Sashe 84
Me Kamar Sarki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da d'an mamaki Nurain yace "amma Daddy mutumin 'kauyen nan da kake turani kar'bo kaya a gunsa muke zuwa da Yazid wani lokacin muje dakai"?.
Kallon sa Daddy yai yana cewa "shi d'in har wata yarinya yake da ita wacce ta isa aure"?.
Kai Nurain ya d'aga "eh Daddy ba ita kad'ai bace akwai wata ma".
"Shi Ilyan yasan kana neman 'yarsa zai baka ita ko kawai kaine kake shirmen ka kai kad'ai su akwai wanda zasu bata"?.
Da sauri Nurain ya girgiza yana cewa "eh Daddy sun sani bata da wani saurayin acan sannan lokaci zuwa lokaci Yazid yana rakani gurinta kuma Daddy Ina sonta da gaske aurenta zanyi dan Allah karka hana sannan Zainab nayi magana akan dawowarta itace ta'ki".
Kai Daddy ya d'aga "ok shikenan ka fara dawo da Zainab d'in zan samu lokaci zuwa nan da karshen watan nan sai muje 'kauyen a kai kud'in gaisuwa karka damu tashi kaje amma kafin nan ku daidaita da matarka ka dawo da ita".
Mi'kewa Nurain yai cikin farin ciki yaiwa Daddy godiya yana fita ya Kira number Zainab amma bata d'aga ba ya sake kira ta katse dayai kira na uku yaji ta rufe wayar d'an tsaki taja yana shiga motarsa kawai ya nufi gidan Yazid domin da har yayi tunanin zuwa gurinta kuma gashi bata d'aga masa kiran ba balle ya sanar mata.
Zainab na zaune tare da 'kanwarta Nanah saidai itama tayi aure ganin gida tazo kuma ta tarar da Zainab d'in a gidan wanda bataji dad'i ba har tana tambayarta cikin fargaba ko sakinta Nurain yai anan take fad'a Mata dalilin dayasa tayi yaji saboda zai karo aure ne kuma ya rasa a inda zaiyo auren sai a kauye 'bacin rai ne yasa ta'ki komawa gidan Nurain din duk da tana son komawa kodan yaranta.
Ta'be baki Nanah tai tana cewa "tabdijan a gaisheki kema dai Aunty Zainab kamar ba wayayyiya ba ni wallahi harkin ban haushi meye abun yaji akan wata banza jaka yar kauye harki zauna anajin kanki da mijinki wace ita? ta shigo miki gida idan bamuci ubanta ba har ki tsaya 'batawa kanki lokaci bayan kina damu dukda ni nayi aure kamar kin manta kinada mimah ga Amira (milat suke ce mata) tab humm harki zauna kina 'batawa kanki lokaci kinsan tunda yasa qulafacin aurenta ba ha'kura zaiba balle kince akwai sanaiya tsakanin mahaifin ta da Daddyn Nurain d'in kinga yajinki banza hakan ba mafita bace gareki to nidai shawarar dazan baki ki koma gidanki kuma ki sake masa kamar komai bai faruba ki d'auke hankalinki daga kan aurensa ki barshi yayi kici uwarta koma wacce tsinanniyar yar kauyen ce daya kawo miki da kafafunta zata bar miki gida".
Kallonta Zainab tai cikin gamsuwa da abinda tace mata ta jinjina kai da wani shu'umin murmushi a fuskarta tace "shikenan Nanah zanyi abinda kikace insha Allahu yau zan koma gidana basai gobe ba bari na Kira shi" ta karasa maganar tana d'aga waya tasa kiransa dariya Nanah tana kallon ta tace.
"Yauwa Aunty Zee Zee na kokefa dakin tsaya 'bata ranki akan wata jahila akuya🙊.
TAB KACE SU ILYAH ABAR HAN'KARA BAKI NAFISA ZATAI KALLO😥😮.
Nurain yana zaune tare da Yazid da matarshi Kiran Zainab ya shigo yaji mamaki matar daya kirata ta'ki d'agawa karshe ta kashe masa waya yanzu kuma itane me kiransa humm kamar bazai d'aga ba saida ya bari ta kusa katsewa ya karasa katseta yana danna Mata kira.
