Sashe 124
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
A b'angaren rayuwar Aatif kam gaba d'aya since Nuraz yasa akayi detaining nasa a police stationt,bayan ya sa anyi freeing d'insa ko da ya fito sai ya ci layar b'ata ua b'ace b'at ko cikin labari ba'a sake jinsa ba bare gani,as Aatif ya kasance some kind of coward parson,idan ya samu wanda yafi baki da k'arfi za kuyi tunaninsa as a hero,but idan aka yi kuskure ya had'u da wanda shi kuma yake stronger than him ya kuma fishi kaifin baki sai yayi lak'was,but to that point ba kowa ne yake iya fahimtar hakan ba,sai idan wani abu ya had'a ko lamarin ya rikid'e,tun da ya samu aka bada bailing d'insa ya fito,saboda fushi da b'acin rai da Daddy'nsa yayi a nan d'in bayan ya saka shi gaba da tambayoyin sai ya fad'a masa dalilin da yasa aka rufe shi,here he explained everything to Daddyn because he was in such a state of fear of him,ran Daddy'n ya k'ara b'aci da yake bai san da maganar yana dating wata yarinya ba until then,duka laifin sai ya d'ora shi kan Mom because a times duk wani iskancin da Aatif d'in yake yi itace take d'aure masa,ranar gaba d'aya kasa gane masa suka yi,yadda ya rufe ido ya yi musu fad'a sosai,daga uwar har d'an sunyi mamakin fad'arsa a nan dai duka suka shiga no 6 d'insu,a wannan ranar bai jira ba ya tattara Aatif ya mai da shi Amsterdam da sunan k'aro karatu,bayan yayi masa warning masu zafi akan ko da wasa yaji ance yayi wani abu kuma shi da shi ne,but sai yak'i fad'a masa hukuncin,tun daga lokacin har ya fara karatun Masters d'insa idan ya samu space yace zai zo,sai Daddyn yace a'a yayi zamansa su za su zo masa idan sun samu lokaci,a haka lokaci ya dunga tafiya ba tare da sunje ba,kuma shi d'in Daddy would not let him come,after then ya fahimci Daddy yana yi masa haka ne duk cikin hukunci amma ba zuwan za su yi ba,dole tasa shi ya hak'ura ya ci gaba da zama shi kad'ai,and he did not say that he would come again,because ya san hukuncin Daddy musamman da ya san ya yi laifi,if he made such a mistake he would do more than that,batun Nusrah kuwa tuni ya manta da shi,except from time to time yana tunawa in love with her yayi sanadin zuwansa behind the bars,har aka yi auren Nusran da Nuraz he did not know because he was not in the country.
While on the side of his parents da k'annensa mata suke zaune lafiya,sai dai bayan lokaci *MR SAJID* d'in da yayi receiving phone call from Nigeria,here his father from Gombe State ya sanar da shi y'ar k'aninsa dake zaune a k'asar yayi alk'awarin nemota,saboda Allah yayi shi mutum ne da yake son y'an uwansa,nisan da suka yi ne kawai da yanayin aiki sai rashin dace da mace yake hanashi ziyartarsu duk lokacin da yaso,sai abunda ya faru tsakaninsu da d'an uwan nasa wanda shi ne yayi silar da yasa suka daina nemansa bisa umarnin Mahaifinsun,da suka samu labarin zuwansa kuma bayan lokaci har yaje ya bada hak'uri ya nemi yafiya duk sai suka manta da wancan hukuncin aka rungume juna. And then da yake shima Mr Sajid d'in ba mazauni bane that is why they have not seen each other,but suna yin waya tun lokacin da suka dawo daga Nigeria,har aka yi sabo mai k'arfi tsakaninsu,a hakan yaje Nigeria auren Abbah,later kuma suka kawo masa ziyara zuwansu k'asar,a lokacin duk Aatif yana Amsterdam.
