mr Famous sai dariya yake kwararawa dariyar hauka da mugunta kiran Mr Danual Chai ya shigo bai katse ba saiyai holding dinsa sukaci gaba da waya su uku kowa sai mummunar dariya yake kwararawa mai busar da imanin zuciya gefen sa 'yarsa Hudayyah ce da wani abun tsafi a hannunta tana kallo fuskarta fal da murmushin mugunta tace "dawo masa da hankalin sa" tab abin tsafin na kalla wasu murd'a murd'an aljanu ne sun d'aure wani kyakkyawan saurayi suna azabtar dashi sun canza masa kamanni d'aya a cikin su ya ri'ko gashin kansa yana d'ago fuskarsa idonsa a rufe subahanallahi ai Muheed ne abokin Asad (Jay).
Bud'e idonsa dayai jaa sosai yayi yana kallon su cikin tsawa wani yace "kaii bamu zaka kalla ba kalli gabanka" da'kyar ya d'ago kai yana duban Hudayyah ta cikin wangamemen abin tsafin dake manne a jikin wani 'katon dutse cikin ba'kin kogon da suka d'aure shi kogo ne na tsantsan tsafi mai duhu da had'ari dariya Hudayyah tai tana cewa "kalleni dakayu meye jarumi na sunanka"? Muryar Muheed na fita da'kyar cikin jarumta da karfin hali irin na soja yace "ban sani ba" wata dariyar ta kuma she'kawa da ita tana sake shafa abin tsafin ji yai tana ta'ba fuskarsa da fushi yace "ki daina ta'ba ni tunda ke ba maharramata bace baki dawani iko a kaina sai yadda ubangiji na yayi dani baku isa kumin komai ba".
'Dan zaro ido Hudayyah tai irin surprise d'in nan tace "really? har yanzu kana da 'kwarin gwiwa jarumtakarka tana burgeni kana da taurin kai shiyasa nasa a killace min kai kaine irin mijin da nake son aure nake mafarkin samu bazan ta'ba barinka ba bazan kyale kaba harsai ka amince min zaka aure ni! kayi magana ina sauraron ka.
"Baki da wani abu da zaki bani wanda zaisa naji sonki a zuciyata Allah ya sauke min auren mace irinki wacce batasan ciwon kanta ba irinki".
Cikin lallahi Hudayyah tace "idan ka amince min zan fitar dakai daga nan sannan zan aure ka na nuna maka gata na sanya ka a cikin 'kungiyar mu ka gane zaka samu komai kake so kud'i dukiya duniya duk zaka samu ina tare dakai fatan ka gane"?.
A fusace yace "ban gane ba kinga bar ganin kin samu damata babu wani abu da kika isa yimin Allah ya tsare ni da kaucewa hanyarsa ina neman shiriyarsa".
Kai Hudayyah ta jinjina tana kallon shi tace "shikenan sai mun sake had'uwa kuci gaba da ganar dashi wacece Hudayyah yar gidan Prof shugaba jagaba a cikin wannan babbar 'kasurgumar 'kungiyar mai d'unbin had'ari kada kuji tausayinsa kada ku sassauta masa sawata ce ku azabtar dashi harsai kun ya bud'e baki yace yana sona ya amince min" tana rufe baki ta d'aga abin tsafin a fusace ta doka ya tarwatse tana kallon Prof daya sauke waya shima yana kallon ta kawai ta saka mai kukan shagwa'ba tana cewa.
"Wallahi Daddy bazan yarda ba ina son sa bazan 'kyale shiba harsai ya amince zai aureni"
Ri'ko hannun ta Prof yai cikin lallahi yace "oh my daughter can you be quiet🤫 ki daina 'bata hawayen ki shidin banza ya isa jadamu bayan yana d'aure a gurin mu a 'kar'kashin ikon mu sai abinda mukaga dama muyi dashi karki manta badan kina kaunar saba kinsan bazan barshi darai ba da yanzu ya hallaka dan haka ki bar min komai a hannu na zanyi maganin abin".
Goge hawaye tai tana cewa "to shikenan Daddy kuma wallahi bai isa ba saiya aureni"