Kallon wayar Zainab tai bayan ya katse murya a sanyaye tace "innalillahi Nanah ya kirani d'azu ban d'aga ba nina jawa kaina my choice bai iya fushi ba gashi ya reject din kirana yanzu ya zanyi"?.
Nanah na shirin magana kiran Nurain ya shigo aiko Zainab da sauri ta d'aga har tana 'kwaruwa tace "hello my choice kana jina"?.
Cikin basarwa dacin magani Nurain yace "Ina jinki ya akai meya faru kike kirana"?.
Zaro ido Zainab tai duk da tasan laifin tane amma saitai 'kas da murya tana cewa "dan Allah my choice kayi hakuri abinda ya faru".
Kamar baisan meya faru ba yace "wani abu ne ya faru kuma a ina miye kike bani hakuri kin min laifi ne"?.
Kai Zainab ta d'aga kamar tana gabanshi tace "eh my choice nayi maka laifi dana kasa tsayawa na fahimce ka amma dan Allah Ina neman afuwarka nayi kuskure inason gyarawa ka yafeni dan Allah" ta karasa maganar da shashshe'kar kukan qarya.
Kai Nurain ya jinjina yana murmushi yace "ok ok shikenan kinga daina kukan komai ya wuce karki damu dama kece baki tsaya kin fahimce niba ai amma yanzun tunda kin gane hakan yayi kyau yanzu Ina uziri zamu qarasa maganar in anjima".
Jin abinda yace yana shirin kashe waya batai abinda yasa ta kirashi ba tace "am my choice in anjima kazo ka d'auke ni"?.
Kai Nurain ya d'aga mamakinta na saukowar datai lokaci guda ya gama cikashi yace.
"Ok no vex ki kula zanzo" yana fad'in haka ya kashe kiran aje waya Zainab tai tana sauke numfashi ta kalli Nanah wacce itama take kallonta tace.
"Kai gaskiya Nanah naji dad'in zuwanki gida yau badan haka ba bansan ya zanyiba tunda Umma tace ba ruwanta Dad ma haka nikuma nace ni na d'auri niyyar qin komawa gidansa sai yazo biko na d'auke masa wuta ashe shirme nake aikatawa da saidai naji yayo aurensa hummm ranar da bansan yadda zanyi ba".
Kai Nanah ta jinjina tana cewa "Aunty Zee nace miki kibar 'bata lokacin ki akan wannan ba'kauyiyar yarinyar wallahi kibar komai a hannu mimah da Meelat sun isheta kawai kisa tunanin ki guri d'aya ki mayar da hankalinki kan mijinki idan kin koma ki nuna masa kamar komai bai faru ba" ta karasa maganar tana mi'kewa ta soma had'a mata kayan ta cikin akwati Zainab na zaune tana kallonta zuciyarta fal da tunanuka iri iri gani take kamar bazata iya abinda Nanan tace Mata ba ta danne ta yarda mijinta ya auro mata wata bagidajiya ba amma zataga abinda zata iya yi akai zuwa nan da fara zancen bikin.
MRS ÃL'ÅMÉÉÑ ÁHMÃD CË😘
Nifa I have no girman kai🙆 if you are fushi😡 dani to wallhi you are 'batawa kan k lokaci🤷🙅.
See you next morning nagode🌹 we will meet again💃🤸.
🤝NAJA'AT MUSA ABUBAKAR🤝
'Yar uwata ta kaina jini d'aya Ina yabawa gareki Allah ya kiyayeki Allah ya raya mana babyn mu RAMLAT )(IKRAM)( fatana ki kasance cikin farin ciki a koda yaushe ke&da mijinki IBRAHIM )(LELE)( Allah ya barku tare🤲🙏.
YUSRAH MUSA ABUBAKAR💋
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
TYPING 📲 Sun, Aug 18/24 7:24AM Little Zarahn Aunty💃🤸🤸.