Daga bayan zuwansu Rafeek ya fahimci dalilin Mr Sajid na tura Aatif Amsterdam shi da Abbah suka rok'i alfarma wajensa yayi waya da Aatif d'in yace maza² yazo gida yana son ganinsa,da farko da Aatif d'in ya samu kiran daga maifin nasa yayi tunanin wani abu ya samu Mom Daddy ya b'oye masa,hankalinsa duk a tashe a washe garin ya tattaro ya nufo London,da yake babu wanda Daddy yayi magana da shi a gidan ya sanarwa Aatif d'in zai zo,lokacin da ya shigo cikin gidan jikinsa duk yayi sanyi jira yake ya ganewa idanunsa abunda yake faruwa,but yana shigowa ya tarar da gidan yadda ya sanshi,ya wuce harabar gidan bai samu wani gamsasshen amsar da yake buk'ata ba,lokacin da ya shigo parlor here ya tarar da Mom zaune ta ci uban ado ita da su Hannah,ya sauke jiyar zuciya yana rufe idanunsa had'e da saita nutsuwarsa,k'annensa duka suka yi wajensa suna murnar ganinsa,haka shima d'in sai duk ya tsinci kansa cikin farin cikin zuwan,take yaji wani irin kewarsu dake damunsa ya warware,suka yi hugging juna cikin farin ciki sannan ya nufi Mom,fuskarta da fara'a sosai tayi welcoming nasa,ya kwanta jikinta yana jinsa cikin farin ciki. (Wannan kenan...)
*****
Kwana kusan hud'u da zuwansu kaiwa family d'in Mr Sajid ziyara,labarin gagarumar dinner da Rafeek d'in yake shiryawa yaran nasa wanda ya watsu cikin arean headington da wajenta tun kafin lokacin ya risko su har gida,but agaresu kam su da suke cikin gidan babu wanda ya sani sai a ranar da Allah ya nufa suka samu labarin,duka cikinsu idan aka cire Abbah babu wanda ya fad'awa abunda yake shiryawa,wani abun mamakin kuma daga garesu ko da suka ji,suka kuma ga ba shi da niyyar su sani,sai suka yi kamar basu sani d'in ba,ranar da suka cika sati biyu da dawowa,da safe lokacin duka suna zaune a parlor bayan sun gama breakfast kasancewar weekend ko wane ma'aikaci yana gida tare da iyalinsa,here Rafeek d'in yake sanar da su maganar dinner,da kuma mission d'insa na b'oye maganar,gaba d'aya sun yi shiru saboda kowa cikinsu mamaki yake yi,Lolly ta kalleshi tana b'ata rai tace "Haba Yallab'ai akan dinner kawai shi ne kake asarar k'udi?" Ya girgiza kai yana lumshe idanunsa yace "Ba asara bane,nuna farin ciki ne" tace "ta yaya kake ganin wannan zai zama nuna farin ciki?" Yace "A haka na d'auke shi,saboda haka ina so kowa ya kalle shi a haka" cikin saurin baki tace "bidi'a ne fa" yayi murmushi yace "A'a al'ada dai" ta yi shiru bata sake cewa komai ba ganin duk abunda ta fad'a sai ya kawo nasa point d'in kuma a gaban yaran,cikin rashin jin dad'i tace "Allah ya bada sa'a" ya kalleta da sauri ganin yadda fuskarta ta canja sai duk baiji dad'i ba yace "Allah ya huci zuciyar sarautar mata,idan ran gimbiya ya b'aci ayi min afuwa,a sassauta min kada ace za'a hukunta ni bisa wannan laifin,abune da aka riga aka shirya yinsa,idan lokaci guda akace za'a fasa asarar za tayi yawa right?" Ta harare shi bata ce komai ba,yana kallon yaran nasa yace "hey child ku taya ni bada hak'uri a gurin Mummy'n ku kada tayi fushi da ni",yadda yayi maganar yana yin kalar tausayi yasa su duka yin kalar tausayi,ta kallesu duka taga kamar had'in baki duk abunda yayi suma shi suke yi,lokaci d'aya sai ta fashe da dariya,yayi dariya yana clapping hands yake cewa "yes! I did it!" Ta girgiza kai tana sake yin murmushi,daga haka suka sauya yanayin zuwa hira mai dad'i,ranar kasancewar Rafeek ya samu lokaci sosai tare da su sai yaji inama zai dunga samun time su zauna kamar hakan,hira sosai irin wacce basu tab'a yin irinta ba tsayin rayuwarsu shi suka yi,Rafeek ya sake sosai cikin iyalinsa ana wasa da dariya,yadda suke tsokanar juna suna dariya abun sai yayi gwanin sha'awa.
