Sashe 35
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yaja numfashi yana kallon sararin samaniya da yayi fayau babu alamun clouds yace "what did i say.!?" Bata kalle shi ba tace "i mean ur dad's story" sai daya juya ya kalleta sannan ya d'auke kansa gefe guda yace "What is it that u want to know about his story.!?"
Tayi shiru bata ce komai ba saboda tana tunanin abunda za tace kuma,suka ci gaba da tafiya yaji bata ce komai ba ya sake kallonta ya d'auke kai,itama shi ta kalla kamar yadda yayi ta jiyo shi yana cewa "I just don't know why he was so deprived of the gift of Allah,he said he don't want me,but abu na k'arshe da ya fad'awa mamana tunda she's my mom it's better to face any challenge in life saboda ta inganta nawa rayuwar,that is why i was alone and then na kasance one of the children called *MARA ASALI.."*
Kallonsa tayi da tausayawa ganin shi kansa a damuwa yake tace "I really apologize if my question makes u feel bad."
Yace "Don't worry about it,that's how Allah planned it to be" ta gyad'a kai tace "sure but thanks",shiru ya ratsa tsakani na wani lokaci a hankali tace "Ahmn! But where are ur Mom's family,are they not alive.!?" Yace "No.! they are alive,but what happened that day in ur home,is the same thing happened after she gave birth.."
Tayi saurin kallonsa,ya gyad'a mata kai a tsorace taci gaba da kallonsa tace "Is her father chased her away.!?" Yace "Of course,but she's not the only one with Annie too." Ta tsaya cak a hanya hawaye suna shirin fara zubowa daga idonta,ya kalleta yana tsayawa yace "What happen.!?"
Ta fashe da kuka tace "why should our parents do this to us?!? what have we done to them that will drive them to expel us from their homes.!?"
Yayi shiru yana kallonta a hankali ya matsa dai² da ita yace "Ohh no.! Let's go home,the story is enough since it starts making u cry.."
Tace "No.! I would like to hear" ya kalleta yace "A'a! Ba sai kin ji ba" tace "Please.! tell me i want to know ur story,is it the same as me or is it different.!?" Yace "No,but they are just about to be the same." Ta marairaice fuska tace "Na sani ai,what our parents did for us shi ne matsalar ko.!?" Ya gyad'a mata kai,ta sake fashewa da kuka,ya sake matsawa kusa da ita k'amshin scent's d'insa suka sa ta d'ago fuskarta hawaye duk ya wanke mata saman fuska,ya girgiza mata kai idanunsa sun canza launi,ji yake shi kansa idan ya bud'e baki zai yi magana hawayen ne zasu taho masa,da kyar ya iya kama hannunta ganin ta mak'ale a guri d'aya ya fara janta suka ci gaba da tafiya sai da suka kusa bakin apartment d'insu ya tsayar da ita ya d'auko bottle water ya mik'a mata yace "wash ur face."
Ta karb'a a sanyaye ta bud'e ta fara sha sannan ta wanke fuskarta,matsowa yayi kusa da ita yace "put ur hand here and pick it up" tayi saurin kallonsa,ya d'auke kai yace "D'auko mana" tace "what shall i bring.!?" Ya yi saurin cewa "my handkey" bata kalleshi ba tace "A'a barshi kawai" yace "saboda me.!?" Tace "it will dry itself" ya tab'e baki yace "Okay.!" Yana fad'a ya wuce ya barta a tsaye,ta bishi da kallo har ya shige yana k'ok'arin knocking entrance d'in apartment d'insun,da sauri ta biyo shi tace "When do u end the story.!?" Ya waiwayo ya kalleta ya juya ya danna doorbell yace "do u like hearing.!?" Ta gyad'a kai tace "Yes of course" ya tab'e baki yace "Okay.! I'll tell u,but then u promise not to cry" da sauri tace "Promise i won't do it,but when za ka ci gaba.!?" ya jinjina kai yace "until we have time again." Tayi murmushi tace "shortly if we come out again.!?"
Yayi saurin kallonta,itama shi take kallo ya girgiza mata kai yace "No.! Not today" tayi saurin cewa "tomorrow to.!" Ya kalleta lokacin da Bareerah ta bud'e musu k'ofa tana musu sannu,ya amsa yana shigewa ta biyo bayansa da sauri tace "u still haven't said anything.!"