🌹ME KAMAR SARKI🌹
_______________
_______________________
________________________________
ÀÑÑÙRÌ WRITER'S ÃSSÕÇÌÅTÍÔÑ 💫 HOME OF HOSPITALITY AND HARMONY🕊️ gidan kar'bar mutane hannu biyu da zaman lafiya 🙅 ÀÑÑÙRÌ haske le'ka gidan kowa koda MA'KIYA NA KALLON KA ramin kura sai 'ya'yan ta🤷 haka taken mu yake🙅.
'YAN UWA MU DAGE NEVER STOP LEARNING BECAUSE LIFE NEVER TEACHING.
57~AL-MUHSI
The numberer of All
58~AL-MUBDI'U
The originator
28~Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin nabiyyaz-zakiyat takiyyi.
🌄DISCONTENT-REMEMBER🌄
Episode 57&58
🏙️️DUTSE MOPAL-BASE🏙️
Masha Allah alhamdulillah duk abinda aka sanyawa rana mai karewa ne kamar yau Amatu ta fara karatu gashi yau an gayyace mu graduate tayi murna tayi farin ciki har ba iyaka kuka tayishi ta kara najin dad'in karamcin da Alhaji Bashir ya mata shekara hud'u tana karatu yana kashe mata kud'ad'e daidai da rana d'aya bai ta'ba gajiyawa ba haka Malam Habu tare da Binta suka xo suma sukai masa godiya kai harda mokofcin Alhaji Bashir wanda ya biyawa Amatu wasu kud'ad'e ta zana jarrabawa tare da 'yarshi saida sukai masa godiya da addu'a a ranar malam Habu ya tafi wanda da'kyar ya rabu da Amatu ji yake kamar yace ta d'auko kayanta su tafi saidai saboda karamci ya kyale ya danne duk abinda yake ji ya koma cike da kewarta balle ya dad'e bai ganta ba kusan shekara biyu kenan rabon da suga juna.
🏕️'KAUYE🏕️
________Asabe na zaune ta zuba tagumin tashin hankali gefenta Markah ce sai bata baki take amma kamar gunki ko motsi batai balle fa tayi magana jin muryar Bahijjah tana she'ka dariya ta shigo gidan alamar yanzu iluh ya dawo da ita yasa Asabe zabura tana mi'kewa tsaye daidai Bahijjah ta shigo tana cin cingum da wa'ke-wa'ke ga buhun leda a hannunta fal da kayan irinsu gyad'a ba sallama tazo zata shiga d'aki ciki tsawa Asabe tace.
"Ke daga gidan ubanwa kike bance miki idan kikabi wancan tsinannan yaron iluh karki dawo min cikin gida ba shine wato saboda kin mayar dani ba komai ba kika bishi yau kuwa sainaci ubanki a gidan nan sai kinsan Nima Asabe ba kanwar lasa bace"?.
Ta'be baki Bahijjah tai tana ri'ke kugu tace "to yanzu me kike nufi nakoma gurin sa kenan kome bakya bukatar gani ba? Ai shikenan fad'uwa tazo daidai da zama dama kamar kinsan d'an rabuwar nan da mukai har kewarsa ta kamani bari na koma gurin nasa tunda dama bakya bukata ta me zan miki shi kuma mijina ne aurena zaiyi dashi zan zauna har abada zamana dake na wucin gadi ne haba da Allah malama mace sai takurar tsiya🤥"
Bahijjah na rufe baki ta juya zata fice a gidan Mi'kewa Asabe tai tana kukan kura ta dam'ki wuyan ta tana yar'barta a kasa cike da tsantsan takaici tabi ta take mata wuya hawaye na fita a idonta tace "Allah wadaran halinki da haihuwarki wallahi gara ace 'barinki nayi tun farko zanfi zama lafiya da bamuzo wannan matakin da muke kai yanzu ba amma hakan ma bata 6aci ba gara na kasheki na huta da wannan ba'kin cikin da kike d'ora min Wallahi Bahijjah gara mutuwarki da wannan masifar da kike son jefani a ciki kuma indai ina raye bazaki aureshi ba" ta karasa maganar tana rufeta da duka ta ko'ina.
Ganin da Markah Tai zata kashe Bahijjan da gaske take kamar yadda ta fad'a yasa ta taso da gudu tana janye Asabe dake ta naushin Bahijjah a ciki da'kyar ta 'bam6are ta tayi baya da ita yayin da Bahijjah ta mi'ke da gudu tana kuka tayi waje ko d'an kwali babu akanta balle mayafi ko takalmi.
