Sashe 14
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ta gyad'a kai tace "Uhn" k'wafa yayi sannan yayi shiru na wani lokaci continuously yace "tabbas nasan kina da iyaye,to amma mene ne dalilin da ya hanaki tafiya gidanku ki raini cikin ki a can!?"
"Kafi kowa sanin dalilin da yasa ban tafi ba ai tunda kai ka ajiye ni a nan,and u know ba zaman kaina nake ba."
"Okay! Zaman waye kike yi.!?"
Tace "Zamanka nake" yace "Really.!?" Tace "Sure" murmushi ya saki soundly followed by "Idan har zamana kike zan iya cewa iska na wahalar da mai kayan kara.! Ke me ya kai ki jiran abunda bazai amfani rayuwarki ba.?"
Abunda yake bakinta ta had'iye da kyar tayi yak'e da fad'in "kamar yaya.!?" Yace "ina nufin.!"
Sai kuma ya yi shiru bai k'arasa ba,sun d'an b'ata lokaci shiru kafin yaci gaba da magana cikin kaushin murya
"Ina son kiyi min wani abu guda d'aya,and not to seek favour in u" Ya fad'a da wani irin murya,cewa tayi "ina saurarenka fad'i kawai" yace "ina so ki bar gidan mu",gabanta na fad'uwa tace "ko mene ne dalilin ka na yin hakan.!?" Yace "saboda ke da kanki kin bawa kanki amsa nan inda kike gidanmu ne ba naku ba,so ina son ki tattara ba tare da kin fad'awa kowa ba ki bar gidan" murmushin k'arfin hali tayi tace "shi kenan zan tafi in sha Allah kamar yadda ka buk'ata,amma da farko ka fara fad'amin" cikin hayaniya yace "me zan fad'a miki ne.!?" Tace "saurin mene ne kake yi haka.!? Ai zan fad'a maka"
Yace "Ina saurarenki"
"Da farko ina son jin bisa shawarar waye kake son na tafi.!?" Yace "bisa ra'ayin kaina", tace "Da kyau.! To amma ka sanar da su Hajiya ka ce na tafi.!?"
Kasak'e yayi yana saurarenta yace "kamar yaya.!?"
"Kamar dai yadda kaji na fad'a" yace "dole sai na fad'a musu za ki tafi.!?" Tace "Sure sai sun sani,saboda kaika kawo ni gurinsu ka ga idan zan tafi ma bisa umarninka ne,kuma dole sai sun san zan tafi"
Yace "really.!?" Tace "sure" girgiza kansa yayi kad'an yace "but yanzun mene ne kike ganin zaisa ki tafi ba tare da sun sani ba.!?" Bata yi tunanin wani abu ba tayi masa shiru,murmusawa ya sake yi cike da mugunta yace "kina ganin idan misali yanzun nace na yanke alak'a da ke,zaki sanar musu.!?" Danne tsoron daya cika mata zuciya tayi tace "sure",tsaki yayi saboda ba haka yaso yaji daga bakinta ba,yana shirin yin magana ko me ya tuna kuma ya fasa,can ya sake daurewa yace "Hauwa!" Ta amsa "Na'am" yace "Ni RAFEEK ZAKAR LABBO a yau ina son shaida miki na yanke alak'a ta dake" cikin tsananin tashin hankali tace "me kake nufi.!?" Yace "abunda kika ji" tace "kana nufin ka rabu da ni.!?" Yace "sure",, "ka rabu da ni.!?" Ya sake maimaitawa "na sake ki nace"
Murmushin takaici tayi tace "Rafeek! Ya kamata kayi tunani kafin ka yanke hukunci,, idan ba ka tunanin baya akwai gaba fa,ka tsaya ka yi nazari."
Tsaki yayi yace "kinga Malama ni ban tambayeki wannan ba,abunda kawai nace shi ne.. Na sake ki.! Idan kin samu wanda zai iya aurenki yayi k'ok'arin zama dake da halinki kina iya yin aure.."
