Sashe 62
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Har ya wuce bayan sun gaisa da su Annie ta kira shi,ya tsaya kad'an yana jiran yaji me za tace,tana kallonsa tace "Ka je ka duba shin.!?" Ya girgiza kai yace "No,,i have no time to leave the hospital sai yanzun,amma idan Allah ya kaimu gobe i will go" tace "Ai suna gida ma yau da safe Maimunatu ta kira ta fad'a min sun koma gida" ya dawo ya zauna kad'an yace "Jikin nasa yayi sauk'i kenan.!?" Annie ta girgiza kai tace "Da sauk'i dai za'a ce amma yadda yake haka yake" lolly ta zuba musu ido tana sauraren hiran nasu,Nuraz ya tab'e baki yace "Allah ya basa lafiya" ya mik'e tsaye yana had'a kan wayoyinsa zai wuce,Annie tace "Ameen" yana juya baya k'asa² yace da Nusrah "please help and bring me some coffee" she slowly nodded tana b'ata fuska,yana barin gurin lolly ta fara harhad'e rai,Annie ta kalleta tayi dariya k'asa² tace "Ya dai madam.!?" She was quiet and did not say anything until maganar ta ciyo ta tace "Wai dama Adda shi kuka je dubawa tare da baby.!?" Annie tace "Ehh! What happen.!?" Ta tab'e baki tace "Nothing" Annie tace "A'a ki fad'a if there was" ta sake tab'e baki tace "Kawai banga amfanin zuwan naku ba ne" Annie ta tsaya kallonta tace "Really.!?" Tayi shiru bata ce komai ba,Annie ta jinjina kai tace "Allah ya kyauta,though i am not surprised da kika ce haka,amma ko babu komai ya ci albarkacin yaron mu" Nusrah tayi saurin tashi ta wuce kitchen,even before she asks herself mene ne alak'ar su Annie da gidan da suka je but she find nothing about,and as soon as she hear the conversation begins to find out,tana shiga kitchen ta d'auko coffee powder ta ajiye tasa ruwa a kettle tana tsaye har ya tafasa ta had'a masa cup d'aya tasa a saman midi tray ta d'auka ta fita,suna zaune har lokacin suna maganar ta zo ta wuce,tana shiga bedroom d'insa lokacin shi kuma ya fito daga wanka yana sanye da bathrobe,ta ajiye masa za ta fita yace "Ahmn! Baki ji ba" ta tsaya a inda take kamar wacce aka dannawa pause,yace "Thanks" ta gyad'a masa kai ta wuce a hankali tana tafiya,har ta kai bak'on entrance bai daina kallonta ba,za ta fita yace "I want to see u if u have nothing to do" hannunta rik'e da handle d'in k'ofa tace "when.!?" Yace "now if u don't mind" ta girgiza kai tace "Okay.!" Tana fad'a ta fita,quietly yayi ajiyar zuciya,he turned around and took the cup ya fara sipping,sai da ya shanye sannan ya juya ya shirya cikin kanan kaya yana gamawa ya bud'e k'ofar da zata sada shi da balcony ya fita,tsaye ya hangota jikin realer looking outward ya tsaya da mamakin when she had come,ya k'araso inda take a hankali yace "Ba dai tun d'azun kike jira na ba.!?" Ta waiwayo a hankali tana sauke ajiyar zuciya ta girgiza kai tace "A'ah" ya lumshe idanunsa ya bud'e yace "ok then can we go and sit.!?" Ta girgiza masa kai bata ce komai ba,he began to adjusting his position and placing his hand on the realer yayi shiru yana kallon sararin samaniya da tunanin abunda zai fad'a.
