Sashe 11
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Kamar yadda na sanar da kai Rafeek ya nemi admission amma basu kirashi ba har time d'in,cikin hukuncin ubangiji duk kwanakin da aka d'iba a baya basu neme shi ba,sai ga shi kwatsam rana a sama,kimanin kwanaki uku da tarewarsu sun aiko masa sak'on sun bashi gurbin karatu,duk lokacin daya shirya daga nan zuwa sati guda yana iya tuntub'ar su,,a lokacin da Rafeek ya samu sak'on sai da yaji kamar yace ya fasa tafiyar dan yana ganin kamar zai cutu idan ya bar Hauwa a 9ja,can k'asar da zai je kuma shi ga shi ba sanin yaya take ya yi ba bare yace kai tsaye zai tafi da ita,wannan dalilin yasa yayi shawaran fara yin magana da iyayensa tukun kafin ya san abun yi,da yaje gida ya sanar da mahaifansa,suma dai basu bashi goyon bayan ya fara tafiya da ita ba,sun k'arfafa masa guiwa akan tunda karatu ne kuma na shekara d'aya yana iya zuwa ya dawo,lokacin da yaso yana iya zuwa ya ganta,but batun tafiya da ita tunda su ba gida ne dasu a can ba bare wasu dangi,gwara ya barta a nan d'in yaje abunsa,,Rafeek dai ba haka ya so ba,though he respects the words of his parents dole ya sawa zuciyarsa hak'urin tafiya da ita.
Cikin satin ya kammala shirin tafiya,cike da kewar matarsa da yake tsananin so,bayan ya maida ita gidansu wajen mahaifiyarsa ya bar k'asarsa ta haihuwa,,saukar sa a k'asar Ghana ya fad'a harkar makaranta ba da wasa ba,,kamar yadda a Nigeria suma su Hauwa Alhaji yasa aka nema musu gurbin karatu a School of nursing ita da Maimunatu a b'angaren *Midwifery* suka fara attending class,this time too is like their secondary life d'insu ne komai tare suke yinsa,basu da wasu k'awaye sune abokan juna kuma aminin junan,sun fara karatu cikin nasara,,once again Hauwa becomes a star among her relatives,ta sake zama itace mace ta farko da aka samu a tarihin gidanmu ta tsallake matakin karatun secondary,,a kullum tunda Rafeek ya bar kasar idan ya fito daga skul ko ya samu intervals haka yake b'ata lokaci kiranta a waya,su shafe tsayin yini mak'ale da juna,shak'uwarsu yana sake k'aruwa,soyayyar su tana sake bayyana,tafiyarsa da y'an watanni Hauwa ta fara laulayi,lamarin daya zamewa ahalin gidan Alhaji Zakar babban abun farin ciki da suka jima basu gani ba,kowa ka kalli fuskarsa da yanayin kulawar da yake bata ya isa ya tabbar da tsantsar d'aukin da suke ga cikin nata,but still a time d'inma babu wanda ya fad'awa Rafeek halin da ake ciki (this is the first mistake the family has made),kowa yaja bakinsa yayi shiru ba tare da tunanin za'a samu matsala ba,sai jiran zuwansa da kowa yakee yi daga iyayen har maids kowa jiran ganin lokacin dawowarsa suke,ko ita kanta Hauwa a lokacin the folly she did was bata sanar masa ba,a duk lokacin da zai kirata sai dai tayi k'ok'arin sake hidden,idan suna waya tana iya k'ok'arinta ta amsa shi kamar babu wani abu dake damunta,duk da yanayin cikin yazo mata da laulayi mai wahalarwa,ko yaya yaga canji a tare da ita yana tambayarta yace "tana lafiya.?" Takan ce masa "ehh! Tana lafiya" Idan ya tambaya babu matsala nanma takan ce masa babu,every day within 12 hours they spend countless hours suna aikin abu guda,yanzun zai kirata after a few minutes he will just make a call again badon komai ba sai dan ya tabbatar da lafiyarta,video call kuwa yadda suka maida shi kamar cin abinci yafi musu wuya,though duk kusan lokacin da suke wayan takan yi covering jikinta da enamors hijab,shi yasa har zuwa lokacin da cikintan ya fara bayyana bai kula ba,sau da yawa sukan yi fad'a akan hijab d'in da take sawa,suyi fushin su shirya duka within few minutes,yakan ce mata "he don't know what's come over her take wani rurrufe masa jikinta al'halin tasan halal d'insa ne idan ya gani",sometimes yakan ce yana so ta nuna masa some private parts of her,sai dai tayi dariya ko tace "u know fa babu kyau kallonsu,suna b'ata ido" mostly yana jin ta