Sashe 123
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Kwanansu biyu da sauka a k'asar suka shirya zuwa ziyara gidan yayan Abbah,da yake tun da suka had'u a Nigeria wajen biki sun yi alk'awarin k'arfafa zumuncinsu kasancewar a bayan sun watsar da shi,wannan dalilin yasa suka shirya duka da yamma suka nufi gidan Mr Muhammad Sajid,lokacin da motocin su suka shigo harabar gidan iyalan gidan dukansu suka fito tarbarsu because sun san wane ne Rafeek,Abbah ne dai basu sani ba duk da kasancewarsa matsayin k'ani a gurin mai gidan,but yaran gidan suna samun labarinsa sosai a gurin Daddy'nsu da yake shi d'in mutum ne mai son nasa,ta nan suka samu sab'ani da matarsa,motocin su suna yin parking suka fara fitowa fuskokinsu a sake,suma mutanen gidan duk suka fito tarbarsu sun saki fuska sosai,Mom ce kan gaba tana kallon Annie da Lolly ta nufesu,cike da wayewa had'e da ilimi suka rungume juna tana sake welcoming nasu,duk sunyi farin ciki sosai da suka tarar da ita hakan,yaranta mata biyu *AFAF* da *HANNAH* suka nufi Nusrah,duk suka rik'e ta suna mata barka da zuwa,cikin sakin fuska tayi musu murmushi kamar can da sun san juna,Mr Rafeek dake kallon Dad (Yayan Abbah) suka tab'a tsokanar juna na kwanaki biyu da ba'a had'u ba,daga nan aka d'unguma ciki duka,sun shigo babban parlor'nsu da yaji alatun rayuwa aka zauna ana gaisawa,ko ina da komai fes gwanin sha'awa tsaftar Mom ya sake bawa su Annie damar sakin jiki sosai da ita,here maidservant suka fara hidima da su,da aka dasa hira here aka fara gabatar da juna,su Nuraz ana gefe an kame kamar baya nan,sai idan anyi abun dariya yayi murmushi,bayan haka ko tari ya k'i yi,ana tsaka da hiran ne Abbah ya juya ya kalli Yayansa bud'ar bakinsa yace.....
#Ina kuke masoya *REAL-SMASHER?* tofa yau ga damar ku ta samu,whoever like my story if kin/ka/kun san u are all ready to read just follow as soon as na fara updating sai dai wannan lokacin labarin zai zo da sabon salo ne kasancewarsa paid story,the story is unlike any other,so kada ku bari a barku baya,and dan Allah ina rok'on alfarma d'aya gare ku duka,duk wanda yasan he'll just follow the story for nothing other than ya b'ata min rai da wani magana akan story d'ina ya yi hak'uri please,akan *D'an Mace!* I have been hurting a lot,but na danni zuciyata ba wai don basu b'ata min ba,please and please idan kun san za kuyi min abunda zai b'ata min,dan Allah stay away from reading my stories,because ba na yin rubutu dan na b'atawa kowa,why za ku b'ata min? Abun nan babu dole sai ka yi ra'ayi za ka bi and babu wanda na takura sai ya karanta,hopefully this honor will be given to me,thank u.
Ga wanda suka shirya littafin *MAKTOUB* paid story ne saboda wasu dalilai sun sa dole zan siyar da shi,ga masu buk'ata/wanda suka shirya siyan labarin #300 ne,zan fara posting littafin cikin tak'aitaccen lokaci,da zaran na kammala *'DAN MACE* in Allah ya amince,for more enquiry za ku iya tuntub'a na ta 08085701562 or 08165726609.
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 48.
