Sashe 21
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali ta motsa tana son k'wacewa daga rik'on da yayi mata,yak'i sakinta ganin bata yi magana ba sai dai fuskarta dake nuna alamun tana son yin kuka ya sake matsarta yace "ko baki ji ba ina magana.!?"
A hankali ta had'iye hawayenta tace "Ni fa bani da inda zan zauna idan kace na bar muku gidan ku,kuma ka sani Babana yace kada naje masa gida ya yafe ni.."
Cikin sheshshek'ar kuka ta k'arasa fad'a hawayenta na ci gaba da sauka,a tunaninta idan ta fad'a masa matsalar ta zai ji tausayinta ya kyaleta,tana fad'a taci gaba da rera kuka,dariya Rafeek ya fashe da ita kafin yace "Auu! Haba.??"
Sai ya sake kyalkyalewa da dariya,sai da yayi mai isarsa kafin ya dakata still yana rik'e da ita,cikin salon tafiya da hankali yana lumshe idanunsa ya fara shafa kwantaccen gashin dake saman k'irjinsa yace
"Toh yanzun ina za ki tafi kenan.!?" Kamar ya damu da sani al'halin fuskarsa murmushi kawai yake saki,ta d'ago bayan ta share hawayenta tace
"Nima ban sani ba"
Y'ar dariyar yak'e yayi yana kallon jikinta da yake jin yayinsa ya fara sauyawa kunsancin da suka samu bayan tsayin lokaci kamar mayen k'arfe yana fizgarsa ya daure yace
"Okay! Bari to zuwa da safe kafin na tafi nayi tunani,idan zan iya barinki kici gaba da zama to,idan ma bazan iya ba dai zuwa lokacin i will let u know.!"
Sheshshek'ar kuka ta sake yi mai had'e da jan zuciya,hakan yayi sanadiyyar d'agawar k'irjinta,incidentally boobs d'inta suka yi rawa,idanun rafeek akanta lokacin da al'amarin ya faru,hakan sai ya sake jefa zuciyarsa cikin zullumin da har bai san lokacin daya kai hannunsa wajen ya matsasu a hankali ba,saurin doke masa hannu tayi tana zabga masa harara tace "Sake ni!" In an commendable way,yayi murmushi ya sake matso da ita jikinsa yace "idan na k'i fa.!?"
Tace "sai na maka Allah ya isa,saboda kasan tab'a ni haramun alaika."
Yayi dariya yace "really.!?"
Ta gyad'a kai,dariyar mugunta ya sake yi yace "Da gaske zaki yi Allah ya isa idan na tab'a ki.!?"
Ta sake gyad'a masa kai,tana shirin yin magana yayi saurin d'aukarta yayi gaba yana fad'in "kiyi min babbar Allah ya isa yanzun.."
Ya shige bedroom d'insa da ita,tana fizgewa tana komai sai da ya shiga da ita ya maida k'ofa ya murza key,ta tsure tana kai masa duka tace "Ni ka sake ni na tafi,kaga bana son iskanci" dariya yayi ya jefata saman bed,yana kallon ta yunk'ura zata tashi yayi maza ya danneta yana fad'in
"Ni dai kike cewa d'an iska ko.??"
Bakinta still bai mutu ba tace "na fad'a d'in d'an iska ne kaaaa.."
