Sashe 73
Me Kamar Sarki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Saidai ki targad'a uwarki wallahi saidai ki targad'a uwarki kisa tai kwanan asibiti amma badai niba inke mayyace nafi karfinki kurwata kurrr nama na yai miki d'aci" A'i tana rufe baki Dijeh ta sake kawo mata raruma da sauri Binta shiga tsakanin su tana girgiza kai tace.
"Kinga dan Allah Dijeh kiyi hakuri jeki tafi fad'a ba girmanku bane babu dad'i irin haka mu kanmu bama jin dad'in balle kuma kalli yaran nan suna kallonku dan Allah kije ki tafiyarki zata biyaki kud'inki".
Hayayya'kowa A'i tai tana cewa "wallahi bazan biya ba ta mari kud'inta".
Kallonta Dijeh tai zatai magana Binta tace "a'a basai kince komai ba kiyi hakuri dan Allah kije" hararar A'i tai ji take kamar ta sake sha'kota ta turmushe ta a 'kasa ta daki kud'inta "taya zan tafi kina jinta fa abinda take cewa danta raina min wayo" kai Binta ta d'aga "eh naji Dijeh amma nace dan Allah kiyi hakuri ki tafi zata biyaki kud'inki" "shikenan zan mata lamuni kamar yaushe zan dawo"? Tun kafin Binta tayi magana A'i tace "kefe ko uban lamani zaki wallahi tallahi bazan biya ba" kai Dijeh ta jinjina tana yin sama da tukunyar ta d'ora aka tana cewa "shikenan zan tafi da tukunya zuwa nan da ranar litinin idan baki aika min da cikon kudina ba zan sayar na d'auka na kawo miki sauran".
"Aiko wallahi kika kuskura kika sayar min da tukunya hukuma ce zata raba mu dan saina d'ebo miki 'yan sanda".
Hanyar fita a gidan Dijeh tai da tukunya aka tana cewa "yan kul'ke ko 'yan kokara zaki d'ebo min ba yan sanda ba kin dad'e baki d'ebo suba zanga tsinannan dazai tsaya miki banga shegen daya isa hana na sayar da tukunyar nan ba dama wanda nakejin kunya malam Habu ne dalilin sa nake d'aga miki 'kafa yanzu tunda baya nan humm mu zuba nidake d'an halak ka fasa" tana kaiwa nan tayi tafiyar yayin data bar A'i sai masifa take duk ta cika gida da hayaniya sai tsine tsine take ta kasa zama ta shiga d'aki ta fito tayi nan tayi can kamar wacce ta zare takaici ya gama cikata sukam babu wanda ya bata baki ko yace tayi shiru domin gamuwa tai da gamonta.
Aliyah na zaune da Dauda tana masa tsari Dalah tai sallama tana karasowa ta nemi gurin zama ta zauna da 'yar fara'a a fuskarta ta 'karfin hali tace "a'a Dauda yaushe a gari dama ka dawo ne"?.
Kan Dauda na sunkuye bai d'ago ba sakamakon a fusace yake da'kyar ya tattara nutsuwar shi cikin had'a ba'ki yace.
"Jiya na shigo da dare ina kwana"?.
"Lafiya kalau Dauda ayya kace jiya ka dawo cikin dare to sannu da dawowa 'yan Osun kuna can abinku kuna shan dad'i kin barmu a 'kauye 'boye cikin lungu mun zama kifin rijiyoyi".
Ganin wasan da take masa bai d'ago ba kuma a iya saninta da dane sosai zai biye mata suyi tayi yasa ta d'an kalli Aliyah tana cewa.
"Lafiya kuwa naga yayi shiru haka ban saba ganin irin wannan yanayin a tare dashi ba fatan ba wani abu bane"?.
Murmushi Aliyah tai daidai Dauda ya mike tace "Dauda karkaje gidan nan nasanka da zuciya yanxu sai kaje ka faffake shi dan haka ban amince kaje ba".
Dakatawa Dauda yai muryarsa a fusace yace "ba gurin sa zance ba" kafin Aliyah ta kara magana harya fice da sauri kai ta girgiza tana cewa "oh Allah kafi 'karfin abinda yafi 'karfinmu nikam wannan zuciya taka Dauda Allah yasa kar ku had'u da malam Balarabe nasan baza'ai ta dad'i ba".
