← Book details Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 63 OF 152

Sashe 63

Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

Washe gari da yamma ya fito cikin shirinsa,ya zauna a parlor waiting for her arrival,about twenty minutes later yaga ta k'i fitowa ya gaji ya kirata,tana kwance a saman bed kiransa ya shigo,duk da ya fad'a mata tare za su je amma ita dai ta fi so yaje shi kad'ai,ta d'auko wayar tasa a hands free "u know i've been waiting tun d'azun kika k'i fitowa" ya fad'a cikin husky voice d'insa da ko wane lokaci bata sauyawa,tayi murmushin yak'e tace "What can i do for u.!?" Yace "Raka ni za kiyi ai kin san ban san gidan ba ko.!?" Tace "Ok then kace Annie ta baka address mana" ya katseta da sauri "I don't want,idan ba zaki ba,just say it out" tayi murmushi tace "Nifa aiki nake yi yanzun" yace "Wane iri.!?" Tayi shiru,yace "Ba zaki ba.!?" Tace "Ni dai kayi tafiyarka kawai ba sai na je ba" yace "Ok.!" Zai kashe wayar tayi saurin cewa "will u go.!?" Yace "Ina ruwanki da zanje ko bazan jeba.!?" Tayi shiru tana tunani,yace "Tunda ba zaki ba nima ba sai na jeba,kuma kada ki sake min maganar nak'i zuwa daga yau" tace "Za kaje ne.!?" Yace "ina ruwanki.!? I said i won't go" za tayi magana ya katse,da sauri ta diro daga saman bed tayi hanyar fita,tana fitowa ta ganshi zai shige bedroom d'insa,a ranta tace "Da gaske yake yi ba zai je ba.!?" Tayi saurin cewa "uhmm! D'an tsaya please" ko bi ta kanta bai yi ba ya wuce abunsa,,ta tsaya tayi shiru ta rasa me za ta yi bayan ya tafi,da sauri ta juya ciki a gaggauce ta sake sakarwa jikinta ruwa,ta fito ta shirya cikin atamfa Holland mai kalar sea blue,sai data gama tsaf sannan ta kira shi,yana kwance yana kallon kiran yayi mata banza,ta gaji ta tura masa text "Ka fito na shirya" yana gani ya sake yin banza da sak'on,taji shiru² bashi da niyyar kiranta,ta fito parlor nan ma bata ganshi ba,bakin k'ofar d'akinsa taje tayi knocking yana jinta yak'i tashi ta gaji da jiran ya bud'e ta tura k'ofan ta shiga da sallama,she saw him resting on top of the resting chair without any intention of getting up,,tayi shiru tana kallonsa tace "Ka taso mu tafi." A hankali ya d'ago kansa ya saci kallonta,when he saw that she was so beautiful a cikin shigar mu ta hausawa sai tayi kamar sabon aure (Amarya) bai san lokacin daya gyara zama yana kallonta ba,ta juya za ta fita yayi saurin tashi yace "Ki jira ni mana kike tafiya" taci burki a bakin k'ofa bata ce masa komai ba,ya d'auko mukullin ya fito,a tare suka yiwa su Annie sallama suka fita,tana gaba yana binta,shi ya bud'e mata ta shiga ya rufe ya zagaya side d'in driver ya bud'e ya shiga ya tada motar suka d'auki hanya,ita ta dunga masa kwatance har suka k'araso mansion,ya gyara parking suka fito ya kalli mansion d'in ya kalleta zaiyi magana sai kuma ya fasa suka wuce zuwa entrance,to the surprise of Nuraz lokacin suka fito daga mota yaga hadiman gidan sai wani girmamasu suke,he didn't even realize it until they stood in front of the glass building da zai kaisu cikin ainihin mansion d'in,nan yaji na'ura tana mentioning sunansa dana Nusrah,ya tsaya tunanin ya akayi shi da bai tab'a zuwa ba akayi enrolling sunansa as a young master.? (Ni dai na ce idan ya shiga ya tuhumin Rafeek),ya daure yana had'e rai ya bita suka shiga,sun shigo cikin parlor'n yana mata k'orafi k'asa² tana masa dariya,ta tsaya da niyyar bashi amsa ya tsare ta da idanunsa,tayi saurin juyawa za ta wuce ya fizgo hannunta da sauri ta dawo baya a tsorace ta juyo tace "What's that.!?" Ya had'e rai yace "Ki daina ganin mun zo nan fa,dan na koma ba abunda zai ba ni wahala bane" tayi shiru bata ce komai ba ta fara k'ok'arin kwace hannunta daga rik'on da yayi mata,shi kuma yak'i sakinta tace "Wai mene ne hakan,ka sake ni mana,kai ko kunya ba ka ji ne.!?" Yayi squeezing face yace "What is it.!?" Ta harare shi tace "Nima ban sani ba" yace "Kuma kike tambaya ta.!?" Ta d'auke kanta a hankali tana harhad'e rai,kamar ance ta kallo cikin parlor'n ta hango mutane zaune,da sauri ta kalleshi tace "let me go ka ga dai da mutane" ya tsuke fuska yace "Ina ruwana da su.!? Kika dame ni da maganar su Allah i will take u straight in front of them,,ko baki yarda ba na gwada.!?" ta zaro ido za tayi magana wrongly suka had'a ido da,ido ta zaro waje fuskarta cike da tsananin mamakin ganinsa ta furta "Aatif.!".....

*#😱😱😱 Jama'a mene ne ya kawo shi gidan nan kuma.!? Wayyoo Allah yasa ba....*

*#Abeg ke Smasher keep quite,,,no ur water inside oooooo...😷*

#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*

*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥

*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2

_Hhhh! It seems that the followers of *'DAN MACE* want to forget that Maimunatu d'anta sunan sa *ARYAN* shin ma mene ne zai had'o Aatif da kasancewa d'an data haifa.!? Ko har kun manta cewa shi d'in asalin iyayensa *GOMBE* yayin da su kuma asalin iyayensu yake *YOLA* Idan bacci kuke yi ya kamata ku farka bcos babu yadda za'ayi Aatif ya zama d'anta._😀

Pᴀɢᴇ 30.
#Bᴀᴄᴋ ᴛᴏ ᴛʜᴇɪʀ ᴏʀɪɢɪɴ
Chapter 63 · 0% Book details