Ya tsaya yana kallonta ta matso inda yake tsaye da sauri tana marairaicewa,a hankali yace "okay.!" Tayi masa murmushi tace "Thanks" ya gyad'a mata kai ya wuce zai nufi hanyar kitchen tace ya bata ta kai,ya ajiye ledojin hannunsan sannan ya wuce bedroom d'insa,wucewa tayi itama ta nufi hanyar d'akinsu ita da Annie bayan sun gama shirya komai,wanka ta fara yi ta d'auro alwala,sai da ta fara shafa mai a jikinta sannan ta saka kaya ta fita,a parlor ta tarar da su shi da Bareerah tayi musu sallama Bareerah ta fara amsawa sannan shi da hankalinsa fiye da rabi yake kan computer,ta nemi guri ta zauna tana kalle² can ta daure ta kalli Bareerah tace "Ina Annie.!?" Cikin muryar damuwa,ya d'ago a hankali ya kalleta yaga fuskarta ta bayyana damuwa ya ci gaba da kallonta,Bareerah tayi murmushi tace ta shiga duba Aunty,ta rausayar da kai,shiru² tana jira taga ta fito taga har lokacin bata fito ba a hankali ta juya tana kallon k'ofar d'akin data shiga,kansa a kan computer yana clicking yace "Ki je mana" tayi saurin kallonsa taga hankalinsa baya kanta,ba tayi zaton da ita yake ba,a hankali ta sake juyawa tana kallon d'akin,ya d'ago idanunsa "don't u want to go.!?"
Tayi saurin sake juyowa taga ita yake kallo,ya gyad'a mata kai alamun tambaya,a hankali ta mik'e ta fara tafiya,har ta je bakin k'ofa ta waiwayo taga ya ci gaba da aikinsa,tayi knocking sannan ta tura k'ofar ta shiga da sallama,a zaune ta ganta bayanta jingine da pillow,ta tsaya kallonta taga itama ta d'ago tana kallonta kamar ta santa,Annie ta waiwaya ta kalli Nusrah tace "A'a daughter shigo mana kika tsaya a nan" a hankali ta fara d'aga k'afarta tana tafiya,Hauwa ta zuba mata idanu tana kallonta har ta tsaya a kusa da su,tace "Annie sannu da aiki,ya mai jiki.!?" Annie tana mik'a mata spoon data deb'o abinci tace "Yawwa! Daughter,mai jiki Alhamdulillah gata ta fara samuwa" ta kalleta taga ita take kallo har lokacin tace "Allah ya bata lafiya" Annie ta amsa "Ameen daughter",hannu Hauwa ta mik'a tana tab'a Nusrah,a hankali ta sake matsawa taje kusa da ita tana yi mata murmushi,tana ta kallonta kusan mintuna uku ta juya ta kalli Annie data zuba musu ido,a hankali ta bud'e bakinta "Wannan baby'n ki ce.!?"
Mamaki Nusrah tayi da taji tayi magana,ta d'ago da sauri ta kalli Annie,murmushi Annie tayi mata ta juya tana kallon Hauwa tace "Ehh! Babyna ce,kina son ta ne.!?" ta shafa fusakar Nusrah tace "Tana da kyau,,i like her,za ki bani ita.?"
Ta gyad'a mata kai tace "ai kema baby'n ki ce" tayi dariya kad'an tace "What's her name to." Annie tace "Sunanta *NUSRAH"*
Lolly ta tab'e baki irin yadda Nuraz yake yi idan yaji abu bai masa ba tace "can i call her with Angel"
Annie ta sake yin murmushi tace "call her with every name u want,,kada ki damu it's ur daughter" ta sake rik'o hannunta tana ta kallonta,a haka Annie ta ci gaba da bata abincin har ta gama Nusrah bata fita ba tana cikin d'akin a zaune a d'aya gefen nata,tana ta kallonta da tausayawa musamman idan ta tuna labarinsu yayi kama da juna sai taji zuciyarta ta karye,tana son yin kuka ko zata ji sauk'i amma idon Annie ya hana ta,haka tayi ta daurewa har Annie ta tattara kayan zata fita Nusrah tace "Annie kawo na kai" ta mik'e da sauri zata karb'a Lolly ta b'ata rai tana kallon Annie kamar za tayi kuka,Annie tayi murmushi tana kallon Nusrah tace "Barshi daughter zan kai,ki zauna tare da ita zanje na dawo" tana fad'a ta fita da kayan Nusrah ta koma ta zauna inda ta tashi,Hauwa ta ci gaba da kallonta.....
