Sashe 36
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Satin su d'aya da zuwa ya fara attending course daya kawo shi,itama Nusrah Alhamdulillah ta samu admission suna daf da fara lectures sun bata cardiology (b'angaren abunda ya shafi zuciya),,tana kwance a parlor taga ya shigo,ta d'aga kai ta kalleshi bata yi magana ba taga ya wuce hanyar bedroom d'in Annie,a hankali can k'asan ranta tace "ko me ya dawo da shi gida yanzun.!?"
Ta tab'e baki ta yi shiru tana tunani,baifi five minutes ba taji alamun fitowarsa,tayi luf ta bi hanyar da ido,ya zo ya wuce da alama bai ganta ba,tashi tayi bayan fitarsa ta nufi hanyar d'akin da mahaifiyarsa take ciki,ta shiga ta tarar tana bacci,a hankali ta zuba mata ido cikin tausayin yadda rayuwarta ta kasance,wasu irin hawaye suka gangaro mata,ta goge tana kallonta,a fili ta furta "All thanks be to Allah,he who united me with good and helpful people,sun taimake ni a lokacin da basu san wace ce ni ba,ba su san asali na ba,da wane irin abu zan saka musu ban sani ba.! Yah Ubangiji kai ka k'addara min had'uwa da su,dukkanin alkhairinsu gare ni ba zan iya mantawa ba,ya Allah ka sakawa wad'annan bayi naka da mafificin sakamako..!"
Ajiyar zuciya tayi tana ci gaba da tunani a zuci,a hankali wani sashi na zuciyarta ya furta "Ko yanzun da a ina nake.!? am i still alive,dead,ko ina nan cikin hauka.!?"
Ta ji hawaye sun cika mata ido,ta zauna kusa da Lolly daga gefen k'afafunta ta kura mata ido,ta yi ajiyar zuciya mai nauyi a hankali cikin mutuwar jiki ta d'aga kanta kanta sama idanunta a lumshe "O Lord.! Kai ne ubangijin dukkan wani abun halitta,u are the reviver of the dead,and receiver of the healthiest life,richest of all and everything,u have made our destiny be the same,yah Allah grant us the ability to succeed all ur test over us.."
Ta jima sosai a cikin d'akin tana tunani,ganin duk lokacin data d'auka bata farka ba yasa ta fita.
In 2 weeks da zuwansu k'asar ta fara attending skul,cikin nasara da maida hankali akan karatunta da tunanin yadda rayuwarta za tayi idan bata maida hankali ba,a gefe guda kuma zuciyarta a kullum cikin yi mata khud'uba da tunatar da ita take,idan ta bawa wad'annan bayin Allah kunya tak'i tsayawa tayi abunda ya dace yaya za su ji,shi kenan sun yi asarar dukiyar su sun tsaya mata,ita kuma ta basu kunya.? Da wane idon ma zata iya kallonsu idan hakan ya faru.!? Wad'annan tunanukan da take yawan yi su suka sake bata damar nutsuwa,ta fara k'ok'arin manta duk wani damuwarta da abubuwan daya faru da ita a baya,a hankali cikin tak'aitaccen lokaci ta ci gaba da confessing matsalar gabanta..
3 Year's later...
Tana zaune saman study table tana karatu,ta jiyo Annie na kiranta da sauri tasa bookmark ta mik'e ta fita,a parlor ta tarar da su Bareerah tana basu labari suna ta dariya,ta girgiza kai tayi murmushi sannan ta k'arasa kusa da Annie ta zauna tace "Annie ga ni..!"
Lolly dake murmushi ta kalleta tace "Zo Baby ni nake kiranki" ta mik'e a hankali zuwa gurinta ta zauna,lolly ta shafa kanta tace "me kike yi ne a d'aki ke kad'ai.!?"
Tana squeezing face tace "Karatu nake yi Aunty i've a test gobe"
Lolly tace "Ok.! Je kiyi karatun ki kada na takura ki,thought babu abunda kike yi ne ki rakani,but bari muje tare da Bareerah"
Tayi saurin yin murmushi tace "No.! Aunty muje na raka ki" su Annie suka yi dariya,Lolly tana kallonta taga yadda tayi da fuska,tayi murmushi tace "Je ki gyara fuskarki mu tafi to,tunda kina son fita."