Tun daya zo she didn't look at him duka sunyi shiru babu wanda yayi magana,sai da taga shirun ya yi yawa tace "Why didn't u go and visited him.!?" Bai kalleta ba yace "Aiki ya min yawa" tace "Amma ko na mintuna 10 da ka je ai" yayi murmushi yace "I'll go ai" tace "when.!?" Kai tsaye yace "babu rana bare wata" tayi saurin kallonsa tace "Kamar yaya babu rana.!? Mahaifinka ne fa.!?" Ya girgiza kai yace "I know" she was silent as she looked at him,ya d'ago idanunsa daga kallon fulawowin gurin ya sauke akanta yace "Ya akayi ne.!?" Ta girgiza kai ta juya slowly ta fara tafiya daga gurin,ya bita da kallo kafin yace "Baki ji ba" ta waiwayo tana harhad'e rai,ya kalli yanayin ta yace "Me aka yi miki ne.!?" Ta girgiza kai a hankali tace "Babu komai" ya tab'e baki kad'an yace "Ko dan na ce ba yanzu ba.!?" Ta kalleshi sosai tace "No this is not" yayi murmushi yace "To mene ne.!?" Tace "Babu komai" yace "Ok then" daga haka bai sake magana ba,ta koma bakin pool ta zauna tasa k'afafunta a ciki,carefully yake watching how she had quieted duk ta had'e rai kamar ba ita ba,yayi dariya a ransa yace "Idan sai na je zai samu sauk'i ya shekara yana jinya"
*2 Month later...*
Since the incidence has taken place yau tsayin watanni biyu kenan Annie take bin Nuraz yaje ya duba Rafeek amma kullum sai kwacewa yake,kuma har wannan lokacin jikin Rafeek d'in dai ga shi nan ne,he is constantly undergoing treatment amma jiya tana nan a matsayin yau,though he came back from a long faint (suma),amma an rasa gane kansa kullum bashi da maganar data wuce a kira masa lolly da d'ansa ya nemi gafarar su,Hajiya ta gaji da kiran My son da yake ta kira Annie a karo na babu adadi kamar za tayi kuka tace dan Allah ta lallab'a Nuraz yazo,tace she would send him off if God willing,daya dawo daga hospital da dare ya iske su a parlor kamar kullum ta fad'a masa kai tsaye yace "Dan Allah Annie ki rabu da su,ni wollahi bana son ganinsa" Annie ta rasa yadda za tayi da shi,duk ta inda ta b'illo masa sai ya bi ya toshe da nashi hujjojin,even though she told him Rafeek's situation was worse than amma ya bad'e ido da toka yace "Shi bai san me zai yi musu ba da suka damu yaje" maganganun da ya farfad'a basu yiwa Annie dad'i ba,ita kanta NUSRAH they made her feel bad,but she tried to look at him,after then she simply didn't say anything ta mik'e ta bar wajen,ya bita da kallo har ta shige bedroom,daya koma bedroom d'insa ya kira ta saboda ya ga irin kallon da tayi masa,kasancewar a tsakanin kwanakin alak'arsu ta d'an fara k'wari,sai dai tak'i d'auka daya dameta da kira kai tsaye ta tura masa sak'on "Ita ya rabu da ita kawai since he is humiliating his father,what will she do to him.!?" Gabansa yaji ya fad'i he was completely unprepared ya bud'e k'ofa ya fita balcony,a dai² bedroom d'insu ya tsaya da yaga da haske a ciki yayi ajiyar zuciya cos yasan har lokacin tana nan,sai dai baya ganin komai saboda curtains d'in duk sun rufe wall glass d'in gurin,wayar ta ya sake gwada kira yana tsaye a gurin har ta katse bata d'auka ba ya koma jikin door d'in yayi knocking,Nusrah dake zaune saman bed ta juya a hankali ta kalli gurin,shade d'insa da ta gani tsaye yasa ta sauka taje ta bud'e k'ofar,yana tsaye yana kallon yadda ta had'e rai tak'i kallonsa yace "what.!?" Bata yarda ta kalleshi ba tace "Nothing" yace "Fad'a min mana" ta d'ago za tayi magana aka tab'a k'ofa za'a bud'e ya rik'o hannunta da sauri suka bar wajen,sai da suka je bakin