Sashe 5
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
"Kayi shiru ka saurari abunda zan fad'a,idan na gama kaji koma mene ne daga nan sai ka yanke hukunci,, amma kada kace na bari,a yau na riga nayi niyyar sanar da kai ne bisa umarnin zuciyata ba tare da ka tambayeni ba."
Ajiyar zuciya yayi yace "Shi kenan Annie,tunda har kin yanke hukunci,Allah yasa hakan ya zama mafi alkhairi a gare mu."
Shiru gurin ya d'auka for a while kafin Annie ta sauke dogon ajiyar zuciya tace
"HABIBIIY.! Nasan ka jima kana bibiyata da son sanin wane ne asalin mahaifinka.. A ina yake.? Wanene shi.?"
Kai ya gyad'a yace "Ehh! Annie but u already told me he was pass away"
Kai ta fara gyad'awa a hankali cikin wani yanayin damuwa muryarta tana rawa tace
"Tabbas na fad'a maka haka a bayan saboda wani dalili nawa,duk da na san this is not true habibiiy.."
Da mugun mamaki yace "But Annie kefa kika ce haka.?" Kai ta gyad'a tace "I knew a baya na fad'a maka cewa ya mutu ba don komai ba sai don ina son ka nutsu ka cire shi a cikin rayuwarka kamar yadda ya yanke ka daga jikinsa,,but a yanzun kuma ina sake shaida maka he's alive.."
Wani gagarumin gumi ne ya fara yanko masa,yana ci gaba da kallon Annie da mugun mamaki yace
"Annie! Kin san abunda kika fad'a.?"
Kai ta gyad'a tace "yeah! I knew,kuma ina cikin nutsuwa ta ne nake sanar da kai mahaifinka da kake damuwa da son sanin wane ne shi yana raye..!"
Kamar bai yarda da abunda kunnensa yake jiyo masa ba yace "Annie.! Yana raye fa..!?" Tace "K'warai yana raye bai mutu ba,abunda nace kenan..!"
Zuba mata idanu yayi ko k'iftawa ya kasa yi,mamaki kwance akan fuskarsa na abunda yaji,haka nan duk sai ya kasa motsawa but ya tsinci kansa dai da cewa
"Annie.! Idan har yana raye kamar yadda kika fad'a a ina yake..?? Kuma wane ne shi.!?"
"Zan sanar da kai yanzun da izinin Allah.. Saboda haka ka saurare ni kawai.."
Nutsuwarsa gaba d'aya ya sake tattarawa ya mik'a ta gurinta duk da yana cikin rud'ani,a hankali ta kalleshi sannan ta fara da cewa
"Mahaifinka ya kasance wani hamshak'i,wanda zan iya ce maka duniya gaba d'aya ta san da zamansa,shahararsa matsayi da yake da su kad'ai yasa shi mallakar lasisin shiga duk k'asar da yaso a lokacin da ya so.. Duk da na tabbatar ba lallai ne duk wanda zan fad'awa ya yarda da abunda zan fad'a ba kai tsaye,but wannan itace gaskiyar kuma ita nake shirin zan bayyana,,,mutum ne shi shahararre da duniya ta aminta da shi,haka nan shahararsa ba iya nahiyarmu kad'ai ta tsaya ba,sai da ta had'a da zagaye duniya,al'ummah ta sanshi ta yarda da ingancinsa,duka wannan maganar da nake yi ina yinta ne akan mutum d'aya tilo,bak'ar fata jinsinmu da ya fito daga Africa,,,ba kowa nake nufi ba face mahaifin da yayi silar zuwanka duniya wato *SUPERIOR."*
A mamakance a kuma razane ya d'ago yake kallonta bayan mik'ewa tsaye zubur da yayi,,bakinsa da duk wata gab'ar dake jikinsa tana aiki banda kyarma babu abunda yake sakamakon abunda yaji ta ambata yace
"Annie is he my Dad..!? Shi ya haifeni kike son cewa..??"
Tace "K'warai wannan mutumin shi ne asalin mahaifinka."