Ta mik'e da sauri ta koma bedroom tana dariya,kaya ta canja zuwa wani simple gown daya sha adon stone's milk colour tasa milk flat shoe ta nad'e kanta da vail d'in rigar,ta feshe jikinta da turaruka masu dad'i ta fito rik'e da wayarta k'irar iPhone8,su Annie duka suka kalleta suka yi murmushi,a yangance ta matso kusa da Lolly tace "Aunty na shirya"
Lolly tayi murmushi ta mik'e tana gyara nad'in vail d'inta tace "Muje ko kada mu b'ata lokaci" suka yiwa su Annie sallama,Annie cike da zolaya tace "Allah yasa ayi min surukai"
Suka kalleta babu wanda yayi magana suka fita,,Ali Jericho Store dake 9 albert street cikin oxford city d'in suka nufa,suna tafe cikin farin ciki,kai da ganinsu kasan suna cikin jin dad'i,babu wanda zai kalli Lolly a yanzun yace ta tab'a yin wani jinya,ko yace tana da saurayin d'a kamar Nuraz mai shekaru 28,yadda tayi kyau tayi y'ar k'iba ta samun lafiya da kwanciyar hankali duk sai girmanta ya b'oye,,sun shigo cikin mall d'in suka wuce Nusrah tana taya ta duba abunda take so,suna yi suna hira cikin nishad'i kamar wasu k'awaye har suka gama d'aukan abunda suke so,suna shirin barin gurin wasu turawa da suka shigo arean da suke suna magana,hankalin Lolly ya kai kansu,su biyu ne sanye da shigar da kana kallonsu zaka tabbatar basu had'a alak'a da musulunci ba,d'ayar tana bawa d'aya labari cikin harshen nasara
"Jenny.! I don't understand what u are saying."
Wacce aka kira da Jenny ta kalli y'ar uwarta tace "Ohh.! Thania don't u recognized his face.!?"
Thania ta gyad'a mata kai tana tab'e baki tace "I don't know him,and i don't think.."
Jenny tayi dariya cikin harshenta tace "k'arya kike yi,kawai dai kice baki gane shi ba.!"
Thania ta tsaya kallonta tace "Kamar yaya.!?"
Jenny ta harareta tace "Ohh No.! Thania.. Don't u know who *SUPERIOR* is.!?"
Thania ta fiddo k'ananun blue eyes d'inta tana rik'e waist,Jenny ta sake yin dariya tace "Shi kika gani yanzun fa za mu shigo.."
Thania tayi dariya tace "Da gaske shi ne wannan,ina guards d'in kuma,naga duk inda za shi a zagaye yake da guards.!?"
Jenny ta gyad'a mata kai tana lumshe idanunta tace "Kin san su manya wani lokacin suna yin b'adda kama su shiga cikin mu",Thania ta fara waiwaye ta marairaice tana rik'o hannun Jenny tace "Please dear,muje na sake ganinsa,i so much love him deadly,kin san na tab'a baki labarin matarsa ta kusa kashesa ko.!?"
Jenny ta gyad'a kai tace "Haka kika fad'a min,ita da boyfriend d'inta ko waye ma.!?"
Thania tace "Yes of course."
Jenny tace "To wai duk ita mene ne ya kaita.!? Ta samu miji kamarsa ta wulak'anta,ai gashi nan yanzun ta yi mana bak'in ciki,yace ba zai sake aure ba,lokacin da akayi hira da shi a news yake fad'a"
Thania ta tab'e baki "Ki bar mahaukaciya,kuma fa wai ashe wannan yaran da ake cewa nasa ne,duk babu nasa kids d'in boyfriend d'inta ne"
Jenny ta zaro ido tace "Hey.! Yaran duka uku babu nasa.!?"
Thania ta gyad'a kai tace "haka ya fad'a ai,kuma kin san DNA suka yi shi ya tabbatar masa babu kid d'insa a ciki"
Da mamaki a fuskar Jenny tace "Ta cuci kanta,yanzun duk wannan expensive life mai cike da alatu ta cuce su ta fitar dasu daga cikinta.."
Thania tayi murmushi tace "I wish za mu had'u ko sau d'aya,da na gwada sa'a ta.."
Dariya sosai Jenny tasa mata har da kyakyatawa,sanda ta ga Thania ta ji haushi sannan ta dakata tana dafa kafad'arta,cikin rarrashi tace "Sure dear zai so ki kuma,bcos kema ba baya ba ai.. But kin makara dear"
Thania ta washe baki tana kallon Jenny with her blue eyes tace "Ohh.! Thank u dear,,let go."
Shiru tayi saurin yi tana had'e rai,tana kallon Jenny tace "Jenny me kike son cewa ne.!?"
Jenny tayi ajiyar zuciya tana lumshe ido da bud'ewa ta dafa shoulder Thania tace "Dear bafa wani abu bane nake nufi,kawai dai na ce kin makara ne."