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 18.
#Cᴏɴғᴜꜱɪᴏɴ
Fitar Annie babu jimawa ta gama abunda take,dawowa tayi d'akin ta duba ganin Hauwa ta fara bacci ta kira Nusrah,ta tashi da sauri zata fita tana amsa kiran har ta kai bakin k'ofa Lolly ta farka,tana kallon zata fita ta barta ta b'ata fuska kamar za tayi kuka,Annie tayi shiru tana kallon ikon Allah,a hankali ta shigo ciki ta dafa shoulder d'inta tace "Mene ne.!?"
Ta d'ago kanta a hankali cike da sakarci tace "ki ce ta dawo.."
Annie tace "wace ce zata dawo.!?" A hankali tana kallon Nusrah dake tsaye bakin k'ofa tana kallon su tace "My Angel"
Annie ta juya ta kalli Nusrah tace "zo daughter" Nusra ta taka a hankali ta koma Annie ta kalleta tace "yi hak'uri daughter ki zauna tunda bata so ki tafi,barin kawo miki abincin sai ki ci a nan" Nusrah ta amsa da "toh"
Annie ta fita parlor tana girgiza kai tana murmushi,Nuraz ya d'ago yana kallonta yaga tana murmushi,tab'e baki yayi kad'an yace "Annie.! What makes u laugh.!?"
Ta kalleshi tana d'aukan plate d'in dake ajiye saman dining tana serving tace "Wollahi nida Lolly'nka ne,ta hana Nusrah sam ta matsa,yanzun na lek'a na tarar ta fara bacci,daga na kirata ta zo ta ci abinci ta tashi zata min rikici,na tambayeta tace wai bata so ta tafi,shi ne nace ta bari to na kai mata abincin can sai ta ci,idan ta koma baccin sai ta fito" bai ce komai ba ya jinjina kai yana mamakin al'amarin.
Tayi shiru bata ce komai ba saboda tana tunanin abunda za tace kuma,suka ci gaba da tafiya yaji bata ce komai ba ya sake kallonta ya d'auke kai,itama shi ta kalla kamar yadda yayi ta jiyo shi yana cewa "I just don't know why he was so deprived of the gift of Allah,he said he don't want me,but abu na k'arshe da ya fad'awa mamana tunda she's my mom it's better to face any challenge in life saboda ta inganta nawa rayuwar,that is why i was alone and then na kasance one of the children called *MARA ASALI.."*
Kallonsa tayi da tausayawa ganin shi kansa a damuwa yake tace "I really apologize if my question makes u feel bad."
Yace "Don't worry about it,that's how Allah planned it to be" ta gyad'a kai tace "sure but thanks",shiru ya ratsa tsakani na wani lokaci a hankali tace "Ahmn! But where are ur Mom's family,are they not alive.!?" Yace "No.! they are alive,but what happened that day in ur home,is the same thing happened after she gave birth.."
Tayi saurin kallonsa,ya gyad'a mata kai a tsorace taci gaba da kallonsa tace "Is her father chased her away.!?" Yace "Of course,but she's not the only one with Annie too." Ta tsaya cak a hanya hawaye suna shirin fara zubowa daga idonta,ya kalleta yana tsayawa yace "What happen.!?"
Ta fashe da kuka tace "why should our parents do this to us?!? what have we done to them that will drive them to expel us from their homes.!?"
Yayi shiru yana kallonta a hankali ya matsa dai² da ita yace "Ohh no.! Let's go home,the story is enough since it starts making u cry.."