fad'i haka yasan bazata nuna masa ba,kuma duk wayon da zai mata,har ya nuna mata yayi kewarta ne shi yasa yake buk'atar ganinsun,bata yarda ta nuna masa,a haka ya shafe tsayin watanni biyar da tafiya,har a lokacin duk k'ok'arin da yayi na son zuwa ya ganta,but al'amura sun sha kansa dole yake zaune cikin hak'uri tunda bai samu damar zuwan ba,watanni uku ya k'ara har da kwanaki wanda yayi dai² da watannin sa takwas da y'an kwanaki duk da a daddafe yayi su,yaga yayi hakur'in har ya koma takura rayuwarsa and ba komai yake fahimta ba,wannan dalilin makes him decides to ya taho 9ja ko zai samu peace of mind daya rasa tsayin watanni,,ya iso Nigeria a ranar wata Sunday ba tare daya sanarma kowa yana zuwa ba bcos he wants to surprise them,yayin da suma a gurinsu sun b'oye batun cikinsa da Hauwa take d'auke da shi a k'ok'arin su na son su masa surprise,kowa burinsa shi ne yana son ganin yadda Rafeek zai yi idan ya ji labarin and ya gani da idanunsa,within few hours jirginsu ya sauka a Kano,daga nan ya nemi charter taxi da zai kai shi gida,tafiya suke a hanya but Rafeek gani yake kamar ba yi suke ba,burinsa su isa ya damu ya ganshi kusa da matarsa,cikin hakan suka samu damar isowa dai² katafaren get d'in gidan su dake unguwar k'ofar Na'isa,ya sallami mai taxi daya sauke shi ya juya yana kallon gidan yana murmusawa,ajiyar zuciya yayi lokacin daya sawo kai cikin harabar gidan daga shi sai halinsa ya tunkari ainihin entrance d'in main gidan yana tafiya yana sake sakin kyakykyawan murmushinsa masu k'ara masa kyau da kwarjini,kda yake bai tarar da mai gadin nasu ba har ya iso entrance d'in parlor'nsu bai had'u da kowa ba,a bakin door d'in ya d'an tsaya kad'an jiyo sautin muryarta tana magana,ya dakata yana sauraren hirar da suke yi ita da Maimunatu k'afin yayi alerting nasu zuwan sa,murmushi ya sake yi ya saki sanyayyan ajiyar zuciya slowly ya janye curtains d'in da suka zagaye parlor'n ya shigo ciki da sallama a bakinsa cikin takunsa na had'ad'd'e kuma wayayyen namiji mai ji da ilimi,lokacin daya shigo Maimunatu kawai ya iske zaune,nan ya fara waiwayen hanya yana nemanta,amma babu alamunta a gurin bcos dai² lokacin da yake shigowa kafin ya bayyana itan ta bar wajen,itanma kuma bata san da zuwansa ba,ihu Maimunatu ta saki lokacin data ganshi da d'an gudun murna ta mak'ale shi tana masa sannu da dawowa,ya amsa da kulawa yana ci gaba da kalle² yace
"Where's she.!?" Maimunatu dake dariya tana kula da shi ta fahimci matarsa yake tambaya but a wayo tace
"Hajiya.!? Ai tana side d'in Abba.."
Cikin satin ya kammala shirin tafiya,cike da kewar matarsa da yake tsananin so,bayan ya maida ita gidansu wajen mahaifiyarsa ya bar k'asarsa ta haihuwa,,saukar sa a k'asar Ghana ya fad'a harkar makaranta ba da wasa ba,,kamar yadda a Nigeria suma su Hauwa Alhaji yasa aka nema musu gurbin karatu a School of nursing ita da Maimunatu a b'angaren *Midwifery* suka fara attending class,this time too is like their secondary life d'insu ne komai tare suke yinsa,basu da wasu k'awaye sune abokan juna kuma aminin junan,sun fara karatu cikin nasara,,once again Hauwa becomes a star among her relatives,ta sake zama itace mace ta farko da aka samu a tarihin gidanmu ta tsallake matakin karatun secondary,,a kullum tunda Rafeek ya bar kasar idan ya fito daga skul ko ya samu intervals haka yake b'ata lokaci kiranta a waya,su shafe tsayin yini mak'ale da juna,shak'uwarsu yana sake k'aruwa,soyayyar su tana sake bayyana,tafiyarsa da y'an watanni Hauwa ta fara laulayi,lamarin daya zamewa ahalin gidan Alhaji Zakar babban abun farin ciki da suka jima basu gani ba,kowa ka kalli fuskarsa da yanayin kulawar da yake bata ya isa ya tabbar da tsantsar d'aukin da suke ga cikin nata,but still a time d'inma babu wanda ya fad'awa Rafeek halin da ake ciki (this is the first mistake the family has made),kowa yaja bakinsa yayi shiru ba tare da tunanin