Wani murmushi ya saki mai ciwo yana kad'a kai alamun abunda yaji bazai tab'a faruwa ba yace
"Impossible! Annie ace kamar wannan mutumin shi ne Daddy na,,kin san wane ne shi da kike dangatashi da ni..?? Abeg.! Annie stop this drama,mutumin fa da kike magana baya zama k'asar nan,shi da ahalinsa sun jima basa nan,idan ya shigo ma within k'ananun hours yake barinta,me zai had'a mu da shi.? And how zai zama mahaifina.? Annie! Ba sai kinyi haka ne zan fahimci asalina ba,yau idan kika ce min bani da mahaifi wollahi Annie i will accept my fate a duk yadda yazo,zanyi hak'uri cos haka ubangijina yaso na kasance,Annie even a bite wollahi ban tab'a tsammanin irin wannan furucin daga gare ki ba,but for the sake of Allah nake rok'on ki,ki rufa mana asiri dan girman Allah Annie mu zauna a matsayinmu please..! Na amince na yarda da k'addara,please and please ki bar maganar nan ma kawai ya wuce.. Na hak'ura da sanin ko ma waye mahaifin nawa.."
Hannayensa ya had'e cikin rashin sanin abunda zai sake fad'a ya runtse idanunsa,Annie dake ta kallonsa da tausayi ganin bai yarda ba tace
"Habibiiy..! Did i tell u such things a baya can..??"
Yayi saurin girgiza kai alamun A'a,tace "why yanzun kake neman k'aryata ni..?"
Idanu ya zaro yasa hannunsa d'aya ya dafe bakinsa d'ayan kuma ya d'ora shi akansa yace "Annie! Ta ina na isa nace kinyi k'arya.?"
Had'e rai tayi tace "gashi yanzun mun fara."
Da sauri ya rik'e ta yana marairaicewa yace "I'm really sorry Annie idan har abunda nayi yasa kinyi tunanin na k'aryata maganarki,ki gafarce ni wollahi bazan sake ba.."
Duk sai ya koma abun tausayi cikin k'ank'anin lokaci jikinsa ya d'auki wani lalataccen rawar tsoro,a hankali tana d'auke kanta gefe tace "It's okay!"
Kallonta yayi yana langab'ar da kai yace "kin hak'ura.?"
Ta gyad'a masa kai kawai,shi dai Allah ya sani tun da yaji sunan mutumin da tunaninsa yake kawo masa ko a mafarki hanya bata isa ta had'o su ba bare a gaske ace suna da wata alak'a ya shiga tashin hankali,d'agowa yayi da kansa dake sunkuye a karo na sau babu adadi yana jinjina kalmar mahaifinsa ya kalleta fuskarsa har lokacin da alamun rashin yarda da abunda yaji,tambaya yake shirin watso mata kafin ya kai ga yin hakan tayi saurin tarar numfashinsa
"Ina so ka saurare ni a yanzun,,cos na riga na san abunda kake shirin tambaya ta,tun kafin muzo wannan gab'ar na shirya domin sanar da kai wannan muhimmin sirrin,,dan haka idan kaji wani abu daya shige maka duhu bayan na gama kana iya tambayata,ni kuma zan sanar da kai asalin yadda aka yi hakan ya faru da yardar Allah.."
Ajiyar zuciya yayi ba tare da yace komai ba yana ta kallonta,idanunsa,zuciya da jikinsa duk jinsu yake kamar sun daina motsawa sosai ga wani irin tsoron da yake jin yana taso masa a rai,Annie da ta kula da halin firgicin da ya shiga ta dafa kafad'arsa tana fad'in
"Kada ka damu habibiiy,ko mai zai zama dai² da yardar Allah,,sannan ni a yanzun abu d'aya kawai nake da buk'ata daga gare ka,shi ne ina so kayi min *ALK'AWARI* bayan kaji labarinka daga gare ni,ina so ya zama ba zaka tab'a sawa ranka damuwa akan abunda ya riga ya wuce ba.."
Kai ya girgiza mata a hankali sai dai bai ce mata komai ba,kamar mai tunani itama Annie tana kallonsa ta ci gaba da fad'in...