Yana gama fad'a ya katse kiran,,wani irin nauyi taji k'irjinta yayi mata,ta toshe bakinta tana girgiza kai,har lokacin gani take maganar sakin da Rafeek yayi mata kamar mafarki take tana farkawa zata ga a bacci hakan ya faru,da yake a zaune take cikin d'akinsa data mayar nata tun zuwanta sai ta mik'e tsaye ta fara zagaye d'akin cikin tsananin firgici da damuwa,lokaci guda maganarsa ta dawo mata
_"Na sake ki.! Idan kin samu wanda zai iya aurenki yayi k'ok'arin zama dake da halinki kina iya yin aure.."_
Zuciyarta ta harba lokaci guda bayan gano ma'anar abunda kalamansa suka k'unsa,a slow ta tsaya inda take tana dafe kanta da take jin kamar ana kwad'a mata guduma,cikin hayaniya take tambayar kanta kamar yana gurin
"Yanzun Rafeek na cancanci irin wannan hukuncin daga gareka.!? Me nayi maka da zaka min haka.!?,kana nufin ni karya ce bani da daraja.!?"
Shiru tayi kamar wata zararriya ta shiga girgiza kai
"A'a.! A'a.!! A'a.!!! Wollahi ba haka bane,ni ba karya bace,ina da mutunci na,kuma kaima ka sani,kai shaida ne akan mutunci na..!"
Shiru ta sake yi tana kallon guri guda fuskarta d'auke da murmushin takaici tace
"Me yasa zaka min haka Rafeek.!? Me yasa zaka yi zargin bani da kamun kai al'halin kafi kowa sani idan ina da shi ko bani da shi.!? Me yasa zaka ce ka sake ni.!? Me yasa zaka ce cikina ba naka bane...!?"
Wani irin shiru ta sake yi jikinta yana kyarma ta k'urawa guri d'aya ido kamar mai tunani,haka tai ta juya words d'in a cikin kanta da zuciyarta da ta cika fal da tsoro,kamar sabon kamun hauka take magana cikin hayaniya tana sake juya zancen,dai² ta kawo kan maganar cikin ta fizgo wayarta ta fara dialing number sa,rai a b'ace Rafeek ya d'auka yana daka mata tsawa yace....
#No comments,no voting,,,there's no posting till further notice... Time to posting strike.🚴🏻♀
#Share.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 7.
#Bᴇᴄᴏᴍɪɴɢ ꜱᴏɴ ᴏғ ᴀ ᴡᴏᴍᴀɴ
"Da Allah mene zaki kirani kuma.!? Ni yanzun mene ne zanyi miki.? Muna da wata alak'a ne kuma.!?"
Ta daure tace "Rafeek ina son muyi maganar cikin ka dake jikina."
A zafafe ya tari numfashinta "Hey! Hey.!! Malama kada ki sake wannan KUSKUREN.!"
Tace "Rafeek wollahi ko ka yarda ko kada ka yarda ni banyi KUSKURE ba,kaine dai kake son yin KUSKURE ta hanyar nunawa duniya d'anka shege ne,,wollahi thumma billahi cikin nan ba shi da uban daya wuce ka kaf duniyar nan,ni na tabbatar cikin nan ubangiji ya nufemu da samun shi,amma kaine silar samar da shi,ina baka shawara kayi duk iya binciken da kake jin za ka iya yi,na tabbatar kai da kanka sai ka yarda bashi da uban daya wuce kai"
"Kada ki sake danganta cikinki da ni."
A zafafe kamar yadda yayi tace "wollahi sai na fad'a naka ne"
Girgiza kai yayi kamar tana gabansa yace "ta yaya ya zama nawa.!? Daga yin abu sau d'aya shi ne sai ya zama nawa.!? Da Allah malama kada ki b'atawa kanki lokaci,,ni Rafeek kike son lik'awa cikin wani ko.!? To wallahil'aziiym bazan karb'a ba,kuma har abadan duniya bana karb'arsa,can ki nema masa uban daya dace amma ni nafi k'arfin kiyi min sharri,,idan kina iyawa kici gaba da rainonsa har ranar zuwansa duniya,and ina fatan idan ya zo wata rana ko da zai tambaye ki maifinsa kiyi k'ok'arin sanar da shi gaskiya kada ki b'oye,cos duk ranar daya san gaskiya zai tsaneki a matsayinki na wacce ta kawo shi duniya,zaiji haushin kin b'oye masa gaskiya,bayan zunubin samar da shi ta mummunar hanya,zai tsaneki bayan ya gano kina sane kika yi sanadin zuwansa ta k'azantacciyar hanya,,kafin duk wannan lokacin ya zo ina so kiyi tunani,sannan kiyi kokarin tara hujjojin da zaki fuskanci d'anki da su,ta hanyar bashi gamsassun amsoshin da zasu wanke laifinki a gare shi,,kai tsaye ba sai kin yi masa k'arya ba a duk lokacin da ya b'ukaci jin asalinsa ina so kice masa shi shege ne bashi da baba..!"