Tace "No.! I would like to hear" ya kalleta yace "A'a! Ba sai kin ji ba" tace "Please.! tell me i want to know ur story,is it the same as me or is it different.!?" Yace "No,but they are just about to be the same." Ta marairaice fuska tace "Na sani ai,what our parents did for us shi ne matsalar ko.!?" Ya gyad'a mata kai,ta sake fashewa da kuka,ya sake matsawa kusa da ita k'amshin scent's d'insa suka sa ta d'ago fuskarta hawaye duk ya wanke mata saman fuska,ya girgiza mata kai idanunsa sun canza launi,ji yake shi kansa idan ya bud'e baki zai yi magana hawayen ne zasu taho masa,da kyar ya iya kama hannunta ganin ta mak'ale a guri d'aya ya fara janta suka ci gaba da tafiya sai da suka kusa bakin apartment d'insu ya tsayar da ita ya d'auko bottle water ya mik'a mata yace "wash ur face."
Ta karb'a a sanyaye ta bud'e ta fara sha sannan ta wanke fuskarta,matsowa yayi kusa da ita yace "put ur hand here and pick it up" tayi saurin kallonsa,ya d'auke kai yace "D'auko mana" tace "what shall i bring.!?" Ya yi saurin cewa "my handkey" bata kalleshi ba tace "A'a barshi kawai" yace "saboda me.!?" Tace "it will dry itself" ya tab'e baki yace "Okay.!" Yana fad'a ya wuce ya barta a tsaye,ta bishi da kallo har ya shige yana k'ok'arin knocking entrance d'in apartment d'insun,da sauri ta biyo shi tace "When do u end the story.!?" Ya waiwayo ya kalleta ya juya ya danna doorbell yace "do u like hearing.!?" Ta gyad'a kai tace "Yes of course" ya tab'e baki yace "Okay.! I'll tell u,but then u promise not to cry" da sauri tace "Promise i won't do it,but when za ka ci gaba.!?" ya jinjina kai yace "until we have time again." Tayi murmushi tace "shortly if we come out again.!?"
Yayi saurin kallonta,itama shi take kallo ya girgiza mata kai yace "No.! Not today" tayi saurin cewa "tomorrow to.!" Ya kalleta lokacin da Bareerah ta bud'e musu k'ofa tana musu sannu,ya amsa yana shigewa ta biyo bayansa da sauri tace "u still haven't said anything.!"
Ya tsaya yana kallonta ta matso inda yake tsaye da sauri tana marairaicewa,a hankali yace "okay.!" Tayi masa murmushi tace "Thanks" ya gyad'a mata kai ya wuce zai nufi hanyar kitchen tace ya bata ta kai,ya ajiye ledojin hannunsan sannan ya wuce bedroom d'insa,wucewa tayi itama ta nufi hanyar d'akinsu ita da Annie bayan sun gama shirya komai,wanka ta fara yi ta d'auro alwala,sai da ta fara shafa mai a jikinta sannan ta saka kaya ta fita,a parlor ta tarar da su shi da Bareerah tayi musu sallama Bareerah ta fara amsawa sannan shi da hankalinsa fiye da rabi yake kan computer,ta nemi guri ta zauna tana kalle² can ta daure ta kalli Bareerah tace "Ina Annie.!?" Cikin muryar damuwa,ya d'ago a hankali ya kalleta yaga fuskarta ta bayyana damuwa ya ci gaba da kallonta,Bareerah tayi murmushi tace ta shiga duba Aunty,ta rausayar da kai,shiru² tana jira taga ta fito taga har lokacin bata fito ba a hankali ta juya tana kallon k'ofar d'akin data shiga,kansa a kan computer yana clicking yace "Ki je mana" tayi saurin kallonsa taga hankalinsa baya kanta,ba tayi zaton da ita yake ba,a hankali ta sake juyawa tana kallon d'akin,ya d'ago idanunsa "don't u want to go.!?"