Saurin rufe mata baki yayi da nasa cike da mugunta ya shiga sarrafa ta yadda ransa yaso,tutturashi ta ci gaba da yi a tsorace tana son tashi,ya sauke mata nauyinsa yana ci gaba da kissing d'inta any where,ta ci gaba da dukansa tana hawaye,ganin zata bashi matsala yasa shi damk'e hannayenta ya ware su gefe yaci gaba da murzarta kamar wanda aka aiko,,a wannan daren sai da Rafeek ya tabbatar yayi mata abunda baza ta tab'a mantawa da shi ba kafin ya kyaleta ya koma gefe ya kwanta yana maida numfashi,jikinta yayi mugun laushi saboda tsabar gurzar da yayi mata,kwakwkwaran motsi kasawa take,a nan baccin azaba da tsabar gajiya mai cike da firgici ya d'auke ta,ba ita ta farka ba sai gabannin ketowar fajr,ta mik'e da kyar tana duba jikinta da inda take a tunaninta mafarki tayi,ta ganta a d'akinsa,saurin sauka tayi daga saman bed d'in ta maida kayanta tayi hanyar fita tana kukan zuci da yiwa Rafeek Allah ya isa,har ta tsarkake jikinta tayi sallah bata bar kukan zuci ba,da safe misalin 8 Rafeek ya fito cikin suit grey colour yana ta baza k'amshi,a bakin door d'in ya tsaya yayi knocking,tana ji ta san shine ta basar bata tashi ba,sai da ya b'ata almost twenty minutes yana jira ta bud'e tayi masa shiru,daurewa yayi duk da b'acin ran da yake ji na share shin da tayi ya sake knocking,still yaji babu alamun motsinta,yayi k'wafa muryarsa da fad'a² yace.....
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Wah! My dear people,i really appreciate ur comment,thank u² 💓 Bahot² khushu.💃🏻💃🏻*
Pᴀɢᴇ 10.
#Lᴏɴᴇʟɪɴᴇꜱꜱ
"Na san kina jina,idan kinga dama kuma kin shirya ki fito muyi magana,bana son ki b'atamin lokaci zan wuce ne i'm in a hurry."
Tana zaune still sai dai idanunta suna kan k'ofar,tuno irin wulak'ancin da yayi mata da dare a hankali hawaye suka samu damar sauka saman fuskarta,ta goge tana jin damuwa na taso mata tace
"Take ur journey,there's no need to talk."
Yana daga wajen yace "kamar yaya na tafi.? Bayan kin san na fad'a miki gidanku zaki tafi,nan zansa ayi aikin rusa shi."
Gabanta ya fad'i da sauri ta mik'e da hijab d'in a jikinta tana hawaye taje ta bud'e k'ofar,yana kallonta yayi murmushin gefen baki,saurin kawar da kanta tayi muryarta na trembling tace
"Mene ne wannan gidan yayi da zaka sa a rushe shi..??"
Kai tsaye yace "ra'ayi na kenan"
Ta daure tace "ba haka bane"
Saurin kallonta yayi yace "kamar ya.!?"
Tace "Ehh! Nasan kawai kana yi min kora da hali ne,kana so ko ta wane hali sai ka raba ni da gidanku shi ne kawai nufinka."
Murmushi yayi yace "really.!?"
Tace "ehh! Kuma idan ba haka bane ka k'aryata maganata" girgiza kai yayi yace "sure.! ur words are truth"
Kuka ta saki mai sauti ta durk'ushe a gurin taci gaba da rerawa,tsayin lokaci suka d'iba a haka yayi shiru bai sake magana ba sai da yaga bata da niyyar dainawa sannan yace
"If u finish crying let me tell u the result,,bcos i'm in a hurry.."
Tana kuka a masife tace "ka fad'a ai ina saurarenka"
Yace "saboda na ji bazan iya barinki kici gaba da zama a nan ba,shi yasa na yanke shawaran korarki ko ta wane hali,though Allah yasa kin fahimci abunda nayi niyya,but akwai favour guda biyu da nayi niyyar yi miki,ba kuma saboda ke bane,zanyi ne just bcos of ur innocent kid.."
Da gaggawa ta d'ago ta k'urawa bakinsa ido tace "Fad'a min mene ne.!?"