Da mamaki Dalah tace "Balarabe dai? Amma ba wanda na sani ba"?.
"Shi dai Dalah".
"To meya had'asu daga dawowar sa jiya"?.
"Nice na fad'a masa cewa ga abinda Balarabe yake shirin yiwa Indo yana tallar sadakarta alhali baisan yaron ba kawai dan duk shekara yana zuwa shine zai mata auren dole dashi".
'Dan shiru Dalah tai ranta babu dad'i ta kalli yayar tata tana cewa "to ya zamuyi da 'kaddara yaya Aliyah a jiya da abun nan ya faru yaje gida ya sameni da maganar wallahi yaya Aliy da'kyar nai bacci".
"Zaki kasa bacci man Dalah abun kam da ciwo muma yake damun mu balle ke mahaifiyarta ni yanzu so nakeyi asan yadda za'ai Indo tazo gidan amma nasan tsinanniyar Asaben nan bazata barta ba matukar Balarabe yana gidan a ba'kin halinta ma kila ta jawo ya mata duka".
"Daya zata barta yaya Aliyah ba'kar wahala ce nasan tana can tana shanta tunda uban ta an gama dashi Allah masanin irin lalacewar datai yanzu ina gidan ma meye balle ba idona".
Kai Aliyah ta girgiza tana cewa "kada ki damu in Allah ya yarda bazata auri wancan yaron ba na gama magana da Dauda cewa shizai aureta domin bazan bari kawai ba'asan yaro ba a d'auki Indo a bashi yanzu taya zan samu Indo tazo nan gidan inason magana da ita".
Shiru Dalah tai cikin tunanin ta yadda za'ai tazo d'in zuwa wani lokaci ta sauke ajiyar zuciya tana kallon Aliyah tace "gaskiya da kamar wuya Balarabe baya barinta taje ko'ina bawai dan kare mutuncinta ba yake haka a'a kawai dan Asabe ta mayar da ita baiwa a gidan shara girki wanke wanke dafa mata abincin sayarwa d'ebo ruwa kai abun ba'kin cikin na harda wankau d'in mutane yanzu naji Sahurah makofciyarsu ta fad'a min wai suna kaiwa wankin kud'i gidan kuma Indo ce takeyi".
Cizon yatsa Aliyah tai tana cewa "tabd'ijam amma Asabe kwai tsinanniyar mace insha Allahu 'karshenta bazai kyau ba saita girbi abinda ta shuka karki damu Dalah zansa malam yaje yai magana da Balarabe cewa ya soke maganar wancan yaron Iluh tunda iyayensa ba'a gari suke ba kuma dama ba wani saninsa akai ba za'a dauki yarinya kawai dan zalunci a bashi saboda rashin galihu to tana da mai tsaya mata Dauda zai aureta zata fita daga 'kunci da wahala".
Cikin jin dad'i da nuna farin ciki Dalah tace "na gode sosai yaya Aliyah Allah ya bar zumunci wallahi harnaji dad'i da kikace Dauda zai aureta jiya da'kyar nayi bacci shima ban samu nayi ba sai jikin asuba".
"Humm ke dai kawai bari komai yazo karshe Allah ya rufa asiri".
"Amin Dalah tace fuskarta wasai ji take kamar wani 'katon nauyi aka sauke mata akanta tsabar murna tasan indai aka ce Dauda ne ya aureta wahalarta ta kare itama yanxu zatai rayuwa irin ta kowa ta huta 'kuncin gidan uba.
MRS ÃL'ÅMÉÉÑ ÁHMÃD CÊ😘.
Masha Allah alhamdulillah na gode sosai fans d'ina a gaskiya ina yinku sau ba adadi kaunarku gareni tamkar garkuwace ina son ku da dukkan zuciya ta💞🤙.
Sai Allah ya kaimu gobe darai da nisan kwana zamu tashi inda muka tsaya🙅.
✍️ YUSRAH MUSA ABUBAKAR💋🤟.