Kallon sa Daddy yai yana cewa "shi d'in har wata yarinya yake da ita wacce ta isa aure"?.
Kai Nurain ya d'aga "eh Daddy ba ita kad'ai bace akwai wata ma".
"Shi Ilyan yasan kana neman 'yarsa zai baka ita ko kawai kaine kake shirmen ka kai kad'ai su akwai wanda zasu bata"?.
Da sauri Nurain ya girgiza yana cewa "eh Daddy sun sani bata da wani saurayin acan sannan lokaci zuwa lokaci Yazid yana rakani gurinta kuma Daddy Ina sonta da gaske aurenta zanyi dan Allah karka hana sannan Zainab nayi magana akan dawowarta itace ta'ki".
Kai Daddy ya d'aga "ok shikenan ka fara dawo da Zainab d'in zan samu lokaci zuwa nan da karshen watan nan sai muje 'kauyen a kai kud'in gaisuwa karka damu tashi kaje amma kafin nan ku daidaita da matarka ka dawo da ita".
Mi'kewa Nurain yai cikin farin ciki yaiwa Daddy godiya yana fita ya Kira number Zainab amma bata d'aga ba ya sake kira ta katse dayai kira na uku yaji ta rufe wayar d'an tsaki taja yana shiga motarsa kawai ya nufi gidan Yazid domin da har yayi tunanin zuwa gurinta kuma gashi bata d'aga masa kiran ba balle ya sanar mata.
Zainab na zaune tare da 'kanwarta Nanah saidai itama tayi aure ganin gida tazo kuma ta tarar da Zainab d'in a gidan wanda bataji dad'i ba har tana tambayarta cikin fargaba ko sakinta Nurain yai anan take fad'a Mata dalilin dayasa tayi yaji saboda zai karo aure ne kuma ya rasa a inda zaiyo auren sai a kauye 'bacin rai ne yasa ta'ki komawa gidan Nurain din duk da tana son komawa kodan yaranta.
Ta'be baki Nanah tai tana cewa "tabdijan a gaisheki kema dai Aunty Zainab kamar ba wayayyiya ba ni wallahi harkin ban haushi meye abun yaji akan wata banza jaka yar kauye harki zauna anajin kanki da mijinki wace ita? ta shigo miki gida idan bamuci ubanta ba har ki tsaya 'batawa kanki lokaci bayan kina damu dukda ni nayi aure kamar kin manta kinada mimah ga Amira (milat suke ce mata) tab humm harki zauna kina 'batawa kanki lokaci kinsan tunda yasa qulafacin aurenta ba ha'kura zaiba balle kince akwai sanaiya tsakanin mahaifin ta da Daddyn Nurain d'in kinga yajinki banza hakan ba mafita bace gareki to nidai shawarar dazan baki ki koma gidanki kuma ki sake masa kamar komai bai faruba ki d'auke hankalinki daga kan aurensa ki barshi yayi kici uwarta koma wacce tsinanniyar yar kauyen ce daya kawo miki da kafafunta zata bar miki gida".
Kallonta Zainab tai cikin gamsuwa da abinda tace mata ta jinjina kai da wani shu'umin murmushi a fuskarta tace "shikenan Nanah zanyi abinda kikace insha Allahu yau zan koma gidana basai gobe ba bari na Kira shi" ta karasa maganar tana d'aga waya tasa kiransa dariya Nanah tana kallon ta tace.
"Yauwa Aunty Zee Zee na kokefa dakin tsaya 'bata ranki akan wata jahila akuya🙊.
TAB KACE SU ILYAH ABAR HAN'KARA BAKI NAFISA ZATAI KALLO😥😮.
Nurain yana zaune tare da Yazid da matarshi Kiran Zainab ya shigo yaji mamaki matar daya kirata ta'ki d'agawa karshe ta kashe masa waya yanzu kuma itane me kiransa humm kamar bazai d'aga ba saida ya bari ta kusa katsewa ya karasa katseta yana danna Mata kira.