A tunaninta still zaice ya fasa rusa gidan ta zauna sai taji yace "Saboda soyayyar da ahalina suke miki,naji ina son yi miki alfarma na baki gurin zama,and k'arin alfarma daga zuciyata zan taimaka miki da capital da zaki taimaki kanki da shi cos bana so kiyi bara,a matsayi na bana son wani lokaci a ganki ace Laaa! Kunga tsohuwar matar Rafeek,but sai kin yi min alk'awarin ko da na tafi baki gama had'a muku kayanku ba zaki tafi and u will stay away from my family,ba zaki sake neman inda suke ba,sannan ne zan amince na baki duk abunda nayi niyya."
A hankali ta gyad'a masa kai saboda rashin sanin mafita tace "Na amince"
Yayi murmushi yace "better" Sannan ya wuce yana sake cewa "jira ni ina zuwa"
A sanyaye tace "toh" taci gaba da tsaiwa har yaje d'akinsa ya dawo bata matsa daga inda ya barta ba,ya tarar da ita tana ta share hawayen dake mata zarya,yana zuwa bai yi magana ba ya mik'a mata envelope d'in daya fito da shi,kallonsa tayi ta kalli takardun bata karb'a ba tace "Na mene ne.!?"
Wani irin banzan kallo ya jefeta da shi yace "wane magana muka yi dake yanzun.!?"
Bata ce komai ba tasa hannu ta karb'a,tana sake share hawayen da suka k'i tsayawa tace "Na gode sosai" daga haka ta juya ciki tana sakin marayan kuka,lokaci guda jikin Rafeek yayi sanyi da yaga ta d'auki Yaronta da har lokacin baisan wane iri bane bak'i.? Fari.? Kore.? Shud'i? Ko kuma yellow.? Duk bai san yaya kamanninsa suke ba,ta gama goya shi sannan ta fara fito musu kayansu tana had'awa tana kuka,kamar zai yi magana ya kalleta idanunsa sun sauya launi,kome ya hana shi kuma sai yayi tsaki ya juya ya bar gurin da sauri,kafin k'arfe 10am ta had'a komai nasu ta fita da shi daga gidan da taimakon mai gadinsu,Rafeek kuwa zuwa lokacin tuni yayi bankwana da k'asar,,misalin k'arfe goma da mintuna goma 10:10pm ta tsaya k'ofar gidanmu tana tunanin ta shiga ko A'a,sai ga baba ya dawo zai wuce ciki,ta gaishe shi har k'asa,ba tare daya amsa taba yayi wucewarsa cikin gida ya barta,tana ta tsaye a waje da kaya a gabanta ta samu yaro tace yayi mata magana da ni,d'an aike babu sirri yana zuwa ya k'walla kiran "Wai ana magana da Adda Maryam",daga d'aki babanmu ya fito da sauri yace da yaron
"Waye yake magana.!?"
Yaro yace "wata mace ce a k'ofar gida da goyo a bayanta",ina d'aki na jiyo lokacin da baba yace da yaro yaje abunsa,yaro ya juya ya fita,kusan mintuna goma sha biyar aka sake aikowa baba ya fatattaki yaro yace "yaje yace Babanta ya hanata zuwa" yaro yana fita ya fad'awa Hauwa sak'on da aka bashi,Hauwa cikin kuka ta lek'a gurin mai gadin gidan Alhaji zakar tace dan Allah ya jire mata kayan zata samo mota ta kwashe mata su,ya amsa mata ta wuce zuwa titi tana tafiya tana hawaye,har ta samo taxi ya kwashe musu kayan tana kallon dattijon dake driven taxi yana satar kallonta ta mirror ta goge idonta da suka kumbure,muryarta a dashe bata fita sosai tace "dan Allah Babana ka kaini bank"
Yana ci gaba da driven yace "wanne daga ciki.!?"