"Abunda ya faru..!"
*FLASHBACK...*
*(The beginning of the story).*
Ajiyar zuciya yayi yace "Shi kenan Annie,tunda har kin yanke hukunci,Allah yasa hakan ya zama mafi alkhairi a gare mu."
Shiru gurin ya d'auka for a while kafin Annie ta sauke dogon ajiyar zuciya tace
"HABIBIIY.! Nasan ka jima kana bibiyata da son sanin wane ne asalin mahaifinka.. A ina yake.? Wanene shi.?"
Kai ya gyad'a yace "Ehh! Annie but u already told me he was pass away"
Kai ta fara gyad'awa a hankali cikin wani yanayin damuwa muryarta tana rawa tace
"Tabbas na fad'a maka haka a bayan saboda wani dalili nawa,duk da na san this is not true habibiiy.."
Da mugun mamaki yace "But Annie kefa kika ce haka.?" Kai ta gyad'a tace "I knew a baya na fad'a maka cewa ya mutu ba don komai ba sai don ina son ka nutsu ka cire shi a cikin rayuwarka kamar yadda ya yanke ka daga jikinsa,,but a yanzun kuma ina sake shaida maka he's alive.."
Wani gagarumin gumi ne ya fara yanko masa,yana ci gaba da kallon Annie da mugun mamaki yace
"Annie! Kin san abunda kika fad'a.?"
Kai ta gyad'a tace "yeah! I knew,kuma ina cikin nutsuwa ta ne nake sanar da kai mahaifinka da kake damuwa da son sanin wane ne shi yana raye..!"
Kamar bai yarda da abunda kunnensa yake jiyo masa ba yace "Annie.! Yana raye fa..!?" Tace "K'warai yana raye bai mutu ba,abunda nace kenan..!"
Zuba mata idanu yayi ko k'iftawa ya kasa yi,mamaki kwance akan fuskarsa na abunda yaji,haka nan duk sai ya kasa motsawa but ya tsinci kansa dai da cewa
"Annie.! Idan har yana raye kamar yadda kika fad'a a ina yake..?? Kuma wane ne shi.!?"
"Zan sanar da kai yanzun da izinin Allah.. Saboda haka ka saurare ni kawai.."
Nutsuwarsa gaba d'aya ya sake tattarawa ya mik'a ta gurinta duk da yana cikin rud'ani,a hankali ta kalleshi sannan ta fara da cewa
"Mahaifinka ya kasance wani hamshak'i,wanda zan iya ce maka duniya gaba d'aya ta san da zamansa,shahararsa matsayi da yake da su kad'ai yasa shi mallakar lasisin shiga duk k'asar da yaso a lokacin da ya so.. Duk da na tabbatar ba lallai ne duk wanda zan fad'awa ya yarda da abunda zan fad'a ba kai tsaye,but wannan itace gaskiyar kuma ita nake shirin zan bayyana,,,mutum ne shi shahararre da duniya ta aminta da shi,haka nan shahararsa ba iya nahiyarmu kad'ai ta tsaya ba,sai da ta had'a da zagaye duniya,al'ummah ta sanshi ta yarda da ingancinsa,duka wannan maganar da nake yi ina yinta ne akan mutum d'aya tilo,bak'ar fata jinsinmu da ya fito daga Africa,,,ba kowa nake nufi ba face mahaifin da yayi silar zuwanka duniya wato *SUPERIOR."*
A mamakance a kuma razane ya d'ago yake kallonta bayan mik'ewa tsaye zubur da yayi,,bakinsa da duk wata gab'ar dake jikinsa tana aiki banda kyarma babu abunda yake sakamakon abunda yaji ta ambata yace
"Annie is he my Dad..!? Shi ya haifeni kike son cewa..??"
Tace "K'warai wannan mutumin shi ne asalin mahaifinka."