Kallon wayar Zainab tai bayan ya katse murya a sanyaye tace "innalillahi Nanah ya kirani d'azu ban d'aga ba nina jawa kaina my choice bai iya fushi ba gashi ya reject din kirana yanzu ya zanyi"?.
Nanah na shirin magana kiran Nurain ya shigo aiko Zainab da sauri ta d'aga har tana 'kwaruwa tace "hello my choice kana jina"?.
Cikin basarwa dacin magani Nurain yace "Ina jinki ya akai meya faru kike kirana"?.
Zaro ido Zainab tai duk da tasan laifin tane amma saitai 'kas da murya tana cewa "dan Allah my choice kayi hakuri abinda ya faru".
Kamar baisan meya faru ba yace "wani abu ne ya faru kuma a ina miye kike bani hakuri kin min laifi ne"?.
Kai Zainab ta d'aga kamar tana gabanshi tace "eh my choice nayi maka laifi dana kasa tsayawa na fahimce ka amma dan Allah Ina neman afuwarka nayi kuskure inason gyarawa ka yafeni dan Allah" ta karasa maganar da shashshe'kar kukan qarya.
Kai Nurain ya jinjina yana murmushi yace "ok ok shikenan kinga daina kukan komai ya wuce karki damu dama kece baki tsaya kin fahimce niba ai amma yanzun tunda kin gane hakan yayi kyau yanzu Ina uziri zamu qarasa maganar in anjima".
Jin abinda yace yana shirin kashe waya batai abinda yasa ta kirashi ba tace "am my choice in anjima kazo ka d'auke ni"?.
Kai Nurain ya d'aga mamakinta na saukowar datai lokaci guda ya gama cikashi yace.
"Ok no vex ki kula zanzo" yana fad'in haka ya kashe kiran aje waya Zainab tai tana sauke numfashi ta kalli Nanah wacce itama take kallonta tace.
"Kai gaskiya Nanah naji dad'in zuwanki gida yau badan haka ba bansan ya zanyiba tunda Umma tace ba ruwanta Dad ma haka nikuma nace ni na d'auri niyyar qin komawa gidansa sai yazo biko na d'auke masa wuta ashe shirme nake aikatawa da saidai naji yayo aurensa hummm ranar da bansan yadda zanyi ba".
Kai Nanah ta jinjina tana cewa "Aunty Zee nace miki kibar 'bata lokacin ki akan wannan ba'kauyiyar yarinyar wallahi kibar komai a hannu mimah da Meelat sun isheta kawai kisa tunanin ki guri d'aya ki mayar da hankalinki kan mijinki idan kin koma ki nuna masa kamar komai bai faru ba" ta karasa maganar tana mi'kewa ta soma had'a mata kayan ta cikin akwati Zainab na zaune tana kallonta zuciyarta fal da tunanuka iri iri gani take kamar bazata iya abinda Nanan tace Mata ba ta danne ta yarda mijinta ya auro mata wata bagidajiya ba amma zataga abinda zata iya yi akai zuwa nan da fara zancen bikin.
MRS ÃL'ÅMÉÉÑ ÁHMÃD CË😘
Nifa I have no girman kai🙆 if you are fushi😡 dani to wallhi you are 'batawa kan k lokaci🤷🙅.
See you next morning nagode🌹 we will meet again💃🤸.
🤝NAJA'AT MUSA ABUBAKAR🤝
'Yar uwata ta kaina jini d'aya Ina yabawa gareki Allah ya kiyayeki Allah ya raya mana babyn mu RAMLAT )(IKRAM)( fatana ki kasance cikin farin ciki a koda yaushe ke&da mijinki IBRAHIM )(LELE)( Allah ya barku tare🤲🙏.
YUSRAH MUSA ABUBAKAR💋
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
TYPING 📲 Sun, Aug 18/24 7:24AM Little Zarahn Aunty💃🤸🤸.
🌹ME KAMAR SARKI🌹
_______________
_______________________
________________________________
ÀÑÑÙRÌ WRITER'S ÃSSÕÇÌÅTÍÔÑ 💫 HOME OF HOSPITALITY AND HARMONY🕊️ gidan kar'bar mutane hannu biyu da zaman lafiya 🙅 ÀÑÑÙRÌ haske le'ka gidan kowa koda MA'KIYA NA KALLON KA ramin kura sai 'ya'yan ta🤷 haka taken mu yake🙅.