Tace masa "First bank"
Yace "toh" basu sake magana ba har ya kaita bakin bank d'in,ta fita tace ya jira ta shiga ciki,yace mata "babu damuwa",almost 1 hour and half ta b'ata wajen yi mata transaction mak'udan kud'ad'en da ya rubuta mata check,ta fito ta shiga motan tace "kayi hak'uri baba na b'ata maka lokaci"
A hankali ta had'iye hawayenta tace "Ni fa bani da inda zan zauna idan kace na bar muku gidan ku,kuma ka sani Babana yace kada naje masa gida ya yafe ni.."
Cikin sheshshek'ar kuka ta k'arasa fad'a hawayenta na ci gaba da sauka,a tunaninta idan ta fad'a masa matsalar ta zai ji tausayinta ya kyaleta,tana fad'a taci gaba da rera kuka,dariya Rafeek ya fashe da ita kafin yace "Auu! Haba.??"
Sai ya sake kyalkyalewa da dariya,sai da yayi mai isarsa kafin ya dakata still yana rik'e da ita,cikin salon tafiya da hankali yana lumshe idanunsa ya fara shafa kwantaccen gashin dake saman k'irjinsa yace
"Toh yanzun ina za ki tafi kenan.!?" Kamar ya damu da sani al'halin fuskarsa murmushi kawai yake saki,ta d'ago bayan ta share hawayenta tace
"Nima ban sani ba"
Y'ar dariyar yak'e yayi yana kallon jikinta da yake jin yayinsa ya fara sauyawa kunsancin da suka samu bayan tsayin lokaci kamar mayen k'arfe yana fizgarsa ya daure yace
"Okay! Bari to zuwa da safe kafin na tafi nayi tunani,idan zan iya barinki kici gaba da zama to,idan ma bazan iya ba dai zuwa lokacin i will let u know.!"
Sheshshek'ar kuka ta sake yi mai had'e da jan zuciya,hakan yayi sanadiyyar d'agawar k'irjinta,incidentally boobs d'inta suka yi rawa,idanun rafeek akanta lokacin da al'amarin ya faru,hakan sai ya sake jefa zuciyarsa cikin zullumin da har bai san lokacin daya kai hannunsa wajen ya matsasu a hankali ba,saurin doke masa hannu tayi tana zabga masa harara tace "Sake ni!" In an commendable way,yayi murmushi ya sake matso da ita jikinsa yace "idan na k'i fa.!?"
Tace "sai na maka Allah ya isa,saboda kasan tab'a ni haramun alaika."
Yayi dariya yace "really.!?"
Ta gyad'a kai,dariyar mugunta ya sake yi yace "Da gaske zaki yi Allah ya isa idan na tab'a ki.!?"
Ta sake gyad'a masa kai,tana shirin yin magana yayi saurin d'aukarta yayi gaba yana fad'in "kiyi min babbar Allah ya isa yanzun.."
Ya shige bedroom d'insa da ita,tana fizgewa tana komai sai da ya shiga da ita ya maida k'ofa ya murza key,ta tsure tana kai masa duka tace "Ni ka sake ni na tafi,kaga bana son iskanci" dariya yayi ya jefata saman bed,yana kallon ta yunk'ura zata tashi yayi maza ya danneta yana fad'in
"Ni dai kike cewa d'an iska ko.??"
Bakinta still bai mutu ba tace "na fad'a d'in d'an iska ne kaaaa.."