Tayi saurin sake juyowa taga ita yake kallo,ya gyad'a mata kai alamun tambaya,a hankali ta mik'e ta fara tafiya,har ta je bakin k'ofa ta waiwayo taga ya ci gaba da aikinsa,tayi knocking sannan ta tura k'ofar ta shiga da sallama,a zaune ta ganta bayanta jingine da pillow,ta tsaya kallonta taga itama ta d'ago tana kallonta kamar ta santa,Annie ta waiwaya ta kalli Nusrah tace "A'a daughter shigo mana kika tsaya a nan" a hankali ta fara d'aga k'afarta tana tafiya,Hauwa ta zuba mata idanu tana kallonta har ta tsaya a kusa da su,tace "Annie sannu da aiki,ya mai jiki.!?" Annie tana mik'a mata spoon data deb'o abinci tace "Yawwa! Daughter,mai jiki Alhamdulillah gata ta fara samuwa" ta kalleta taga ita take kallo har lokacin tace "Allah ya bata lafiya" Annie ta amsa "Ameen daughter",hannu Hauwa ta mik'a tana tab'a Nusrah,a hankali ta sake matsawa taje kusa da ita tana yi mata murmushi,tana ta kallonta kusan mintuna uku ta juya ta kalli Annie data zuba musu ido,a hankali ta bud'e bakinta "Wannan baby'n ki ce.!?"
Mamaki Nusrah tayi da taji tayi magana,ta d'ago da sauri ta kalli Annie,murmushi Annie tayi mata ta juya tana kallon Hauwa tace "Ehh! Babyna ce,kina son ta ne.!?" ta shafa fusakar Nusrah tace "Tana da kyau,,i like her,za ki bani ita.?"
Ta gyad'a mata kai tace "ai kema baby'n ki ce" tayi dariya kad'an tace "What's her name to." Annie tace "Sunanta *NUSRAH"*
Lolly ta tab'e baki irin yadda Nuraz yake yi idan yaji abu bai masa ba tace "can i call her with Angel"
Annie ta sake yin murmushi tace "call her with every name u want,,kada ki damu it's ur daughter" ta sake rik'o hannunta tana ta kallonta,a haka Annie ta ci gaba da bata abincin har ta gama Nusrah bata fita ba tana cikin d'akin a zaune a d'aya gefen nata,tana ta kallonta da tausayawa musamman idan ta tuna labarinsu yayi kama da juna sai taji zuciyarta ta karye,tana son yin kuka ko zata ji sauk'i amma idon Annie ya hana ta,haka tayi ta daurewa har Annie ta tattara kayan zata fita Nusrah tace "Annie kawo na kai" ta mik'e da sauri zata karb'a Lolly ta b'ata rai tana kallon Annie kamar za tayi kuka,Annie tayi murmushi tana kallon Nusrah tace "Barshi daughter zan kai,ki zauna tare da ita zanje na dawo" tana fad'a ta fita da kayan Nusrah ta koma ta zauna inda ta tashi,Hauwa ta ci gaba da kallonta.....
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 18.
#Cᴏɴғᴜꜱɪᴏɴ
Fitar Annie babu jimawa ta gama abunda take,dawowa tayi d'akin ta duba ganin Hauwa ta fara bacci ta kira Nusrah,ta tashi da sauri zata fita tana amsa kiran har ta kai bakin k'ofa Lolly ta farka,tana kallon zata fita ta barta ta b'ata fuska kamar za tayi kuka,Annie tayi shiru tana kallon ikon Allah,a hankali ta shigo ciki ta dafa shoulder d'inta tace "Mene ne.!?"
Ta d'ago kanta a hankali cike da sakarci tace "ki ce ta dawo.."
Annie tace "wace ce zata dawo.!?" A hankali tana kallon Nusrah dake tsaye bakin k'ofa tana kallon su tace "My Angel"
Annie ta juya ta kalli Nusrah tace "zo daughter" Nusra ta taka a hankali ta koma Annie ta kalleta tace "yi hak'uri daughter ki zauna tunda bata so ki tafi,barin kawo miki abincin sai ki ci a nan" Nusrah ta amsa da "toh"
Annie ta fita parlor tana girgiza kai tana murmushi,Nuraz ya d'ago yana kallonta yaga tana murmushi,tab'e baki yayi kad'an yace "Annie.! What makes u laugh.!?"
Ta kalleshi tana d'aukan plate d'in dake ajiye saman dining tana serving tace "Wollahi nida Lolly'nka ne,ta hana Nusrah sam ta matsa,yanzun na lek'a na tarar ta fara bacci,daga na kirata ta zo ta ci abinci ta tashi zata min rikici,na tambayeta tace wai bata so ta tafi,shi ne nace ta bari to na kai mata abincin can sai ta ci,idan ta koma baccin sai ta fito" bai ce komai ba ya jinjina kai yana mamakin al'amarin.