Sashe 33
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Nuraz yace "Ameen" a madadin yayi masa godiya yana karb'a ya juya ya kama hannunta,Hajiya ta kallesu k'asa² yadda bata tab'a zaton za su ji ba tace "Alh ka ga irinta ko.!? Ni anya ma ba yaron nan ya hure mata kunne suke lalata ba.!? Abun dai da mamaki,kuma dai a gaban idonka kalli yadda ya rik'e ta,mutumin da ba muharramin ta ba,ba mijinta ba ya rik'e ta babu damuwar komai a tare da su,kenan sun saba shigewa juna,kai wollahi gara daka kore su,suje can su ci gaba da lalatar."
Nuraz ya ji ciwon maganar sosai,afusace har wani huci yake shi kad'ansa yana k'ok'arin juyawa Nusrah tayi saurin sake damk'e hannunsa,ya kalleta with his coloured eyes zai yi magana tayi saurin girgiza masa kai,ba don ya so ba yayi k'wafa suka fice daga gidan.
Bayan sun baro gidan su Nusrah,zuciyoyinsu duka babu dad'i Nusrah har lokacin kuka take,mamaki da damuwar yadda Abba'nta mahaifi yayi furucin shi ba y'arsa bace ita ya hana zuciyarta samun sukuni,,Nuraz ya kalleta yace "U should be sorry for that,and u have to stop shedding ur tears,one day a history will repeat it self,what ever happened,will happen long before we were created and that already written in the book of destiny,,ki godewa Allah da irin ta ki k'addarar,u have a mother,father and other relatives,someone who sits next to u after his mother and a mother's sister,he has no one apart of relatives,,bai san dad'in kasancewa tare da mahaifi ba ko wasu dangi,even da za ki tambaye shi wani abu daga mahaifinsa.!? Zai ce miki ne he don't know,bcos bai sani d'in ba.. But he is always grateful da irin k'addarar da ubangiji ya zana masa,,ki daina kuka ubangiji ya tsara abunda zai faru and komai na rayuwa mai wucewa ne in sha Allah.."
Wani irin sanyi taji kalamansa sun saukar mata,a hankali ta goge hawayen dake sauka saman fuskarta uncontrollable,silently bata yi tunanin zai ji ba tace "Thank u" ya jinjina kai yace "Babu komai,,but kici gaba da addu'ah in sha Allah zan yi miki nima.."
Ta d'an juya kanta ta kalleshi kad'an,tausayinsa taji ya kamata da taji ya fad'a mata shi bai san mahaifinsa ba,sun yi tafiya mai d'an tsayi shiru babu wanda ya sake magana,tayi breaking silence d'in da tambayarsa "To amma ina mahaifinkan yake.!?"
Yayi murmushi mai ciwo idanunsa suna tara hawaye yace "I don't know.!"
Tayi saurin kallonsa tace "Kamar yaya.!?"
Yace "Ehh! Haka na taso na ganni ina rayuwa,kin ga gidanmu bamu da yawa,daga ni sai Annie,Mamma na,then get man and maidservant,mu kenan muke rayuwa,ba mu da wasu dangi,babu wanda yake zuwa gidanmu sai abokan kasuwancin mu,muma kuma babu gidan wanda muke zuwa da sunan ziyara.."
Tana kallonsa tace "To amma ai kace baka da mahaifi,ta yaya mutum zai kasance haka.!?"
Yace "Haka tawa k'addarar take,dole ne idan har ina son kasancewa cikin bayin Allah na gari,na zama mai karb'ar duk wani kaddarar da zai zo min,mai dad'i ko akasin sa"
Tayi shiru tana tunani can ta d'ago ta kalle shi,tana son yi masa tambaya amma tana tunanin yadda zai d'auki zancen ta,yana driven shima ya waiwayo ya kalleta,a hankali yace "speak ur mind" tayi saurin girgiza masa kai,yayi tak'aitaccen murmushi yace "Me yasa.!?"
Tace "Ai babu abunda zan fad'a" ya kalleta sosai yace "Akwai" tace "A'ah! Babu" yayi ajiyar zuciya yace "Na fad'a miki abunda kike son cewa.!?"
Tayi shiru tana kallonsa,ya waiwayo ya kalleta ya d'aga mata gira yace "Can i.!?" Ta girgiza masa kai alamar ehh,yace "To amma ai ina ji ana cewa duk mutumin da aka haifa ba shi da baba,mutane suna cewa shege ne,,kai kuma fa mene ne.!?"