"RAFEEK.!" Ta kirashi a zafafe,dariya yayi yace "mene ne.!? Wai kinji haushi.?''
"Kada ka sake sheganta d'anka,ka tuna kai kayi silar samuwarsa"
"Da Allah dakata Malama,ta ina na samar da shi ne.!?"
"Rafeek.! Kada ka yanke hukunci kan abunda baka da ilimi akansa,d'anka ne na sunnah."
"Ni ba d'ana bane,ki daina danganta ni da shi,,ke kanki kin san ba ni ne mahaifinsa ba.!"
"RAFEEK dank'a ne.!"
"Hauwa! Kada ki sake cewa nawa ne.!"
"Sai na fad'a dank'a.!"
Dariya yayi mai ciwo yace "Kina son lik'a min d'an da bashi da uba ko.!? Saboda kin maida ni mahaukaci na karb'i d'an da ban san *ASALINSA* ba.!?,k'arya ne wollahi bazan tab'a karb'a ba"
"Shi kenan Rafeek, idan har baka sonsa ni ina son abuna.."
"Dama dole ne ki so shi,tunda a yanzun ke kanki baki idan za'a tambaye ki ubansa baki san takaimaman wane ne zaki ce shi ne mahaifinsa ba,kinga kenan kece uwarsa kuma kece ubansa,dole ya zame miki ki so shi."
Sosai kalmar tayi mata muni da ciwo ta runtse idanunta jin kirjinta yayi mata nauyi tace "shi kenan Rafeek na gode,,amma ina so ka san wani abu guda"
Yace "fad'i kafin lokaci ya k'ure miki"
Daurewa tayi duk da ciwon da take ji yana taso mata,a hankali ta dafe k'asan mararta muryarta da rauni tace "Ina so ko da zuwa gaba,a lokacin daka gane gaskiya,ka tabbatar kana da alak'a da d'ana,,ka yi min alk'awarin baza ka tab'a kusantar inda muke ba,sannan ba za ka kira Yarona naka ba.!"
Dariya yayi yace "wannan shi yafi komai sauk'i"
"Kafi kowa sanin dalilin da yasa ban tafi ba ai tunda kai ka ajiye ni a nan,and u know ba zaman kaina nake ba."
"Okay! Zaman waye kike yi.!?"
Tace "Zamanka nake" yace "Really.!?" Tace "Sure" murmushi ya saki soundly followed by "Idan har zamana kike zan iya cewa iska na wahalar da mai kayan kara.! Ke me ya kai ki jiran abunda bazai amfani rayuwarki ba.?"
Abunda yake bakinta ta had'iye da kyar tayi yak'e da fad'in "kamar yaya.!?" Yace "ina nufin.!"
Sai kuma ya yi shiru bai k'arasa ba,sun d'an b'ata lokaci shiru kafin yaci gaba da magana cikin kaushin murya
"Ina son kiyi min wani abu guda d'aya,and not to seek favour in u" Ya fad'a da wani irin murya,cewa tayi "ina saurarenka fad'i kawai" yace "ina so ki bar gidan mu",gabanta na fad'uwa tace "ko mene ne dalilin ka na yin hakan.!?" Yace "saboda ke da kanki kin bawa kanki amsa nan inda kike gidanmu ne ba naku ba,so ina son ki tattara ba tare da kin fad'awa kowa ba ki bar gidan" murmushin k'arfin hali tayi tace "shi kenan zan tafi in sha Allah kamar yadda ka buk'ata,amma da farko ka fara fad'amin" cikin hayaniya yace "me zan fad'a miki ne.!?" Tace "saurin mene ne kake yi haka.!? Ai zan fad'a maka"
Yace "Ina saurarenki"
"Da farko ina son jin bisa shawarar waye kake son na tafi.!?" Yace "bisa ra'ayin kaina", tace "Da kyau.! To amma ka sanar da su Hajiya ka ce na tafi.!?"
Kasak'e yayi yana saurarenta yace "kamar yaya.!?"