#ʟᴜsᴛ
Bud'ar bakinsa yace "Brother wai ina yaro na? Tunda muka zo ban gansa ba?" Daddy yayi murmushi yana kallon Mom yak'e baiwa Abbah amsa "Yaronka yayi min laifi,na tura shi Amsterdam k'arin karatu" Rafeek ya zuba masa ido yana kallo yace "Shi *AATIF* d'in ne ka tura karatu amma babu labari?" Not only Nusrah ta shiga shock da jin an ambaci sunan Aatif,hatta Nuraz,Lolly da Annie sai da suka saurara da hiran da suke yi suka kalli Daddy,suna jira suji amsar da zai bayar,yayi murmushi yace "Shi d'in fa,al'amarin yaron nan ya fara bani tsoro,na yanke wannan hukuncin,but kuyi hak'uri duka ban sanar da ku ba" Abbah ya kad'a kai yana sauraren Yayansan while Rafeek shi kuma yake sake tambayar "Tun wane lokaci ka yanke wannan shawaran?" Daddy yayi murmushi yace "Not too long" duka daga haka wani abun mamakin sai duk suka yi shiru babu wanda ya sake tada maganar Aatif d'in har suka zo tafiya,Daddy da iyalinsa suka yi musu rakiya har bakin mota,ciki kuma har a time d'in babu wanda ya canja fuskarsa duk da sanin Aatif ya fito ne ta tsatson Daddy,da za su tafi Hannah da yake ita ce babba,tun zuwan su gidan itace tayi ta shigewa Nusrah sai suka fi sabawa da ita,but ko da suka fito tafiya nan Nusrah taga salon da take yi na tafiya a gaban Nuzar kishi yayi ta cin jikinta,tunda ta tsime bata sake bada fuska ba har suka shiga mota,Nuraz ya kalleta yayi murmushi sai baice da ita komai ba,sunyi sallama bayan duka sun shiga motoci da suka zo da su driver's suka ja suka bar gidan,Daddy suna d'aga musu hannu har motocin su suka fita,it was there Nuraz ya rik'o hannunta yana k'unshe dariyar dake son kama shi,ta d'auke kai gefe ta k'i yarda su had'a ido,ya matsota sosai yana rik'o fuskarta,tayi sauri ta rufe idanunta fuskarta sam babu fara'a,yana kallon yadda tayi yayi ajiyar zuciya a hankali ya fara laluben bakinta,quickly ta bud'e ido tana tureshi,yayi still yana kallonta bai ce da ita komai ba,sai da ya bari sun shigo mansion driver yayi parking tana shirin fita ya rik'o waist d'inta da duka hannunsa ya hanata fita,fuskarsa babu fara'a yana tsareta da idanunsa ya furta "Me aka yi miki kike fushi?" Ta d'ago ido za ta yi masa fitsara taga yadda fuskarsa ta koma da sauri ta shiga hankalinta,yana sake tsare gida yace "Akan wannan abun da kike yi ina tambayarki kina ji kiyi min shiru wani lokacin saina faffalla miki mari" ta d'ago da sauri ta kalleshi jin kalmar mari a bakinsa,ya sake tsareta da ido yana fad'in "Didn't i..?" Bai k'arasa ba ta fashe da kuka tana fizge jikinta,ya lumshe ido cike da tashin hankali ya rungumota jikinsa yana fad'in "Mene abun kukan? Ke dai da hawaye suke yiwa arha kullum cikin asararsu kike" cikin kuka tace "mari na fa kace za ka yi!" Ya tab'e baki yana sakinta yace "Ba dai kina son raina ni ba?" Ta kad'a masa kai tana cewa "Har abada ba zan tab'a raina ka ba" yayi saurin kallonta yana son fahimtarta,da ya tabbatar da gaskiyar abunda take fad'a har ranta,lokaci kad'an duk kuma sai yaji bai kyauta ba da yace hakan,nan ya rungume ta yana bata hak'uri akan maganar marin,tayi luf jikinsa tana sauke ajiyar zuciya. Su Annie kuwa lokacin da suka k'araso motarsu yana yin parking duk suka fito suka wuce ciki kafin su tafi gidansu da suka sauka because duk sunk'i yarda su zauna gida guda da su,a nan suka wuce apartment d'in Hajiya suka dasa hira.
*****
*Ina labarin Aatif ne??*
#Ina kuke masoya *REAL-SMASHER?* tofa yau ga damar ku ta samu,whoever like my story if kin/ka/kun san u are all ready to read just follow as soon as na fara updating sai dai wannan lokacin labarin zai zo da sabon salo ne kasancewarsa paid story,the story is unlike any other,so kada ku bari a barku baya,and dan Allah ina rok'on alfarma d'aya gare ku duka,duk wanda yasan he'll just follow the story for nothing other than ya b'ata min rai da wani magana akan story d'ina ya yi hak'uri please,akan *D'an Mace!* I have been hurting a lot,but na danni zuciyata ba wai don basu b'ata min ba,please and please idan kun san za kuyi min abunda zai b'ata min,dan Allah stay away from reading my stories,because ba na yin rubutu dan na b'atawa kowa,why za ku b'ata min? Abun nan babu dole sai ka yi ra'ayi za ka bi and babu wanda na takura sai ya karanta,hopefully this honor will be given to me,thank u.