Saurin rufe mata baki yayi da nasa cike da mugunta ya shiga sarrafa ta yadda ransa yaso,tutturashi ta ci gaba da yi a tsorace tana son tashi,ya sauke mata nauyinsa yana ci gaba da kissing d'inta any where,ta ci gaba da dukansa tana hawaye,ganin zata bashi matsala yasa shi damk'e hannayenta ya ware su gefe yaci gaba da murzarta kamar wanda aka aiko,,a wannan daren sai da Rafeek ya tabbatar yayi mata abunda baza ta tab'a mantawa da shi ba kafin ya kyaleta ya koma gefe ya kwanta yana maida numfashi,jikinta yayi mugun laushi saboda tsabar gurzar da yayi mata,kwakwkwaran motsi kasawa take,a nan baccin azaba da tsabar gajiya mai cike da firgici ya d'auke ta,ba ita ta farka ba sai gabannin ketowar fajr,ta mik'e da kyar tana duba jikinta da inda take a tunaninta mafarki tayi,ta ganta a d'akinsa,saurin sauka tayi daga saman bed d'in ta maida kayanta tayi hanyar fita tana kukan zuci da yiwa Rafeek Allah ya isa,har ta tsarkake jikinta tayi sallah bata bar kukan zuci ba,da safe misalin 8 Rafeek ya fito cikin suit grey colour yana ta baza k'amshi,a bakin door d'in ya tsaya yayi knocking,tana ji ta san shine ta basar bata tashi ba,sai da ya b'ata almost twenty minutes yana jira ta bud'e tayi masa shiru,daurewa yayi duk da b'acin ran da yake ji na share shin da tayi ya sake knocking,still yaji babu alamun motsinta,yayi k'wafa muryarsa da fad'a² yace.....
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Wah! My dear people,i really appreciate ur comment,thank u² 💓 Bahot² khushu.💃🏻💃🏻*
Pᴀɢᴇ 10.
#Lᴏɴᴇʟɪɴᴇꜱꜱ
"Na san kina jina,idan kinga dama kuma kin shirya ki fito muyi magana,bana son ki b'atamin lokaci zan wuce ne i'm in a hurry."
Tana zaune still sai dai idanunta suna kan k'ofar,tuno irin wulak'ancin da yayi mata da dare a hankali hawaye suka samu damar sauka saman fuskarta,ta goge tana jin damuwa na taso mata tace
"Take ur journey,there's no need to talk."
Yana daga wajen yace "kamar yaya na tafi.? Bayan kin san na fad'a miki gidanku zaki tafi,nan zansa ayi aikin rusa shi."
Gabanta ya fad'i da sauri ta mik'e da hijab d'in a jikinta tana hawaye taje ta bud'e k'ofar,yana kallonta yayi murmushin gefen baki,saurin kawar da kanta tayi muryarta na trembling tace
"Mene ne wannan gidan yayi da zaka sa a rushe shi..??"
Kai tsaye yace "ra'ayi na kenan"
Ta daure tace "ba haka bane"
Saurin kallonta yayi yace "kamar ya.!?"
Tace "Ehh! Nasan kawai kana yi min kora da hali ne,kana so ko ta wane hali sai ka raba ni da gidanku shi ne kawai nufinka."
Murmushi yayi yace "really.!?"
Tace "ehh! Kuma idan ba haka bane ka k'aryata maganata" girgiza kai yayi yace "sure.! ur words are truth"
Kuka ta saki mai sauti ta durk'ushe a gurin taci gaba da rerawa,tsayin lokaci suka d'iba a haka yayi shiru bai sake magana ba sai da yaga bata da niyyar dainawa sannan yace
"If u finish crying let me tell u the result,,bcos i'm in a hurry.."
Tana kuka a masife tace "ka fad'a ai ina saurarenka"
Yace "saboda na ji bazan iya barinki kici gaba da zama a nan ba,shi yasa na yanke shawaran korarki ko ta wane hali,though Allah yasa kin fahimci abunda nayi niyya,but akwai favour guda biyu da nayi niyyar yi miki,ba kuma saboda ke bane,zanyi ne just bcos of ur innocent kid.."
Da gaggawa ta d'ago ta k'urawa bakinsa ido tace "Fad'a min mene ne.!?"
A tunaninta still zaice ya fasa rusa gidan ta zauna sai taji yace "Saboda soyayyar da ahalina suke miki,naji ina son yi miki alfarma na baki gurin zama,and k'arin alfarma daga zuciyata zan taimaka miki da capital da zaki taimaki kanki da shi cos bana so kiyi bara,a matsayi na bana son wani lokaci a ganki ace Laaa! Kunga tsohuwar matar Rafeek,but sai kin yi min alk'awarin ko da na tafi baki gama had'a muku kayanku ba zaki tafi and u will stay away from my family,ba zaki sake neman inda suke ba,sannan ne zan amince na baki duk abunda nayi niyya."