"Kamar dai yadda kaji na fad'a" yace "dole sai na fad'a musu za ki tafi.!?" Tace "Sure sai sun sani,saboda kaika kawo ni gurinsu ka ga idan zan tafi ma bisa umarninka ne,kuma dole sai sun san zan tafi"
Yace "really.!?" Tace "sure" girgiza kansa yayi kad'an yace "but yanzun mene ne kike ganin zaisa ki tafi ba tare da sun sani ba.!?" Bata yi tunanin wani abu ba tayi masa shiru,murmusawa ya sake yi cike da mugunta yace "kina ganin idan misali yanzun nace na yanke alak'a da ke,zaki sanar musu.!?" Danne tsoron daya cika mata zuciya tayi tace "sure",tsaki yayi saboda ba haka yaso yaji daga bakinta ba,yana shirin yin magana ko me ya tuna kuma ya fasa,can ya sake daurewa yace "Hauwa!" Ta amsa "Na'am" yace "Ni RAFEEK ZAKAR LABBO a yau ina son shaida miki na yanke alak'a ta dake" cikin tsananin tashin hankali tace "me kake nufi.!?" Yace "abunda kika ji" tace "kana nufin ka rabu da ni.!?" Yace "sure",, "ka rabu da ni.!?" Ya sake maimaitawa "na sake ki nace"
Murmushin takaici tayi tace "Rafeek! Ya kamata kayi tunani kafin ka yanke hukunci,, idan ba ka tunanin baya akwai gaba fa,ka tsaya ka yi nazari."
Tsaki yayi yace "kinga Malama ni ban tambayeki wannan ba,abunda kawai nace shi ne.. Na sake ki.! Idan kin samu wanda zai iya aurenki yayi k'ok'arin zama dake da halinki kina iya yin aure.."
Yana gama fad'a ya katse kiran,,wani irin nauyi taji k'irjinta yayi mata,ta toshe bakinta tana girgiza kai,har lokacin gani take maganar sakin da Rafeek yayi mata kamar mafarki take tana farkawa zata ga a bacci hakan ya faru,da yake a zaune take cikin d'akinsa data mayar nata tun zuwanta sai ta mik'e tsaye ta fara zagaye d'akin cikin tsananin firgici da damuwa,lokaci guda maganarsa ta dawo mata
_"Na sake ki.! Idan kin samu wanda zai iya aurenki yayi k'ok'arin zama dake da halinki kina iya yin aure.."_
Zuciyarta ta harba lokaci guda bayan gano ma'anar abunda kalamansa suka k'unsa,a slow ta tsaya inda take tana dafe kanta da take jin kamar ana kwad'a mata guduma,cikin hayaniya take tambayar kanta kamar yana gurin
"Yanzun Rafeek na cancanci irin wannan hukuncin daga gareka.!? Me nayi maka da zaka min haka.!?,kana nufin ni karya ce bani da daraja.!?"
Shiru tayi kamar wata zararriya ta shiga girgiza kai
"A'a.! A'a.!! A'a.!!! Wollahi ba haka bane,ni ba karya bace,ina da mutunci na,kuma kaima ka sani,kai shaida ne akan mutunci na..!"
Shiru ta sake yi tana kallon guri guda fuskarta d'auke da murmushin takaici tace
"Me yasa zaka min haka Rafeek.!? Me yasa zaka yi zargin bani da kamun kai al'halin kafi kowa sani idan ina da shi ko bani da shi.!? Me yasa zaka ce ka sake ni.!? Me yasa zaka ce cikina ba naka bane...!?"
Wani irin shiru ta sake yi jikinta yana kyarma ta k'urawa guri d'aya ido kamar mai tunani,haka tai ta juya words d'in a cikin kanta da zuciyarta da ta cika fal da tsoro,kamar sabon kamun hauka take magana cikin hayaniya tana sake juya zancen,dai² ta kawo kan maganar cikin ta fizgo wayarta ta fara dialing number sa,rai a b'ace Rafeek ya d'auka yana daka mata tsawa yace....
#No comments,no voting,,,there's no posting till further notice... Time to posting strike.🚴🏻♀
#Share.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 7.
#Bᴇᴄᴏᴍɪɴɢ ꜱᴏɴ ᴏғ ᴀ ᴡᴏᴍᴀɴ
"Da Allah mene zaki kirani kuma.!? Ni yanzun mene ne zanyi miki.? Muna da wata alak'a ne kuma.!?"
Ta daure tace "Rafeek ina son muyi maganar cikin ka dake jikina."