za'a samu matsala ba,sai jiran zuwansa da kowa yakee yi daga iyayen har maids kowa jiran ganin lokacin dawowarsa suke,ko ita kanta Hauwa a lokacin the folly she did was bata sanar masa ba,a duk lokacin da zai kirata sai dai tayi k'ok'arin sake hidden,idan suna waya tana iya k'ok'arinta ta amsa shi kamar babu wani abu dake damunta,duk da yanayin cikin yazo mata da laulayi mai wahalarwa,ko yaya yaga canji a tare da ita yana tambayarta yace "tana lafiya.?" Takan ce masa "ehh! Tana lafiya" Idan ya tambaya babu matsala nanma takan ce masa babu,every day within 12 hours they spend countless hours suna aikin abu guda,yanzun zai kirata after a few minutes he will just make a call again badon komai ba sai dan ya tabbatar da lafiyarta,video call kuwa yadda suka maida shi kamar cin abinci yafi musu wuya,though duk kusan lokacin da suke wayan takan yi covering jikinta da enamors hijab,shi yasa har zuwa lokacin da cikintan ya fara bayyana bai kula ba,sau da yawa sukan yi fad'a akan hijab d'in da take sawa,suyi fushin su shirya duka within few minutes,yakan ce mata "he don't know what's come over her take wani rurrufe masa jikinta al'halin tasan halal d'insa ne idan ya gani",sometimes yakan ce yana so ta nuna masa some private parts of her,sai dai tayi dariya ko tace "u know fa babu kyau kallonsu,suna b'ata ido" mostly yana jin ta fad'i haka yasan bazata nuna masa ba,kuma duk wayon da zai mata,har ya nuna mata yayi kewarta ne shi yasa yake buk'atar ganinsun,bata yarda ta nuna masa,a haka ya shafe tsayin watanni biyar da tafiya,har a lokacin duk k'ok'arin da yayi na son zuwa ya ganta,but al'amura sun sha kansa dole yake zaune cikin hak'uri tunda bai samu damar zuwan ba,watanni uku ya k'ara har da kwanaki wanda yayi dai² da watannin sa takwas da y'an kwanaki duk da a daddafe yayi su,yaga yayi hakur'in har ya koma takura rayuwarsa and ba komai yake fahimta ba,wannan dalilin makes him decides to ya taho 9ja ko zai samu peace of mind daya rasa tsayin watanni,,ya iso Nigeria a ranar wata Sunday ba tare daya sanarma kowa yana zuwa ba bcos he wants to surprise them,yayin da suma a gurinsu sun b'oye batun cikinsa da Hauwa take d'auke da shi a k'ok'arin su na son su masa surprise,kowa burinsa shi ne yana son ganin yadda Rafeek zai yi idan ya ji labarin and ya gani da idanunsa,within few hours jirginsu ya sauka a Kano,daga nan ya nemi charter taxi da zai kai shi gida,tafiya suke a hanya but Rafeek gani yake kamar ba yi suke ba,burinsa su isa ya damu ya ganshi kusa da matarsa,cikin hakan suka samu damar isowa dai² katafaren get d'in gidan su dake unguwar k'ofar Na'isa,ya sallami mai taxi daya sauke shi ya juya yana kallon gidan yana murmusawa,ajiyar zuciya yayi lokacin daya sawo kai cikin harabar gidan daga shi sai halinsa ya tunkari ainihin entrance d'in main gidan yana tafiya yana sake sakin kyakykyawan murmushinsa masu k'ara masa kyau da kwarjini,kda yake bai tarar da mai gadin nasu ba har ya iso entrance d'in parlor'nsu bai had'u da kowa ba,a bakin door d'in ya d'an tsaya kad'an jiyo sautin muryarta tana magana,ya dakata yana sauraren hirar da suke yi ita da Maimunatu k'afin yayi alerting nasu zuwan sa,murmushi ya sake yi ya saki sanyayyan ajiyar zuciya slowly ya janye curtains d'in da suka zagaye parlor'n ya shigo ciki da sallama a bakinsa cikin takunsa na had'ad'd'e kuma wayayyen namiji mai ji da ilimi,lokacin daya shigo Maimunatu kawai ya iske zaune,nan ya fara waiwayen hanya yana nemanta,amma babu alamunta a gurin bcos dai² lokacin da yake shigowa kafin ya bayyana itan ta bar wajen,itanma kuma bata san da zuwansa ba,ihu Maimunatu ta saki lokacin data ganshi da d'an gudun murna ta mak'ale shi tana masa sannu da dawowa,ya amsa da kulawa yana ci gaba da kalle² yace
"Where's she.!?" Maimunatu dake dariya tana kula da shi ta fahimci matarsa yake tambaya but a wayo tace
"Hajiya.!? Ai tana side d'in Abba.."