Banda kamarka ya rasulullah 🥀 a duniya banda kamar ka ya rasulullah a lahira 😢 ya sarkin dayaiyi sammai kassai gabadaya babu abinda babu ikonka jikinsa kulliya inkaso na raira wa'kar kobabu kafiya ga Manzon da kayyiwa wahayi ya hijrah.
TYPING 📲
LITTLE ZARAN AUNTY 💃💃💃
🤙Me kamar sarki🤙
Dedicated to my mum may Allah bless you may Allah accept your du'as may Allah open the door of success 4u mama may Allah protect u from all calamities🤲🤲📿🙏👏Amin.
ÀÑÑÙRÌ WRITER'S ASSOCIATION 💫 Home of hospitality and harmony🤙.
53~AL-QAWWIYU
The strong
54~AL-MATIN
The firm
26~Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin sayyidil Nabi'ina.
🌄WITCHERY ND DISCONTENT🌄
Episode 53&54
Tanko da Mudi ne zaune a cikin daji gaban wani shirgegen mummunan ba'kin boka ya shafe fuskarsa da jan colour duk jikinsa layune da guraye kansa a d'age sai dariya yake 'kya'kyatawa yana shure Shure da surkulle surkulle saida ya gama sannan ya dawo da kansa daidai yana fuskantarsu ga 'katuwar 'kwaryar tsafi a gabansa sai ci take da wuta amma bata 'kone ba kallonsu yai cikin kakkaurar muryarsa mai amo abin tsoro yace.
"Inaaaa jinnnku yaaa akaiii neeeee"?.
Gyara zama Tanko yai yana cewa "ran boka Hambuwa ya dad'e yauma mun sake dawowa gareka da babbar bukata ne, wato boka wannan mutumin dakai mana aiki a kansa ya talauce shekarun baya shine yanzu ya sake d'agowa ya tafi wata 'kasa neman kud'i wai saiya dawo da arzikin sa daya rasa saiyafi da kud'i ma mu kuma boka hakan ne bamaso duk yadda za'ai duk rintsi karya samu abin kansa sannan a cusa masa son gida yaji ya tsani zaman can boka ka tura aljani ya hanashi sukuni ya hanashi walwala da aiki mai kyau yaji garin ya masa zafi ya tattaro ya dawo gida kuma karya zo da ko naira biyar ce a aljihunsa inso samu nema boka ya dawo butu-butu da yagaggun kaya a jikinsa yanayin mahauci🙊 ka gane dai boka to abinda muke so kenan".
Tanko na rufe baki boka Hambuwa ya kwarara wani irin ihu yana dukan 'kwaryar dake gabansa wacce take ci da wuta tuni wutar ta mutu muss sai haya'ki dake fitowa wani ruwan tsafi ya zuba a ciki tare da garin magani yana 'kwalla kiran sunan Malam Habu da 'karfin gaske kamar zai fasa jejin su kansu sai toshe kunnuwa sukai.
Bayan ya gama yace "ku kalli nan me kuka gani"?.
Duk hankalin su suka kai kan 'kwaryar ga mamakin su ganin Malam Habu sukai shida Sadi zaune suna 'kirga kud'ad'e💰💰 dami-dami💵 masu tarin yawa kamar yayi ga manyan jakankuna sunata jerawa a ciki sai hira suke da Alhajin suna dariya zabura Tanko yai yana girgiza kai yace.
"Ya haka boka ko har yayi kud'in wannan bazai ta'ba yuwuwa ba hakan kuskure ne bazan bari Malam Habu yai arziki ba boka ka taimaka hakan bazata yuwu taya za'ace daga zuwa har ya samu guri kamar haka zanso ace wannan ba gaskiya bane ace yanzu a tagayyare na gansa zaune cikin bola yana tsince-tsince da surutai ko na ganshi yana bara amma sai naga sa'banin yadda nake fata"?.
Kai Mudi ya jinjina yana cewa "eh gaskiya boka Hambuwa kayi mana maganin sa kalli fa ka gani wai kud'i ne malam Habu yake 'kirgasu haka harda dangwalar yawu💵 ko kuma takardune"?.