Misalin k'arfe 2:00pm masu shirya su suka zo kamar yadda ya sanar da su,komai na Nusrah da Nuraz a ranar ya kasance special one ne,da masu shirya sun suka iso tun da suka riketa suka fara tattala ta,ko inanta sai da suka tabbatar ya karb'i gyaran da ya dace da shi,duk wanda ya santa lokacin tun ma ba'a gama ba yadda aka maida ta,tsaf zai ce ba ita bace saboda masifar kyaun da tayi,shi kansa Nuraz a nasa gefen though ba ko wane namiji ne a nan za ka gansa da make-up ba,ranar da yake special a gurin family'n sun sai mutum ya yi da gaske zai ganeshi,wani gyaran gashin da aka yi masa,special hair barber aka kawo,tsarin haircuts d'in da aka yi masa ya tafi da mutane da yawa,ciki har da journalist da suka attending event d'in,da ake hira da Barber d'in mai suna James lokacin da ake masa tambayoyi game da sana'ar san cewa yayi bai tab'a yin irin tsarin haircut d'in ba sai ranar,da aka sake tambayarsa me yasa yayi shi al'halin bai tab'a yiwa kowa ba,yace dalilinsa kawai shi ne yana so ya samu lambar yabo irin wanda bai tab'a samu ba a b'angaren sana'ar san,da journalist d'in suka sake tambayarsa dama yana da shiri ne ko ya tab'a yiwa wani? Yace ya gwada ne a kan Nuraz d'in ne saboda yana da tabbacin zai yi masa kyau,sai kuma aka yi nasara da yayi d'in al'amarin ya zarta duk yadda yayi tsammani.
While on the side of his parents da k'annensa mata suke zaune lafiya,sai dai bayan lokaci *MR SAJID* d'in da yayi receiving phone call from Nigeria,here his father from Gombe State ya sanar da shi y'ar k'aninsa dake zaune a k'asar yayi alk'awarin nemota,saboda Allah yayi shi mutum ne da yake son y'an uwansa,nisan da suka yi ne kawai da yanayin aiki sai rashin dace da mace yake hanashi ziyartarsu duk lokacin da yaso,sai abunda ya faru tsakaninsu da d'an uwan nasa wanda shi ne yayi silar da yasa suka daina nemansa bisa umarnin Mahaifinsun,da suka samu labarin zuwansa kuma bayan lokaci har yaje ya bada hak'uri ya nemi yafiya duk sai suka manta da wancan hukuncin aka rungume juna. And then da yake shima Mr Sajid d'in ba mazauni bane that is why they have not seen each other,but suna yin waya tun lokacin da suka dawo daga Nigeria,har aka yi sabo mai k'arfi tsakaninsu,a hakan yaje Nigeria auren Abbah,later kuma suka kawo masa ziyara zuwansu k'asar,a lokacin duk Aatif yana Amsterdam.
Daga bayan zuwansu Rafeek ya fahimci dalilin Mr Sajid na tura Aatif Amsterdam shi da Abbah suka rok'i alfarma wajensa yayi waya da Aatif d'in yace maza² yazo gida yana son ganinsa,da farko da Aatif d'in ya samu kiran daga maifin nasa yayi tunanin wani abu ya samu Mom Daddy ya b'oye masa,hankalinsa duk a tashe a washe garin ya tattaro ya nufo London,da yake babu wanda Daddy yayi magana da shi a gidan ya sanarwa Aatif d'in zai zo,lokacin da ya shigo cikin gidan jikinsa duk yayi sanyi jira yake ya ganewa idanunsa abunda yake faruwa,but yana shigowa ya tarar da gidan yadda ya sanshi,ya wuce harabar gidan bai samu wani gamsasshen amsar da yake buk'ata ba,lokacin da ya shigo parlor here ya tarar da Mom zaune ta ci uban ado ita da su Hannah,ya sauke jiyar zuciya yana rufe idanunsa had'e da saita nutsuwarsa,k'annensa duka suka yi wajensa suna murnar ganinsa,haka shima d'in sai duk ya tsinci kansa cikin farin cikin zuwan,take yaji wani irin kewarsu dake damunsa ya warware,suka yi hugging juna cikin farin ciki sannan ya nufi Mom,fuskarta da fara'a sosai tayi welcoming nasa,ya kwanta jikinta yana jinsa cikin farin ciki. (Wannan kenan...)