Ta zaro kumburarrun idanunta tana toshe baki,she was so excited da taji ya fad'i haka tace "Wollahi ba haka nake nufi ba" yayi murmushi yace "Dole ne ko waye ya ji tarihi na ya kira ni da wannan sunan,duk da na kasance ina da mahaifi,na zo ta hanya tsarkakakkiya,na kasance d'an sunnah kamar ko wane d'a da aka samar bayan biyan sadaki,had'uwar al-waliys,d'aurin aure tare da shaidawar al'ummah a matsayin halatacce.."
Tayi saurin kallonsa tace "to kuma amma kace baka san mahaifinka ba.!?" Yace "Haka ne ban san shi ba.!" Nusrah tace "to saboda me.!?" Yace "Saboda yace baya so na a matsayin d'an da ya haifa.!"
Ta yi shiru tana jinjina kalamansa,bata sake magana ba taga ya d'auke hanya,a bakin wani photo studio suka tsaya,bayan yayi parking ya juyo yana kallonta yace "get down" bata kalleshi ba tana wasa da ring d'inta ta d'aga ido ta kalli gurin tace "Me za muyi.!?" Yace "Muje za ki gani",suka shiga yasa ayi mata passports,tana kallonsa ta matso kusa da shi saboda bata so masu aikin su ji tace "Me za'ayi da su.!?" Ya kalleta kad'an yace "K'onawa" ta marairaice tace "Please.! Ba da wani nufin na tambaya ba" ya sake kallonta jin yadda tayi magana a yangance yace "Je suyi miki mu tafi,kada Annie tayi fad'an mun jima" tace "To amma fa idona..!"
Sai tayi shiru tana sunkuyar da kai,yace "What happen to ur eye.!?" Silently tace "Sun kumbura ne,kuma photon ko anyi ba kyau za suyi ba" ya tab'e baki yace "Go idan anyi naga ba suyi ba sai mu dawo a canja wasu" ta girgiza masa kai a hankali ta wuce,bayan anyi mata an wanke suka karb'a suka fito,sake d'aukan hanya suka yi,tana ta tunanin abunda zaiyi da passports da school documents d'inta,kanta a k'asa tana ta wasa da ring d'inta har suka shigo cikin gida,a parlor suka iske Annie ta fito daga room d'in da Hauwa take,tana kallonsu tace "Wlcm home" suka gaisheta a tare,ta amsa tace "Wai ina kuka je kuka zauna daga cewa yanzun za ku dawo.!?"
Nusrah tayi shiru tana sunkuyar da kanta k'asa,yana nuna Nusrah yace "Annie gidan su muka je" ta zaro ido tace "Kuka je kuka yi me.!?"
Yace "School document d'inta muka karb'o" tayi ajiyar zuciya tace "Ina fatan babu abunda ya faru.?"
Ya kalleta yana tab'e baki yace "Babu",Annie ta kalleshi sosai tace "Ka san ba zan yarda ba ko..!?" Yayi murmushi ya shafa k'eyarsa yace "Ki yarda Annie babu.!" Ta girgiza kai tace "Zan so ace haka ne,amma na tabbata tunda kayi saurin amsawa akwai abunda ya faru" yayi blinking eyes d'insa yana kallon Nusrah da tayi shiru ya bawa Annie amsa "Annie da gaske fa.!" Tace "da gaske me.!?" Yace "Mun d'an samu matsala" ta girgiza kai tace "I knew dole za'ayi haka" har yayi gaba yayi saurin juyowa yace "Annie bafa yadda kike tunani bane" ta harare shi tace "Kai tafi can,,ni zaka fad'awa wannan maganar na yarda.!?"
Yayi murmushi ya wuce bedroom yana fad'in "Zan fad'a miki abunda ya faru Annie,,bari na fito.."
Ta girgiza kai bata ce komai ba ta kalli Nusrah da take cikin damuwa tace "Daughter wuce ki ci abinci kiyi shirin bacci",ta d'ago a hankali ta amsa sannan ta wuce dining.