Mangare shi Tanko yai yana cewa"Humm bud'e idonka dakyau kayi kallo kud'i gasu nan inda ba'asan ciwon suba kai dai bari kawai Mudi ai duk laifin wannan tsinannan Sadin ne shine ya gayyaceshi dan haka boka harda shi zaka had'a".
"Kinga dan Allah Dijeh kiyi hakuri jeki tafi fad'a ba girmanku bane babu dad'i irin haka mu kanmu bama jin dad'in balle kuma kalli yaran nan suna kallonku dan Allah kije ki tafiyarki zata biyaki kud'inki".
Hayayya'kowa A'i tai tana cewa "wallahi bazan biya ba ta mari kud'inta".
Kallonta Dijeh tai zatai magana Binta tace "a'a basai kince komai ba kiyi hakuri dan Allah kije" hararar A'i tai ji take kamar ta sake sha'kota ta turmushe ta a 'kasa ta daki kud'inta "taya zan tafi kina jinta fa abinda take cewa danta raina min wayo" kai Binta ta d'aga "eh naji Dijeh amma nace dan Allah kiyi hakuri ki tafi zata biyaki kud'inki" "shikenan zan mata lamuni kamar yaushe zan dawo"? Tun kafin Binta tayi magana A'i tace "kefe ko uban lamani zaki wallahi tallahi bazan biya ba" kai Dijeh ta jinjina tana yin sama da tukunyar ta d'ora aka tana cewa "shikenan zan tafi da tukunya zuwa nan da ranar litinin idan baki aika min da cikon kudina ba zan sayar na d'auka na kawo miki sauran".
"Aiko wallahi kika kuskura kika sayar min da tukunya hukuma ce zata raba mu dan saina d'ebo miki 'yan sanda".
Hanyar fita a gidan Dijeh tai da tukunya aka tana cewa "yan kul'ke ko 'yan kokara zaki d'ebo min ba yan sanda ba kin dad'e baki d'ebo suba zanga tsinannan dazai tsaya miki banga shegen daya isa hana na sayar da tukunyar nan ba dama wanda nakejin kunya malam Habu ne dalilin sa nake d'aga miki 'kafa yanzu tunda baya nan humm mu zuba nidake d'an halak ka fasa" tana kaiwa nan tayi tafiyar yayin data bar A'i sai masifa take duk ta cika gida da hayaniya sai tsine tsine take ta kasa zama ta shiga d'aki ta fito tayi nan tayi can kamar wacce ta zare takaici ya gama cikata sukam babu wanda ya bata baki ko yace tayi shiru domin gamuwa tai da gamonta.
Aliyah na zaune da Dauda tana masa tsari Dalah tai sallama tana karasowa ta nemi gurin zama ta zauna da 'yar fara'a a fuskarta ta 'karfin hali tace "a'a Dauda yaushe a gari dama ka dawo ne"?.
Kan Dauda na sunkuye bai d'ago ba sakamakon a fusace yake da'kyar ya tattara nutsuwar shi cikin had'a ba'ki yace.
"Jiya na shigo da dare ina kwana"?.
"Lafiya kalau Dauda ayya kace jiya ka dawo cikin dare to sannu da dawowa 'yan Osun kuna can abinku kuna shan dad'i kin barmu a 'kauye 'boye cikin lungu mun zama kifin rijiyoyi".
Ganin wasan da take masa bai d'ago ba kuma a iya saninta da dane sosai zai biye mata suyi tayi yasa ta d'an kalli Aliyah tana cewa.
"Lafiya kuwa naga yayi shiru haka ban saba ganin irin wannan yanayin a tare dashi ba fatan ba wani abu bane"?.
Murmushi Aliyah tai daidai Dauda ya mike tace "Dauda karkaje gidan nan nasanka da zuciya yanxu sai kaje ka faffake shi dan haka ban amince kaje ba".
Dakatawa Dauda yai muryarsa a fusace yace "ba gurin sa zance ba" kafin Aliyah ta kara magana harya fice da sauri kai ta girgiza tana cewa "oh Allah kafi 'karfin abinda yafi 'karfinmu nikam wannan zuciya taka Dauda Allah yasa kar ku had'u da malam Balarabe nasan baza'ai ta dad'i ba".