pool sannan ya sake ta ya gyara tsaiwarsa yace "That's because i said am not going anywhere shi ne kike fushi.??" She raised her wider eyes ta kalleshi slowly ta juya masa baya tace "A'ah" yace "A'ah me.!?" Tace "babu komai",yayi murmushi yace "Kina so naje.!?" Tayi saurin kallonsa,ya d'aga mata gira yana tsare ta da idanunsa,ta d'auke kanta gefe tace "Idan ina so,kai ai baka so" he laughed and said "Uhn! I don't want to,but if u said.." Sai kuma yayi shiru yana sakin murmushi,she looked at him eagerly taji ya k'arasa amma sai taji bai ce komai ba,ta tab'e baki tace "Ai ba zuwa za kayi ba ko nace ina so" yana kallonta yace "Kice naje to ki gani" ta juya tana murmushi tace "Who am i to say to u.!?" K'asa² yace "The mother of my upcoming kid's" tayi saurin kallonsa because she wasn't hear him,yayi saurin fuskewa yace "Kin ji" tayi squeezing face tace "What is that.!?" Yayi dariyar rainin wayo yace "kice naje please" tace "Idan ka yi niyya ba" yace "A'ah! Ba idan na yi niyya za kice ba,cewa za ki yi kaje ka dubasa" ta juya ta fara tafiya tace "Saboda nice Annie sai nace za kaje.!?" Ya bita da kallo yace "Ai baki fad'a ba,da kinga abun mamaki" tace "Ni babu abunda zance,duk lokacin daka sauko daga fushin ka je ka dubasa.." Tana fad'a ta wuce za ta shige yace "Since u know the house,tomorrow u will be ready to accompany me.!" Cak ta tsaya kafin tayi saurin juyowa tana kallonsa,ya shagwab'e fuska yace "please.. Will u go with me.!?" Ta tab'e baki tace "Kaje Kai kad'ai mana" ya girgiza kai "Yace idan ba zaki ba shi kenan na fasa" ta juya tana dariya tace "No offense",dariyar shima yayi bayan tafiyarta,ya jima sosai a gurin yana mamakin kansa with the changes he has made cikin k'ank'anin lokaci.
Tun daya zo she didn't look at him duka sunyi shiru babu wanda yayi magana,sai da taga shirun ya yi yawa tace "Why didn't u go and visited him.!?" Bai kalleta ba yace "Aiki ya min yawa" tace "Amma ko na mintuna 10 da ka je ai" yayi murmushi yace "I'll go ai" tace "when.!?" Kai tsaye yace "babu rana bare wata" tayi saurin kallonsa tace "Kamar yaya babu rana.!? Mahaifinka ne fa.!?" Ya girgiza kai yace "I know" she was silent as she looked at him,ya d'ago idanunsa daga kallon fulawowin gurin ya sauke akanta yace "Ya akayi ne.!?" Ta girgiza kai ta juya slowly ta fara tafiya daga gurin,ya bita da kallo kafin yace "Baki ji ba" ta waiwayo tana harhad'e rai,ya kalli yanayin ta yace "Me aka yi miki ne.!?" Ta girgiza kai a hankali tace "Babu komai" ya tab'e baki kad'an yace "Ko dan na ce ba yanzu ba.!?" Ta kalleshi sosai tace "No this is not" yayi murmushi yace "To mene ne.!?" Tace "Babu komai" yace "Ok then" daga haka bai sake magana ba,ta koma bakin pool ta zauna tasa k'afafunta a ciki,carefully yake watching how she had quieted duk ta had'e rai kamar ba ita ba,yayi dariya a ransa yace "Idan sai na je zai samu sauk'i ya shekara yana jinya"
*2 Month later...*
Since the incidence has taken place yau tsayin watanni biyu kenan Annie take bin Nuraz yaje ya duba Rafeek amma kullum sai kwacewa yake,kuma har wannan lokacin jikin Rafeek d'in dai ga shi nan ne,he is constantly undergoing treatment amma jiya tana nan a matsayin yau,though he came back from a long faint (suma),amma an rasa gane kansa kullum bashi da maganar data wuce a kira masa lolly da d'ansa ya nemi gafarar su,Hajiya ta gaji da kiran My son da yake ta kira Annie a karo na babu adadi kamar za tayi kuka tace dan Allah ta lallab'a Nuraz