Tana zaune tana cin jellop spaghetti da yaji kayan lambu ya shigo cikin parlor'n,Annie tana zaune a parlor'n tana kallon Nusrah dake cin abinci kamar bata so,ya k'araso inda Annie take ya kwanta a jikinta,Nusrah ta d'ago idonta ta ganshi kwance a jikin Annie,ta d'auke kanta da sauri ganin yana kallonta,haka nan taji gabanta yana fad'uwa,ta sake d'agowa taga still ita yake kallo,ko kwakwkwaran mintuna goma bata k'ara ba bayan fitowarsa ta mike a gurin ta tattara komai dake wajen ta nufi kitchen,ta fito bayan ta wanke kayan da ta shiga dasu ta wuce su tana yi musu sai da safe,Annie ta amsa mata,shi kuma ya bita da ido,Annie ta shafi kansa tace "Habibiiy.! Me ya faru da kuka je can d'in.!?"
Yayi saurin juyowa ya kalleta daga kwancen da yake yace "Annie d'an sab'ani ne fa kad'ai" nan ya kwashe komai ya fad'a mata,Annie tayi shiru idonta yana tara k'walla tunawa da nasu tarihin da tausayin Nusrah daya cika mata zuciya tace "Me yasa y'ay'a mata a ko wace lokaci muke kasancewa a damuwa.!?" Nuraz yayi saurin mik'ewa ya zauna fuskarsa tana rikid'ewa yace "Annie please.! Kiyi hak'uri dan Allah kada ki ce za ki bawa hawaye damar zuba daga idanunki,yanzun ba lokacin da za'a ce kina sa damuwa a ranki bane,u know the best kin san matsalar da damuwa take haifarwa,ke shaida ce akan hakan,ko wani kika gani yana shiga damuwa ke mai bashi shawaran kada yayi ne,,duk abunda ya faru rubutacce ne daga ubangiji,addu'ah ya kamata muyi ubangiji yasa muna da rabon cin duk wasu jarabawarsa akanmu."
Kallonsa Annie ta ci gaba da yi yana magana cikin sanyi,shi kansa da zai samu dama tana fara kuka zai saki nasa hawayen,but a yanzun yana tunanin lokacin kuka a gurinsu ya gama wucewa,a hankali tayi ajiyar zuciya tana maida hawayenta tace "Shukhraan'kthiir habibiiy."
Ya girgiza mata kai yana yin ajiyar zuciya,basu wani jima ba sosai bayan da ya gama kwantar mata da hankali,ya tabbatar bata tare da wani sauran damuwa ya yi mata sallama ya kama hanyar room d'insa.
Nusrah tana shiga bedroom ta fara cire kayanta,ta d'aura towel a hankali ta wuce bathroom cikin rashin kuzari.....
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 17.
#Vɪᴄɪɴɪᴛʏ
Nuraz ya ji ciwon maganar sosai,afusace har wani huci yake shi kad'ansa yana k'ok'arin juyawa Nusrah tayi saurin sake damk'e hannunsa,ya kalleta with his coloured eyes zai yi magana tayi saurin girgiza masa kai,ba don ya so ba yayi k'wafa suka fice daga gidan.
Bayan sun baro gidan su Nusrah,zuciyoyinsu duka babu dad'i Nusrah har lokacin kuka take,mamaki da damuwar yadda Abba'nta mahaifi yayi furucin shi ba y'arsa bace ita ya hana zuciyarta samun sukuni,,Nuraz ya kalleta yace "U should be sorry for that,and u have to stop shedding ur tears,one day a history will repeat it self,what ever happened,will happen long before we were created and that already written in the book of destiny,,ki godewa Allah da irin ta ki k'addarar,u have a mother,father and other relatives,someone who sits next to u after his mother and a mother's sister,he has no one apart of relatives,,bai san dad'in kasancewa tare da mahaifi ba ko wasu dangi,even da za ki tambaye shi wani abu daga mahaifinsa.!? Zai ce miki ne he don't know,bcos bai sani d'in ba.. But he is always grateful da irin k'addarar da ubangiji ya zana masa,,ki daina kuka ubangiji ya tsara abunda zai faru and komai na rayuwa mai wucewa ne in sha Allah.."
Wani irin sanyi taji kalamansa sun saukar mata,a hankali ta goge hawayen dake sauka saman fuskarta uncontrollable,silently bata yi tunanin zai ji ba tace "Thank u" ya jinjina kai yace "Babu komai,,but kici gaba da addu'ah in sha Allah zan yi miki nima.."