Thania ta sake had'e rai tana taune lips d'inta,Jenny ta sake lumshe ido ta fesar da iska mai d'umi za ta sake yin magana Thania ta fizge jikinta ta wuce da sauri zata fita,Jenny ta fara kiranta tana cewa ta dawo ta ji abunda za ta fad'a,bata tsaya ba bare ta dawo,da sauri ita kanta Jenny ta ajiye abunda ta d'auko tabi bayan Thania da d'an gudu duk da tana saman hill shoe ne har suka fice.
A hankali Lolly data bisu da kallo ta juyo tana kallon Nusrah,haka nan taji jikinta ya yi mata wani iri she feels not compatible,ta kama hannun Nusrah da sauri tana jin kanta na sarawa,ta lumshe idonta tana fad'in "Baby let go home"
Nusrah tayi saurin rik'ota da hannu biyu ganin yanayin da take ciki ta fara tambaya
"Aunty are u alright.??"
Ta girgiza mata kai ta d'ago kad'an tana bud'e lumsassun idanunta,yadda tayi wani iri lokaci guda yasa hankalin Nusran ya fara k'ok'arin tashi da sauri tace "Mu tafi to."
Suka kamo hanyan fitowa,sun tsaya sun biya charges e d'in abunda suka siya kafin suka fito,Nusrah na rik'e da hannunta tana mata sannu,ta girgiza mata kai a hankali tace "Thank u Angel",suna fitowa k daga Ali Jericho cab suka tsayar Nusrah ta fad'a masa inda zai kaisu,yace su shiga tana rik'e da hnnun Lolly har lokacin tace "Aunty muje" ta bud'e mata motar tana k'ok'arin taimaka mata ta shiga,kamar ance ta d'aga kai ta hango shi tsaye yana amsa waya,wani muguwar fad'uwa gabanta yayi da suka had'a ido,yadda ta sanshi haka nan dai yake har yanzun babu abunda ya canja,yana nan da kyaunsa,d'an gayu da shi first class,saurin d'auke kanta tayi daga kallonsa ta runtse ido tana karanto addu'o'i,da sauri ta zauna tana juya kanta d'aya side d'in,Nusrah ta shigo ta zauna ta rufe motar,ta yi shiru hawaye suna bin fuskarta,Nusrah ta juya tana kallon yadda jikinta ke tsuma da yadda ta rirrik'eta,ita dai duk ta shiga tunanin abunda ya tada mata hankali,da sauri tace ma drivern ya ja su tafi,baturen ya amsa sannan ya fara k'ok'arin tada mota.
Ta tab'e baki ta yi shiru tana tunani,baifi five minutes ba taji alamun fitowarsa,tayi luf ta bi hanyar da ido,ya zo ya wuce da alama bai ganta ba,tashi tayi bayan fitarsa ta nufi hanyar d'akin da mahaifiyarsa take ciki,ta shiga ta tarar tana bacci,a hankali ta zuba mata ido cikin tausayin yadda rayuwarta ta kasance,wasu irin hawaye suka gangaro mata,ta goge tana kallonta,a fili ta furta "All thanks be to Allah,he who united me with good and helpful people,sun taimake ni a lokacin da basu san wace ce ni ba,ba su san asali na ba,da wane irin abu zan saka musu ban sani ba.! Yah Ubangiji kai ka k'addara min had'uwa da su,dukkanin alkhairinsu gare ni ba zan iya mantawa ba,ya Allah ka sakawa wad'annan bayi naka da mafificin sakamako..!"
Ajiyar zuciya tayi tana ci gaba da tunani a zuci,a hankali wani sashi na zuciyarta ya furta "Ko yanzun da a ina nake.!? am i still alive,dead,ko ina nan cikin hauka.!?"
Ta ji hawaye sun cika mata ido,ta zauna kusa da Lolly daga gefen k'afafunta ta kura mata ido,ta yi ajiyar zuciya mai nauyi a hankali cikin mutuwar jiki ta d'aga kanta kanta sama idanunta a lumshe "O Lord.! Kai ne ubangijin dukkan wani abun halitta,u are the reviver of the dead,and receiver of the healthiest life,richest of all and everything,u have made our destiny be the same,yah Allah grant us the ability to succeed all ur test over us.."
Ta jima sosai a cikin d'akin tana tunani,ganin duk lokacin data d'auka bata farka ba yasa ta fita.