'YAN UWA MU DAGE NEVER STOP LEARNING BECAUSE LIFE NEVER TEACHING.
57~AL-MUHSI
The numberer of All
58~AL-MUBDI'U
The originator
28~Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin nabiyyaz-zakiyat takiyyi.
🌄DISCONTENT-REMEMBER🌄
Episode 57&58
🏙️️DUTSE MOPAL-BASE🏙️
Masha Allah alhamdulillah duk abinda aka sanyawa rana mai karewa ne kamar yau Amatu ta fara karatu gashi yau an gayyace mu graduate tayi murna tayi farin ciki har ba iyaka kuka tayishi ta kara najin dad'in karamcin da Alhaji Bashir ya mata shekara hud'u tana karatu yana kashe mata kud'ad'e daidai da rana d'aya bai ta'ba gajiyawa ba haka Malam Habu tare da Binta suka xo suma sukai masa godiya kai harda mokofcin Alhaji Bashir wanda ya biyawa Amatu wasu kud'ad'e ta zana jarrabawa tare da 'yarshi saida sukai masa godiya da addu'a a ranar malam Habu ya tafi wanda da'kyar ya rabu da Amatu ji yake kamar yace ta d'auko kayanta su tafi saidai saboda karamci ya kyale ya danne duk abinda yake ji ya koma cike da kewarta balle ya dad'e bai ganta ba kusan shekara biyu kenan rabon da suga juna.
🏕️'KAUYE🏕️
________Asabe na zaune ta zuba tagumin tashin hankali gefenta Markah ce sai bata baki take amma kamar gunki ko motsi batai balle fa tayi magana jin muryar Bahijjah tana she'ka dariya ta shigo gidan alamar yanzu iluh ya dawo da ita yasa Asabe zabura tana mi'kewa tsaye daidai Bahijjah ta shigo tana cin cingum da wa'ke-wa'ke ga buhun leda a hannunta fal da kayan irinsu gyad'a ba sallama tazo zata shiga d'aki ciki tsawa Asabe tace.
"Ke daga gidan ubanwa kike bance miki idan kikabi wancan tsinannan yaron iluh karki dawo min cikin gida ba shine wato saboda kin mayar dani ba komai ba kika bishi yau kuwa sainaci ubanki a gidan nan sai kinsan Nima Asabe ba kanwar lasa bace"?.
Ta'be baki Bahijjah tai tana ri'ke kugu tace "to yanzu me kike nufi nakoma gurin sa kenan kome bakya bukatar gani ba? Ai shikenan fad'uwa tazo daidai da zama dama kamar kinsan d'an rabuwar nan da mukai har kewarsa ta kamani bari na koma gurin nasa tunda dama bakya bukata ta me zan miki shi kuma mijina ne aurena zaiyi dashi zan zauna har abada zamana dake na wucin gadi ne haba da Allah malama mace sai takurar tsiya🤥"
Bahijjah na rufe baki ta juya zata fice a gidan Mi'kewa Asabe tai tana kukan kura ta dam'ki wuyan ta tana yar'barta a kasa cike da tsantsan takaici tabi ta take mata wuya hawaye na fita a idonta tace "Allah wadaran halinki da haihuwarki wallahi gara ace 'barinki nayi tun farko zanfi zama lafiya da bamuzo wannan matakin da muke kai yanzu ba amma hakan ma bata 6aci ba gara na kasheki na huta da wannan ba'kin cikin da kike d'ora min Wallahi Bahijjah gara mutuwarki da wannan masifar da kike son jefani a ciki kuma indai ina raye bazaki aureshi ba" ta karasa maganar tana rufeta da duka ta ko'ina.
Ganin da Markah Tai zata kashe Bahijjan da gaske take kamar yadda ta fad'a yasa ta taso da gudu tana janye Asabe dake ta naushin Bahijjah a ciki da'kyar ta 'bam6are ta tayi baya da ita yayin da Bahijjah ta mi'ke da gudu tana kuka tayi waje ko d'an kwali babu akanta balle mayafi ko takalmi.