Wani murmushi ya saki mai ciwo yana kad'a kai alamun abunda yaji bazai tab'a faruwa ba yace
"Impossible! Annie ace kamar wannan mutumin shi ne Daddy na,,kin san wane ne shi da kike dangatashi da ni..?? Abeg.! Annie stop this drama,mutumin fa da kike magana baya zama k'asar nan,shi da ahalinsa sun jima basa nan,idan ya shigo ma within k'ananun hours yake barinta,me zai had'a mu da shi.? And how zai zama mahaifina.? Annie! Ba sai kinyi haka ne zan fahimci asalina ba,yau idan kika ce min bani da mahaifi wollahi Annie i will accept my fate a duk yadda yazo,zanyi hak'uri cos haka ubangijina yaso na kasance,Annie even a bite wollahi ban tab'a tsammanin irin wannan furucin daga gare ki ba,but for the sake of Allah nake rok'on ki,ki rufa mana asiri dan girman Allah Annie mu zauna a matsayinmu please..! Na amince na yarda da k'addara,please and please ki bar maganar nan ma kawai ya wuce.. Na hak'ura da sanin ko ma waye mahaifin nawa.."
Hannayensa ya had'e cikin rashin sanin abunda zai sake fad'a ya runtse idanunsa,Annie dake ta kallonsa da tausayi ganin bai yarda ba tace
"Habibiiy..! Did i tell u such things a baya can..??"
Yayi saurin girgiza kai alamun A'a,tace "why yanzun kake neman k'aryata ni..?"
Idanu ya zaro yasa hannunsa d'aya ya dafe bakinsa d'ayan kuma ya d'ora shi akansa yace "Annie! Ta ina na isa nace kinyi k'arya.?"
Had'e rai tayi tace "gashi yanzun mun fara."
Da sauri ya rik'e ta yana marairaicewa yace "I'm really sorry Annie idan har abunda nayi yasa kinyi tunanin na k'aryata maganarki,ki gafarce ni wollahi bazan sake ba.."
Duk sai ya koma abun tausayi cikin k'ank'anin lokaci jikinsa ya d'auki wani lalataccen rawar tsoro,a hankali tana d'auke kanta gefe tace "It's okay!"
Kallonta yayi yana langab'ar da kai yace "kin hak'ura.?"
Ta gyad'a masa kai kawai,shi dai Allah ya sani tun da yaji sunan mutumin da tunaninsa yake kawo masa ko a mafarki hanya bata isa ta had'o su ba bare a gaske ace suna da wata alak'a ya shiga tashin hankali,d'agowa yayi da kansa dake sunkuye a karo na sau babu adadi yana jinjina kalmar mahaifinsa ya kalleta fuskarsa har lokacin da alamun rashin yarda da abunda yaji,tambaya yake shirin watso mata kafin ya kai ga yin hakan tayi saurin tarar numfashinsa
"Ina so ka saurare ni a yanzun,,cos na riga na san abunda kake shirin tambaya ta,tun kafin muzo wannan gab'ar na shirya domin sanar da kai wannan muhimmin sirrin,,dan haka idan kaji wani abu daya shige maka duhu bayan na gama kana iya tambayata,ni kuma zan sanar da kai asalin yadda aka yi hakan ya faru da yardar Allah.."
Ajiyar zuciya yayi ba tare da yace komai ba yana ta kallonta,idanunsa,zuciya da jikinsa duk jinsu yake kamar sun daina motsawa sosai ga wani irin tsoron da yake jin yana taso masa a rai,Annie da ta kula da halin firgicin da ya shiga ta dafa kafad'arsa tana fad'in
"Kada ka damu habibiiy,ko mai zai zama dai² da yardar Allah,,sannan ni a yanzun abu d'aya kawai nake da buk'ata daga gare ka,shi ne ina so kayi min *ALK'AWARI* bayan kaji labarinka daga gare ni,ina so ya zama ba zaka tab'a sawa ranka damuwa akan abunda ya riga ya wuce ba.."
Kai ya girgiza mata a hankali sai dai bai ce mata komai ba,kamar mai tunani itama Annie tana kallonsa ta ci gaba da fad'in...
"Abunda ya faru..!"
*FLASHBACK...*
*(The beginning of the story).*