In 2 weeks da zuwansu k'asar ta fara attending skul,cikin nasara da maida hankali akan karatunta da tunanin yadda rayuwarta za tayi idan bata maida hankali ba,a gefe guda kuma zuciyarta a kullum cikin yi mata khud'uba da tunatar da ita take,idan ta bawa wad'annan bayin Allah kunya tak'i tsayawa tayi abunda ya dace yaya za su ji,shi kenan sun yi asarar dukiyar su sun tsaya mata,ita kuma ta basu kunya.? Da wane idon ma zata iya kallonsu idan hakan ya faru.!? Wad'annan tunanukan da take yawan yi su suka sake bata damar nutsuwa,ta fara k'ok'arin manta duk wani damuwarta da abubuwan daya faru da ita a baya,a hankali cikin tak'aitaccen lokaci ta ci gaba da confessing matsalar gabanta..
3 Year's later...
Tana zaune saman study table tana karatu,ta jiyo Annie na kiranta da sauri tasa bookmark ta mik'e ta fita,a parlor ta tarar da su Bareerah tana basu labari suna ta dariya,ta girgiza kai tayi murmushi sannan ta k'arasa kusa da Annie ta zauna tace "Annie ga ni..!"
Lolly dake murmushi ta kalleta tace "Zo Baby ni nake kiranki" ta mik'e a hankali zuwa gurinta ta zauna,lolly ta shafa kanta tace "me kike yi ne a d'aki ke kad'ai.!?"
Tana squeezing face tace "Karatu nake yi Aunty i've a test gobe"
Lolly tace "Ok.! Je kiyi karatun ki kada na takura ki,thought babu abunda kike yi ne ki rakani,but bari muje tare da Bareerah"
Tayi saurin yin murmushi tace "No.! Aunty muje na raka ki" su Annie suka yi dariya,Lolly tana kallonta taga yadda tayi da fuska,tayi murmushi tace "Je ki gyara fuskarki mu tafi to,tunda kina son fita."
Ta mik'e da sauri ta koma bedroom tana dariya,kaya ta canja zuwa wani simple gown daya sha adon stone's milk colour tasa milk flat shoe ta nad'e kanta da vail d'in rigar,ta feshe jikinta da turaruka masu dad'i ta fito rik'e da wayarta k'irar iPhone8,su Annie duka suka kalleta suka yi murmushi,a yangance ta matso kusa da Lolly tace "Aunty na shirya"
Lolly tayi murmushi ta mik'e tana gyara nad'in vail d'inta tace "Muje ko kada mu b'ata lokaci" suka yiwa su Annie sallama,Annie cike da zolaya tace "Allah yasa ayi min surukai"
Suka kalleta babu wanda yayi magana suka fita,,Ali Jericho Store dake 9 albert street cikin oxford city d'in suka nufa,suna tafe cikin farin ciki,kai da ganinsu kasan suna cikin jin dad'i,babu wanda zai kalli Lolly a yanzun yace ta tab'a yin wani jinya,ko yace tana da saurayin d'a kamar Nuraz mai shekaru 28,yadda tayi kyau tayi y'ar k'iba ta samun lafiya da kwanciyar hankali duk sai girmanta ya b'oye,,sun shigo cikin mall d'in suka wuce Nusrah tana taya ta duba abunda take so,suna yi suna hira cikin nishad'i kamar wasu k'awaye har suka gama d'aukan abunda suke so,suna shirin barin gurin wasu turawa da suka shigo arean da suke suna magana,hankalin Lolly ya kai kansu,su biyu ne sanye da shigar da kana kallonsu zaka tabbatar basu had'a alak'a da musulunci ba,d'ayar tana bawa d'aya labari cikin harshen nasara
"Jenny.! I don't understand what u are saying."
Wacce aka kira da Jenny ta kalli y'ar uwarta tace "Ohh.! Thania don't u recognized his face.!?"
Thania ta gyad'a mata kai tana tab'e baki tace "I don't know him,and i don't think.."
Jenny tayi dariya cikin harshenta tace "k'arya kike yi,kawai dai kice baki gane shi ba.!"
Thania ta tsaya kallonta tace "Kamar yaya.!?"
Jenny ta harareta tace "Ohh No.! Thania.. Don't u know who *SUPERIOR* is.!?"
Thania ta fiddo k'ananun blue eyes d'inta tana rik'e waist,Jenny ta sake yin dariya tace "Shi kika gani yanzun fa za mu shigo.."
Thania tayi dariya tace "Da gaske shi ne wannan,ina guards d'in kuma,naga duk inda za shi a zagaye yake da guards.!?"
Jenny ta gyad'a mata kai tana lumshe idanunta tace "Kin san su manya wani lokacin suna yin b'adda kama su shiga cikin mu",Thania ta fara waiwaye ta marairaice tana rik'o hannun Jenny tace "Please dear,muje na sake ganinsa,i so much love him deadly,kin san na tab'a baki labarin matarsa ta kusa kashesa ko.!?"