yazo,tace she would send him off if God willing,daya dawo daga hospital da dare ya iske su a parlor kamar kullum ta fad'a masa kai tsaye yace "Dan Allah Annie ki rabu da su,ni wollahi bana son ganinsa" Annie ta rasa yadda za tayi da shi,duk ta inda ta b'illo masa sai ya bi ya toshe da nashi hujjojin,even though she told him Rafeek's situation was worse than amma ya bad'e ido da toka yace "Shi bai san me zai yi musu ba da suka damu yaje" maganganun da ya farfad'a basu yiwa Annie dad'i ba,ita kanta NUSRAH they made her feel bad,but she tried to look at him,after then she simply didn't say anything ta mik'e ta bar wajen,ya bita da kallo har ta shige bedroom,daya koma bedroom d'insa ya kira ta saboda ya ga irin kallon da tayi masa,kasancewar a tsakanin kwanakin alak'arsu ta d'an fara k'wari,sai dai tak'i d'auka daya dameta da kira kai tsaye ta tura masa sak'on "Ita ya rabu da ita kawai since he is humiliating his father,what will she do to him.!?" Gabansa yaji ya fad'i he was completely unprepared ya bud'e k'ofa ya fita balcony,a dai² bedroom d'insu ya tsaya da yaga da haske a ciki yayi ajiyar zuciya cos yasan har lokacin tana nan,sai dai baya ganin komai saboda curtains d'in duk sun rufe wall glass d'in gurin,wayar ta ya sake gwada kira yana tsaye a gurin har ta katse bata d'auka ba ya koma jikin door d'in yayi knocking,Nusrah dake zaune saman bed ta juya a hankali ta kalli gurin,shade d'insa da ta gani tsaye yasa ta sauka taje ta bud'e k'ofar,yana tsaye yana kallon yadda ta had'e rai tak'i kallonsa yace "what.!?" Bata yarda ta kalleshi ba tace "Nothing" yace "Fad'a min mana" ta d'ago za tayi magana aka tab'a k'ofa za'a bud'e ya rik'o hannunta da sauri suka bar wajen,sai da suka je bakin pool sannan ya sake ta ya gyara tsaiwarsa yace "That's because i said am not going anywhere shi ne kike fushi.??" She raised her wider eyes ta kalleshi slowly ta juya masa baya tace "A'ah" yace "A'ah me.!?" Tace "babu komai",yayi murmushi yace "Kina so naje.!?" Tayi saurin kallonsa,ya d'aga mata gira yana tsare ta da idanunsa,ta d'auke kanta gefe tace "Idan ina so,kai ai baka so" he laughed and said "Uhn! I don't want to,but if u said.." Sai kuma yayi shiru yana sakin murmushi,she looked at him eagerly taji ya k'arasa amma sai taji bai ce komai ba,ta tab'e baki tace "Ai ba zuwa za kayi ba ko nace ina so" yana kallonta yace "Kice naje to ki gani" ta juya tana murmushi tace "Who am i to say to u.!?" K'asa² yace "The mother of my upcoming kid's" tayi saurin kallonsa because she wasn't hear him,yayi saurin fuskewa yace "Kin ji" tayi squeezing face tace "What is that.!?" Yayi dariyar rainin wayo yace "kice naje please" tace "Idan ka yi niyya ba" yace "A'ah! Ba idan na yi niyya za kice ba,cewa za ki yi kaje ka dubasa" ta juya ta fara tafiya tace "Saboda nice Annie sai nace za kaje.!?" Ya bita da kallo yace "Ai baki fad'a ba,da kinga abun mamaki" tace "Ni babu abunda zance,duk lokacin daka sauko daga fushin ka je ka dubasa.." Tana fad'a ta wuce za ta shige yace "Since u know the house,tomorrow u will be ready to accompany me.!" Cak ta tsaya kafin tayi saurin juyowa tana kallonsa,ya shagwab'e fuska yace "please.. Will u go with me.!?" Ta tab'e baki tace "Kaje Kai kad'ai mana" ya girgiza kai "Yace idan ba zaki ba shi kenan na fasa" ta juya tana dariya tace "No offense",dariyar shima yayi bayan tafiyarta,ya jima sosai a gurin yana mamakin kansa with the changes he has made cikin k'ank'anin lokaci.