A zafafe ya tari numfashinta "Hey! Hey.!! Malama kada ki sake wannan KUSKUREN.!"
Tace "Rafeek wollahi ko ka yarda ko kada ka yarda ni banyi KUSKURE ba,kaine dai kake son yin KUSKURE ta hanyar nunawa duniya d'anka shege ne,,wollahi thumma billahi cikin nan ba shi da uban daya wuce ka kaf duniyar nan,ni na tabbatar cikin nan ubangiji ya nufemu da samun shi,amma kaine silar samar da shi,ina baka shawara kayi duk iya binciken da kake jin za ka iya yi,na tabbatar kai da kanka sai ka yarda bashi da uban daya wuce kai"
"Kada ki sake danganta cikinki da ni."
A zafafe kamar yadda yayi tace "wollahi sai na fad'a naka ne"
Girgiza kai yayi kamar tana gabansa yace "ta yaya ya zama nawa.!? Daga yin abu sau d'aya shi ne sai ya zama nawa.!? Da Allah malama kada ki b'atawa kanki lokaci,,ni Rafeek kike son lik'awa cikin wani ko.!? To wallahil'aziiym bazan karb'a ba,kuma har abadan duniya bana karb'arsa,can ki nema masa uban daya dace amma ni nafi k'arfin kiyi min sharri,,idan kina iyawa kici gaba da rainonsa har ranar zuwansa duniya,and ina fatan idan ya zo wata rana ko da zai tambaye ki maifinsa kiyi k'ok'arin sanar da shi gaskiya kada ki b'oye,cos duk ranar daya san gaskiya zai tsaneki a matsayinki na wacce ta kawo shi duniya,zaiji haushin kin b'oye masa gaskiya,bayan zunubin samar da shi ta mummunar hanya,zai tsaneki bayan ya gano kina sane kika yi sanadin zuwansa ta k'azantacciyar hanya,,kafin duk wannan lokacin ya zo ina so kiyi tunani,sannan kiyi kokarin tara hujjojin da zaki fuskanci d'anki da su,ta hanyar bashi gamsassun amsoshin da zasu wanke laifinki a gare shi,,kai tsaye ba sai kin yi masa k'arya ba a duk lokacin da ya b'ukaci jin asalinsa ina so kice masa shi shege ne bashi da baba..!"
"RAFEEK.!" Ta kirashi a zafafe,dariya yayi yace "mene ne.!? Wai kinji haushi.?''
"Kada ka sake sheganta d'anka,ka tuna kai kayi silar samuwarsa"
"Da Allah dakata Malama,ta ina na samar da shi ne.!?"
"Rafeek.! Kada ka yanke hukunci kan abunda baka da ilimi akansa,d'anka ne na sunnah."
"Ni ba d'ana bane,ki daina danganta ni da shi,,ke kanki kin san ba ni ne mahaifinsa ba.!"
"RAFEEK dank'a ne.!"
"Hauwa! Kada ki sake cewa nawa ne.!"
"Sai na fad'a dank'a.!"
Dariya yayi mai ciwo yace "Kina son lik'a min d'an da bashi da uba ko.!? Saboda kin maida ni mahaukaci na karb'i d'an da ban san *ASALINSA* ba.!?,k'arya ne wollahi bazan tab'a karb'a ba"
"Shi kenan Rafeek, idan har baka sonsa ni ina son abuna.."
"Dama dole ne ki so shi,tunda a yanzun ke kanki baki idan za'a tambaye ki ubansa baki san takaimaman wane ne zaki ce shi ne mahaifinsa ba,kinga kenan kece uwarsa kuma kece ubansa,dole ya zame miki ki so shi."
Sosai kalmar tayi mata muni da ciwo ta runtse idanunta jin kirjinta yayi mata nauyi tace "shi kenan Rafeek na gode,,amma ina so ka san wani abu guda"
Yace "fad'i kafin lokaci ya k'ure miki"
Daurewa tayi duk da ciwon da take ji yana taso mata,a hankali ta dafe k'asan mararta muryarta da rauni tace "Ina so ko da zuwa gaba,a lokacin daka gane gaskiya,ka tabbatar kana da alak'a da d'ana,,ka yi min alk'awarin baza ka tab'a kusantar inda muke ba,sannan ba za ka kira Yarona naka ba.!"
Dariya yayi yace "wannan shi yafi komai sauk'i"