Da mamaki Dalah tace "Balarabe dai? Amma ba wanda na sani ba"?.
"Shi dai Dalah".
"To meya had'asu daga dawowar sa jiya"?.
"Nice na fad'a masa cewa ga abinda Balarabe yake shirin yiwa Indo yana tallar sadakarta alhali baisan yaron ba kawai dan duk shekara yana zuwa shine zai mata auren dole dashi".
'Dan shiru Dalah tai ranta babu dad'i ta kalli yayar tata tana cewa "to ya zamuyi da 'kaddara yaya Aliyah a jiya da abun nan ya faru yaje gida ya sameni da maganar wallahi yaya Aliy da'kyar nai bacci".
"Zaki kasa bacci man Dalah abun kam da ciwo muma yake damun mu balle ke mahaifiyarta ni yanzu so nakeyi asan yadda za'ai Indo tazo gidan amma nasan tsinanniyar Asaben nan bazata barta ba matukar Balarabe yana gidan a ba'kin halinta ma kila ta jawo ya mata duka".
"Daya zata barta yaya Aliyah ba'kar wahala ce nasan tana can tana shanta tunda uban ta an gama dashi Allah masanin irin lalacewar datai yanzu ina gidan ma meye balle ba idona".
Kai Aliyah ta girgiza tana cewa "kada ki damu in Allah ya yarda bazata auri wancan yaron ba na gama magana da Dauda cewa shizai aureta domin bazan bari kawai ba'asan yaro ba a d'auki Indo a bashi yanzu taya zan samu Indo tazo nan gidan inason magana da ita".
Shiru Dalah tai cikin tunanin ta yadda za'ai tazo d'in zuwa wani lokaci ta sauke ajiyar zuciya tana kallon Aliyah tace "gaskiya da kamar wuya Balarabe baya barinta taje ko'ina bawai dan kare mutuncinta ba yake haka a'a kawai dan Asabe ta mayar da ita baiwa a gidan shara girki wanke wanke dafa mata abincin sayarwa d'ebo ruwa kai abun ba'kin cikin na harda wankau d'in mutane yanzu naji Sahurah makofciyarsu ta fad'a min wai suna kaiwa wankin kud'i gidan kuma Indo ce takeyi".
Cizon yatsa Aliyah tai tana cewa "tabd'ijam amma Asabe kwai tsinanniyar mace insha Allahu 'karshenta bazai kyau ba saita girbi abinda ta shuka karki damu Dalah zansa malam yaje yai magana da Balarabe cewa ya soke maganar wancan yaron Iluh tunda iyayensa ba'a gari suke ba kuma dama ba wani saninsa akai ba za'a dauki yarinya kawai dan zalunci a bashi saboda rashin galihu to tana da mai tsaya mata Dauda zai aureta zata fita daga 'kunci da wahala".
Cikin jin dad'i da nuna farin ciki Dalah tace "na gode sosai yaya Aliyah Allah ya bar zumunci wallahi harnaji dad'i da kikace Dauda zai aureta jiya da'kyar nayi bacci shima ban samu nayi ba sai jikin asuba".
"Humm ke dai kawai bari komai yazo karshe Allah ya rufa asiri".
"Amin Dalah tace fuskarta wasai ji take kamar wani 'katon nauyi aka sauke mata akanta tsabar murna tasan indai aka ce Dauda ne ya aureta wahalarta ta kare itama yanxu zatai rayuwa irin ta kowa ta huta 'kuncin gidan uba.
MRS ÃL'ÅMÉÉÑ ÁHMÃD CÊ😘.
Masha Allah alhamdulillah na gode sosai fans d'ina a gaskiya ina yinku sau ba adadi kaunarku gareni tamkar garkuwace ina son ku da dukkan zuciya ta💞🤙.
Sai Allah ya kaimu gobe darai da nisan kwana zamu tashi inda muka tsaya🙅.
✍️ YUSRAH MUSA ABUBAKAR💋🤟.
Banda kamarka ya rasulullah 🥀 a duniya banda kamar ka ya rasulullah a lahira 😢 ya sarkin dayaiyi sammai kassai gabadaya babu abinda babu ikonka jikinsa kulliya inkaso na raira wa'kar kobabu kafiya ga Manzon da kayyiwa wahayi ya hijrah.