Ta d'an juya kanta ta kalleshi kad'an,tausayinsa taji ya kamata da taji ya fad'a mata shi bai san mahaifinsa ba,sun yi tafiya mai d'an tsayi shiru babu wanda ya sake magana,tayi breaking silence d'in da tambayarsa "To amma ina mahaifinkan yake.!?"
Yayi murmushi mai ciwo idanunsa suna tara hawaye yace "I don't know.!"
Tayi saurin kallonsa tace "Kamar yaya.!?"
Yace "Ehh! Haka na taso na ganni ina rayuwa,kin ga gidanmu bamu da yawa,daga ni sai Annie,Mamma na,then get man and maidservant,mu kenan muke rayuwa,ba mu da wasu dangi,babu wanda yake zuwa gidanmu sai abokan kasuwancin mu,muma kuma babu gidan wanda muke zuwa da sunan ziyara.."
Tana kallonsa tace "To amma ai kace baka da mahaifi,ta yaya mutum zai kasance haka.!?"
Yace "Haka tawa k'addarar take,dole ne idan har ina son kasancewa cikin bayin Allah na gari,na zama mai karb'ar duk wani kaddarar da zai zo min,mai dad'i ko akasin sa"
Tayi shiru tana tunani can ta d'ago ta kalle shi,tana son yi masa tambaya amma tana tunanin yadda zai d'auki zancen ta,yana driven shima ya waiwayo ya kalleta,a hankali yace "speak ur mind" tayi saurin girgiza masa kai,yayi tak'aitaccen murmushi yace "Me yasa.!?"
Tace "Ai babu abunda zan fad'a" ya kalleta sosai yace "Akwai" tace "A'ah! Babu" yayi ajiyar zuciya yace "Na fad'a miki abunda kike son cewa.!?"
Tayi shiru tana kallonsa,ya waiwayo ya kalleta ya d'aga mata gira yace "Can i.!?" Ta girgiza masa kai alamar ehh,yace "To amma ai ina ji ana cewa duk mutumin da aka haifa ba shi da baba,mutane suna cewa shege ne,,kai kuma fa mene ne.!?"
Ta zaro kumburarrun idanunta tana toshe baki,she was so excited da taji ya fad'i haka tace "Wollahi ba haka nake nufi ba" yayi murmushi yace "Dole ne ko waye ya ji tarihi na ya kira ni da wannan sunan,duk da na kasance ina da mahaifi,na zo ta hanya tsarkakakkiya,na kasance d'an sunnah kamar ko wane d'a da aka samar bayan biyan sadaki,had'uwar al-waliys,d'aurin aure tare da shaidawar al'ummah a matsayin halatacce.."
Tayi saurin kallonsa tace "to kuma amma kace baka san mahaifinka ba.!?" Yace "Haka ne ban san shi ba.!" Nusrah tace "to saboda me.!?" Yace "Saboda yace baya so na a matsayin d'an da ya haifa.!"
Ta yi shiru tana jinjina kalamansa,bata sake magana ba taga ya d'auke hanya,a bakin wani photo studio suka tsaya,bayan yayi parking ya juyo yana kallonta yace "get down" bata kalleshi ba tana wasa da ring d'inta ta d'aga ido ta kalli gurin tace "Me za muyi.!?" Yace "Muje za ki gani",suka shiga yasa ayi mata passports,tana kallonsa ta matso kusa da shi saboda bata so masu aikin su ji tace "Me za'ayi da su.!?" Ya kalleta kad'an yace "K'onawa" ta marairaice tace "Please.! Ba da wani nufin na tambaya ba" ya sake kallonta jin yadda tayi magana a yangance yace "Je suyi miki mu tafi,kada Annie tayi fad'an mun jima" tace "To amma fa idona..!"
Sai tayi shiru tana sunkuyar da kai,yace "What happen to ur eye.!?" Silently tace "Sun kumbura ne,kuma photon ko anyi ba kyau za suyi ba" ya tab'e baki yace "Go idan anyi naga ba suyi ba sai mu dawo a canja wasu" ta girgiza masa kai a hankali ta wuce,bayan anyi mata an wanke suka karb'a suka fito,sake d'aukan hanya suka yi,tana ta tunanin abunda zaiyi da passports da school documents d'inta,kanta a k'asa tana ta wasa da ring d'inta har suka shigo cikin gida,a parlor suka iske Annie ta fito daga room d'in da Hauwa take,tana kallonsu tace "Wlcm home" suka gaisheta a tare,ta amsa tace "Wai ina kuka je kuka zauna daga cewa yanzun za ku dawo.!?"