A hankali ta gyad'a masa kai saboda rashin sanin mafita tace "Na amince"
Yayi murmushi yace "better" Sannan ya wuce yana sake cewa "jira ni ina zuwa"
A sanyaye tace "toh" taci gaba da tsaiwa har yaje d'akinsa ya dawo bata matsa daga inda ya barta ba,ya tarar da ita tana ta share hawayen dake mata zarya,yana zuwa bai yi magana ba ya mik'a mata envelope d'in daya fito da shi,kallonsa tayi ta kalli takardun bata karb'a ba tace "Na mene ne.!?"
Wani irin banzan kallo ya jefeta da shi yace "wane magana muka yi dake yanzun.!?"
Bata ce komai ba tasa hannu ta karb'a,tana sake share hawayen da suka k'i tsayawa tace "Na gode sosai" daga haka ta juya ciki tana sakin marayan kuka,lokaci guda jikin Rafeek yayi sanyi da yaga ta d'auki Yaronta da har lokacin baisan wane iri bane bak'i.? Fari.? Kore.? Shud'i? Ko kuma yellow.? Duk bai san yaya kamanninsa suke ba,ta gama goya shi sannan ta fara fito musu kayansu tana had'awa tana kuka,kamar zai yi magana ya kalleta idanunsa sun sauya launi,kome ya hana shi kuma sai yayi tsaki ya juya ya bar gurin da sauri,kafin k'arfe 10am ta had'a komai nasu ta fita da shi daga gidan da taimakon mai gadinsu,Rafeek kuwa zuwa lokacin tuni yayi bankwana da k'asar,,misalin k'arfe goma da mintuna goma 10:10pm ta tsaya k'ofar gidanmu tana tunanin ta shiga ko A'a,sai ga baba ya dawo zai wuce ciki,ta gaishe shi har k'asa,ba tare daya amsa taba yayi wucewarsa cikin gida ya barta,tana ta tsaye a waje da kaya a gabanta ta samu yaro tace yayi mata magana da ni,d'an aike babu sirri yana zuwa ya k'walla kiran "Wai ana magana da Adda Maryam",daga d'aki babanmu ya fito da sauri yace da yaron
"Waye yake magana.!?"
Yaro yace "wata mace ce a k'ofar gida da goyo a bayanta",ina d'aki na jiyo lokacin da baba yace da yaro yaje abunsa,yaro ya juya ya fita,kusan mintuna goma sha biyar aka sake aikowa baba ya fatattaki yaro yace "yaje yace Babanta ya hanata zuwa" yaro yana fita ya fad'awa Hauwa sak'on da aka bashi,Hauwa cikin kuka ta lek'a gurin mai gadin gidan Alhaji zakar tace dan Allah ya jire mata kayan zata samo mota ta kwashe mata su,ya amsa mata ta wuce zuwa titi tana tafiya tana hawaye,har ta samo taxi ya kwashe musu kayan tana kallon dattijon dake driven taxi yana satar kallonta ta mirror ta goge idonta da suka kumbure,muryarta a dashe bata fita sosai tace "dan Allah Babana ka kaini bank"
Yana ci gaba da driven yace "wanne daga ciki.!?"
Tace masa "First bank"
Yace "toh" basu sake magana ba har ya kaita bakin bank d'in,ta fita tace ya jira ta shiga ciki,yace mata "babu damuwa",almost 1 hour and half ta b'ata wajen yi mata transaction mak'udan kud'ad'en da ya rubuta mata check,ta fito ta shiga motan tace "kayi hak'uri baba na b'ata maka lokaci"