Ga wanda suka shirya littafin *MAKTOUB* paid story ne saboda wasu dalilai sun sa dole zan siyar da shi,ga masu buk'ata/wanda suka shirya siyan labarin #300 ne,zan fara posting littafin cikin tak'aitaccen lokaci,da zaran na kammala *'DAN MACE* in Allah ya amince,for more enquiry za ku iya tuntub'a na ta 08085701562 or 08165726609.
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 48.
#ʟᴜsᴛ
Bud'ar bakinsa yace "Brother wai ina yaro na? Tunda muka zo ban gansa ba?" Daddy yayi murmushi yana kallon Mom yak'e baiwa Abbah amsa "Yaronka yayi min laifi,na tura shi Amsterdam k'arin karatu" Rafeek ya zuba masa ido yana kallo yace "Shi *AATIF* d'in ne ka tura karatu amma babu labari?" Not only Nusrah ta shiga shock da jin an ambaci sunan Aatif,hatta Nuraz,Lolly da Annie sai da suka saurara da hiran da suke yi suka kalli Daddy,suna jira suji amsar da zai bayar,yayi murmushi yace "Shi d'in fa,al'amarin yaron nan ya fara bani tsoro,na yanke wannan hukuncin,but kuyi hak'uri duka ban sanar da ku ba" Abbah ya kad'a kai yana sauraren Yayansan while Rafeek shi kuma yake sake tambayar "Tun wane lokaci ka yanke wannan shawaran?" Daddy yayi murmushi yace "Not too long" duka daga haka wani abun mamakin sai duk suka yi shiru babu wanda ya sake tada maganar Aatif d'in har suka zo tafiya,Daddy da iyalinsa suka yi musu rakiya har bakin mota,ciki kuma har a time d'in babu wanda ya canja fuskarsa duk da sanin Aatif ya fito ne ta tsatson Daddy,da za su tafi Hannah da yake ita ce babba,tun zuwan su gidan itace tayi ta shigewa Nusrah sai suka fi sabawa da ita,but ko da suka fito tafiya nan Nusrah taga salon da take yi na tafiya a gaban Nuzar kishi yayi ta cin jikinta,tunda ta tsime bata sake bada fuska ba har suka shiga mota,Nuraz ya kalleta yayi murmushi sai baice da ita komai ba,sunyi sallama bayan duka sun shiga motoci da suka zo da su driver's suka ja suka bar gidan,Daddy suna d'aga musu hannu har motocin su suka fita,it was there Nuraz ya rik'o hannunta yana k'unshe dariyar dake son kama shi,ta d'auke kai gefe ta k'i yarda su had'a ido,ya matsota sosai yana rik'o fuskarta,tayi sauri ta rufe idanunta fuskarta sam babu fara'a,yana kallon yadda tayi yayi ajiyar zuciya a hankali ya fara laluben bakinta,quickly ta bud'e ido tana tureshi,yayi still yana kallonta bai ce da ita komai ba,sai da ya bari sun shigo mansion driver yayi parking tana shirin fita ya rik'o waist d'inta da duka hannunsa ya hanata fita,fuskarsa babu fara'a yana tsareta da idanunsa ya furta "Me aka yi miki kike fushi?" Ta d'ago ido za ta yi masa fitsara taga yadda fuskarsa ta koma da sauri ta shiga hankalinta,yana sake tsare gida yace "Akan wannan abun da kike yi ina tambayarki kina ji kiyi min shiru wani lokacin saina faffalla miki mari" ta d'ago da sauri ta kalleshi jin kalmar mari a bakinsa,ya sake tsareta da ido yana fad'in "Didn't i..?" Bai k'arasa ba ta fashe da kuka tana fizge jikinta,ya lumshe ido cike da tashin hankali ya rungumota jikinsa yana fad'in "Mene abun kukan? Ke dai da hawaye suke yiwa arha kullum cikin asararsu kike" cikin kuka tace "mari na fa kace za ka yi!" Ya tab'e baki yana sakinta yace "Ba dai kina son raina ni ba?" Ta kad'a masa kai tana cewa "Har abada ba zan tab'a raina ka ba" yayi saurin kallonta yana son fahimtarta,da ya tabbatar da gaskiyar abunda take fad'a har ranta,lokaci kad'an duk kuma sai yaji bai kyauta ba da yace hakan,nan ya rungume ta yana bata hak'uri akan maganar marin,tayi luf jikinsa tana sauke ajiyar zuciya. Su Annie kuwa lokacin da suka k'araso motarsu yana yin parking duk suka fito suka wuce ciki kafin su tafi gidansu da suka sauka because duk sunk'i yarda su zauna gida guda da su,a nan suka wuce apartment d'in Hajiya suka dasa hira.
*****
*Ina labarin Aatif ne??*