Nusrah tayi shiru tana sunkuyar da kanta k'asa,yana nuna Nusrah yace "Annie gidan su muka je" ta zaro ido tace "Kuka je kuka yi me.!?"
Yace "School document d'inta muka karb'o" tayi ajiyar zuciya tace "Ina fatan babu abunda ya faru.?"
Ya kalleta yana tab'e baki yace "Babu",Annie ta kalleshi sosai tace "Ka san ba zan yarda ba ko..!?" Yayi murmushi ya shafa k'eyarsa yace "Ki yarda Annie babu.!" Ta girgiza kai tace "Zan so ace haka ne,amma na tabbata tunda kayi saurin amsawa akwai abunda ya faru" yayi blinking eyes d'insa yana kallon Nusrah da tayi shiru ya bawa Annie amsa "Annie da gaske fa.!" Tace "da gaske me.!?" Yace "Mun d'an samu matsala" ta girgiza kai tace "I knew dole za'ayi haka" har yayi gaba yayi saurin juyowa yace "Annie bafa yadda kike tunani bane" ta harare shi tace "Kai tafi can,,ni zaka fad'awa wannan maganar na yarda.!?"
Yayi murmushi ya wuce bedroom yana fad'in "Zan fad'a miki abunda ya faru Annie,,bari na fito.."
Ta girgiza kai bata ce komai ba ta kalli Nusrah da take cikin damuwa tace "Daughter wuce ki ci abinci kiyi shirin bacci",ta d'ago a hankali ta amsa sannan ta wuce dining.
Tana zaune tana cin jellop spaghetti da yaji kayan lambu ya shigo cikin parlor'n,Annie tana zaune a parlor'n tana kallon Nusrah dake cin abinci kamar bata so,ya k'araso inda Annie take ya kwanta a jikinta,Nusrah ta d'ago idonta ta ganshi kwance a jikin Annie,ta d'auke kanta da sauri ganin yana kallonta,haka nan taji gabanta yana fad'uwa,ta sake d'agowa taga still ita yake kallo,ko kwakwkwaran mintuna goma bata k'ara ba bayan fitowarsa ta mike a gurin ta tattara komai dake wajen ta nufi kitchen,ta fito bayan ta wanke kayan da ta shiga dasu ta wuce su tana yi musu sai da safe,Annie ta amsa mata,shi kuma ya bita da ido,Annie ta shafi kansa tace "Habibiiy.! Me ya faru da kuka je can d'in.!?"
Yayi saurin juyowa ya kalleta daga kwancen da yake yace "Annie d'an sab'ani ne fa kad'ai" nan ya kwashe komai ya fad'a mata,Annie tayi shiru idonta yana tara k'walla tunawa da nasu tarihin da tausayin Nusrah daya cika mata zuciya tace "Me yasa y'ay'a mata a ko wace lokaci muke kasancewa a damuwa.!?" Nuraz yayi saurin mik'ewa ya zauna fuskarsa tana rikid'ewa yace "Annie please.! Kiyi hak'uri dan Allah kada ki ce za ki bawa hawaye damar zuba daga idanunki,yanzun ba lokacin da za'a ce kina sa damuwa a ranki bane,u know the best kin san matsalar da damuwa take haifarwa,ke shaida ce akan hakan,ko wani kika gani yana shiga damuwa ke mai bashi shawaran kada yayi ne,,duk abunda ya faru rubutacce ne daga ubangiji,addu'ah ya kamata muyi ubangiji yasa muna da rabon cin duk wasu jarabawarsa akanmu."
Kallonsa Annie ta ci gaba da yi yana magana cikin sanyi,shi kansa da zai samu dama tana fara kuka zai saki nasa hawayen,but a yanzun yana tunanin lokacin kuka a gurinsu ya gama wucewa,a hankali tayi ajiyar zuciya tana maida hawayenta tace "Shukhraan'kthiir habibiiy."
Ya girgiza mata kai yana yin ajiyar zuciya,basu wani jima ba sosai bayan da ya gama kwantar mata da hankali,ya tabbatar bata tare da wani sauran damuwa ya yi mata sallama ya kama hanyar room d'insa.
Nusrah tana shiga bedroom ta fara cire kayanta,ta d'aura towel a hankali ta wuce bathroom cikin rashin kuzari.....
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 17.
#Vɪᴄɪɴɪᴛʏ