Jenny ta gyad'a kai tace "Haka kika fad'a min,ita da boyfriend d'inta ko waye ma.!?"
Thania tace "Yes of course."
Jenny tace "To wai duk ita mene ne ya kaita.!? Ta samu miji kamarsa ta wulak'anta,ai gashi nan yanzun ta yi mana bak'in ciki,yace ba zai sake aure ba,lokacin da akayi hira da shi a news yake fad'a"
Thania ta tab'e baki "Ki bar mahaukaciya,kuma fa wai ashe wannan yaran da ake cewa nasa ne,duk babu nasa kids d'in boyfriend d'inta ne"
Jenny ta zaro ido tace "Hey.! Yaran duka uku babu nasa.!?"
Thania ta gyad'a kai tace "haka ya fad'a ai,kuma kin san DNA suka yi shi ya tabbatar masa babu kid d'insa a ciki"
Da mamaki a fuskar Jenny tace "Ta cuci kanta,yanzun duk wannan expensive life mai cike da alatu ta cuce su ta fitar dasu daga cikinta.."
Thania tayi murmushi tace "I wish za mu had'u ko sau d'aya,da na gwada sa'a ta.."
Dariya sosai Jenny tasa mata har da kyakyatawa,sanda ta ga Thania ta ji haushi sannan ta dakata tana dafa kafad'arta,cikin rarrashi tace "Sure dear zai so ki kuma,bcos kema ba baya ba ai.. But kin makara dear"
Thania ta washe baki tana kallon Jenny with her blue eyes tace "Ohh.! Thank u dear,,let go."
Shiru tayi saurin yi tana had'e rai,tana kallon Jenny tace "Jenny me kike son cewa ne.!?"
Jenny tayi ajiyar zuciya tana lumshe ido da bud'ewa ta dafa shoulder Thania tace "Dear bafa wani abu bane nake nufi,kawai dai na ce kin makara ne."
Thania ta sake had'e rai tana taune lips d'inta,Jenny ta sake lumshe ido ta fesar da iska mai d'umi za ta sake yin magana Thania ta fizge jikinta ta wuce da sauri zata fita,Jenny ta fara kiranta tana cewa ta dawo ta ji abunda za ta fad'a,bata tsaya ba bare ta dawo,da sauri ita kanta Jenny ta ajiye abunda ta d'auko tabi bayan Thania da d'an gudu duk da tana saman hill shoe ne har suka fice.
A hankali Lolly data bisu da kallo ta juyo tana kallon Nusrah,haka nan taji jikinta ya yi mata wani iri she feels not compatible,ta kama hannun Nusrah da sauri tana jin kanta na sarawa,ta lumshe idonta tana fad'in "Baby let go home"
Nusrah tayi saurin rik'ota da hannu biyu ganin yanayin da take ciki ta fara tambaya
"Aunty are u alright.??"
Ta girgiza mata kai ta d'ago kad'an tana bud'e lumsassun idanunta,yadda tayi wani iri lokaci guda yasa hankalin Nusran ya fara k'ok'arin tashi da sauri tace "Mu tafi to."
Suka kamo hanyan fitowa,sun tsaya sun biya charges e d'in abunda suka siya kafin suka fito,Nusrah na rik'e da hannunta tana mata sannu,ta girgiza mata kai a hankali tace "Thank u Angel",suna fitowa k daga Ali Jericho cab suka tsayar Nusrah ta fad'a masa inda zai kaisu,yace su shiga tana rik'e da hnnun Lolly har lokacin tace "Aunty muje" ta bud'e mata motar tana k'ok'arin taimaka mata ta shiga,kamar ance ta d'aga kai ta hango shi tsaye yana amsa waya,wani muguwar fad'uwa gabanta yayi da suka had'a ido,yadda ta sanshi haka nan dai yake har yanzun babu abunda ya canja,yana nan da kyaunsa,d'an gayu da shi first class,saurin d'auke kanta tayi daga kallonsa ta runtse ido tana karanto addu'o'i,da sauri ta zauna tana juya kanta d'aya side d'in,Nusrah ta shigo ta zauna ta rufe motar,ta yi shiru hawaye suna bin fuskarta,Nusrah ta juya tana kallon yadda jikinta ke tsuma da yadda ta rirrik'eta,ita dai duk ta shiga tunanin abunda ya tada mata hankali,da sauri tace ma drivern ya ja su tafi,baturen ya amsa sannan ya fara k'ok'arin tada mota.