TYPING 📲
LITTLE ZARAN AUNTY 💃💃💃
🤙Me kamar sarki🤙
Dedicated to my mum may Allah bless you may Allah accept your du'as may Allah open the door of success 4u mama may Allah protect u from all calamities🤲🤲📿🙏👏Amin.
ÀÑÑÙRÌ WRITER'S ASSOCIATION 💫 Home of hospitality and harmony🤙.
53~AL-QAWWIYU
The strong
54~AL-MATIN
The firm
26~Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin sayyidil Nabi'ina.
🌄WITCHERY ND DISCONTENT🌄
Episode 53&54
Tanko da Mudi ne zaune a cikin daji gaban wani shirgegen mummunan ba'kin boka ya shafe fuskarsa da jan colour duk jikinsa layune da guraye kansa a d'age sai dariya yake 'kya'kyatawa yana shure Shure da surkulle surkulle saida ya gama sannan ya dawo da kansa daidai yana fuskantarsu ga 'katuwar 'kwaryar tsafi a gabansa sai ci take da wuta amma bata 'kone ba kallonsu yai cikin kakkaurar muryarsa mai amo abin tsoro yace.
"Inaaaa jinnnku yaaa akaiii neeeee"?.
Gyara zama Tanko yai yana cewa "ran boka Hambuwa ya dad'e yauma mun sake dawowa gareka da babbar bukata ne, wato boka wannan mutumin dakai mana aiki a kansa ya talauce shekarun baya shine yanzu ya sake d'agowa ya tafi wata 'kasa neman kud'i wai saiya dawo da arzikin sa daya rasa saiyafi da kud'i ma mu kuma boka hakan ne bamaso duk yadda za'ai duk rintsi karya samu abin kansa sannan a cusa masa son gida yaji ya tsani zaman can boka ka tura aljani ya hanashi sukuni ya hanashi walwala da aiki mai kyau yaji garin ya masa zafi ya tattaro ya dawo gida kuma karya zo da ko naira biyar ce a aljihunsa inso samu nema boka ya dawo butu-butu da yagaggun kaya a jikinsa yanayin mahauci🙊 ka gane dai boka to abinda muke so kenan".
Tanko na rufe baki boka Hambuwa ya kwarara wani irin ihu yana dukan 'kwaryar dake gabansa wacce take ci da wuta tuni wutar ta mutu muss sai haya'ki dake fitowa wani ruwan tsafi ya zuba a ciki tare da garin magani yana 'kwalla kiran sunan Malam Habu da 'karfin gaske kamar zai fasa jejin su kansu sai toshe kunnuwa sukai.
Bayan ya gama yace "ku kalli nan me kuka gani"?.
Duk hankalin su suka kai kan 'kwaryar ga mamakin su ganin Malam Habu sukai shida Sadi zaune suna 'kirga kud'ad'e💰💰 dami-dami💵 masu tarin yawa kamar yayi ga manyan jakankuna sunata jerawa a ciki sai hira suke da Alhajin suna dariya zabura Tanko yai yana girgiza kai yace.
"Ya haka boka ko har yayi kud'in wannan bazai ta'ba yuwuwa ba hakan kuskure ne bazan bari Malam Habu yai arziki ba boka ka taimaka hakan bazata yuwu taya za'ace daga zuwa har ya samu guri kamar haka zanso ace wannan ba gaskiya bane ace yanzu a tagayyare na gansa zaune cikin bola yana tsince-tsince da surutai ko na ganshi yana bara amma sai naga sa'banin yadda nake fata"?.
Kai Mudi ya jinjina yana cewa "eh gaskiya boka Hambuwa kayi mana maganin sa kalli fa ka gani wai kud'i ne malam Habu yake 'kirgasu haka harda dangwalar yawu💵 ko kuma takardune"?.
Mangare shi Tanko yai yana cewa"Humm bud'e idonka dakyau kayi kallo kud'i gasu nan inda ba'asan ciwon suba kai dai bari kawai Mudi ai duk laifin wannan tsinannan Sadin ne shine ya gayyaceshi dan haka boka harda shi zaka had'a".