*****
Kwana kusan hud'u da zuwansu kaiwa family d'in Mr Sajid ziyara,labarin gagarumar dinner da Rafeek d'in yake shiryawa yaran nasa wanda ya watsu cikin arean headington da wajenta tun kafin lokacin ya risko su har gida,but agaresu kam su da suke cikin gidan babu wanda ya sani sai a ranar da Allah ya nufa suka samu labarin,duka cikinsu idan aka cire Abbah babu wanda ya fad'awa abunda yake shiryawa,wani abun mamakin kuma daga garesu ko da suka ji,suka kuma ga ba shi da niyyar su sani,sai suka yi kamar basu sani d'in ba,ranar da suka cika sati biyu da dawowa,da safe lokacin duka suna zaune a parlor bayan sun gama breakfast kasancewar weekend ko wane ma'aikaci yana gida tare da iyalinsa,here Rafeek d'in yake sanar da su maganar dinner,da kuma mission d'insa na b'oye maganar,gaba d'aya sun yi shiru saboda kowa cikinsu mamaki yake yi,Lolly ta kalleshi tana b'ata rai tace "Haba Yallab'ai akan dinner kawai shi ne kake asarar k'udi?" Ya girgiza kai yana lumshe idanunsa yace "Ba asara bane,nuna farin ciki ne" tace "ta yaya kake ganin wannan zai zama nuna farin ciki?" Yace "A haka na d'auke shi,saboda haka ina so kowa ya kalle shi a haka" cikin saurin baki tace "bidi'a ne fa" yayi murmushi yace "A'a al'ada dai" ta yi shiru bata sake cewa komai ba ganin duk abunda ta fad'a sai ya kawo nasa point d'in kuma a gaban yaran,cikin rashin jin dad'i tace "Allah ya bada sa'a" ya kalleta da sauri ganin yadda fuskarta ta canja sai duk baiji dad'i ba yace "Allah ya huci zuciyar sarautar mata,idan ran gimbiya ya b'aci ayi min afuwa,a sassauta min kada ace za'a hukunta ni bisa wannan laifin,abune da aka riga aka shirya yinsa,idan lokaci guda akace za'a fasa asarar za tayi yawa right?" Ta harare shi bata ce komai ba,yana kallon yaran nasa yace "hey child ku taya ni bada hak'uri a gurin Mummy'n ku kada tayi fushi da ni",yadda yayi maganar yana yin kalar tausayi yasa su duka yin kalar tausayi,ta kallesu duka taga kamar had'in baki duk abunda yayi suma shi suke yi,lokaci d'aya sai ta fashe da dariya,yayi dariya yana clapping hands yake cewa "yes! I did it!" Ta girgiza kai tana sake yin murmushi,daga haka suka sauya yanayin zuwa hira mai dad'i,ranar kasancewar Rafeek ya samu lokaci sosai tare da su sai yaji inama zai dunga samun time su zauna kamar hakan,hira sosai irin wacce basu tab'a yin irinta ba tsayin rayuwarsu shi suka yi,Rafeek ya sake sosai cikin iyalinsa ana wasa da dariya,yadda suke tsokanar juna suna dariya abun sai yayi gwanin sha'awa.
Misalin k'arfe 2:00pm masu shirya su suka zo kamar yadda ya sanar da su,komai na Nusrah da Nuraz a ranar ya kasance special one ne,da masu shirya sun suka iso tun da suka riketa suka fara tattala ta,ko inanta sai da suka tabbatar ya karb'i gyaran da ya dace da shi,duk wanda ya santa lokacin tun ma ba'a gama ba yadda aka maida ta,tsaf zai ce ba ita bace saboda masifar kyaun da tayi,shi kansa Nuraz a nasa gefen though ba ko wane namiji ne a nan za ka gansa da make-up ba,ranar da yake special a gurin family'n sun sai mutum ya yi da gaske zai ganeshi,wani gyaran gashin da aka yi masa,special hair barber aka kawo,tsarin haircuts d'in da aka yi masa ya tafi da mutane da yawa,ciki har da journalist da suka attending event d'in,da ake hira da Barber d'in mai suna James lokacin da ake masa tambayoyi game da sana'ar san cewa yayi bai tab'a yin irin tsarin haircut d'in ba sai ranar,da aka sake tambayarsa me yasa yayi shi al'halin bai tab'a yiwa kowa ba,yace dalilinsa kawai shi ne yana so ya samu lambar yabo irin wanda bai tab'a samu ba a b'angaren sana'ar san,da journalist d'in suka sake tambayarsa dama yana da shiri ne ko ya tab'a yiwa wani? Yace ya gwada ne a kan Nuraz d'in ne saboda yana da tabbacin zai yi masa kyau,sai kuma aka yi nasara da yayi d'in al'amarin ya zarta duk yadda yayi tsammani.