Sashe 15
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
"Na gode" tace muryarta a raunane tana fad'a ta katse wayar had'e jefar da ita,mik'ewa ta sake yi zata fita sakamakon kanta da taji ya tsananta ciwo ga k'irjinta dake mata wani irin zafi²,baya ga ciwon marar daya taso mata,tana son neman drugs da zai rage mata rad'ad'in ciwukan da suka had'e mata kai,still kuma har lokacin hawaye bai samu damar sauka ba bare ya jik'a fuskarta ko zata samu sassaucin nauyin da take ji a k'irjinta,idanunta sunyi wani irin soyewa baka ganin komai cikinsu sai zallar damuwa da tsananin ciwo,ta kama hanya zata fita a d'akin a daddafe,shi kansa d'akin ji take a yanzun ta fara kyamar zama a cikinsa,saurin rik'e kanta tayi sakamakon ganin komai yana rabewa yana komawa biyu,wani har fiye da haka,kafin tayi aune gaba d'aya d'akin ya hau jujjuyawa da ita,laluben hanya ta fara yi tana son komawa ta zauna amma abun ya gagara,dole ta tsaya guri guda tana layi kamar wacce tasha kayan maye ta bugu,kanta ta sake matsewa ta k'udundune guri d'aya,ji tayi duniyar tayi mata zafi komai ya fice mata akai,wani irin tak'ark'arewa tayi ta rik'e kanta dake shirin tarwatsewa kafin a hankali ta sulale tayi k'asa,bisa tsautsayi ta fad'o a saman k'aton cikinta a kife,tsananin azabar data ratsata yasa ta fasa gigitacciyar k'ara mai firgitarwa then ta daina motsawa jini ya fara biyo jikin kafafunta yana yiwa kansa hanya,,ihunta ya janyo hankalin maidservant d'in gidan a gurguje suka nufo d'akin,ganin halin da take ciki da jinin dake bin jikinta hankalinsu a tashe suka sanar da Hajiya halin da ake ciki,kafin wucewar wasu mintuna aka wuce da ita wani private hospital da cikin gaggawa,suna zuwa aka karb'eta,likitoci kusan biyar suka rufu akanta suna ta k'ok'arin ceto ranta,da kyar aka samu jinin dake zuba ya tsaya bayan dogon lokaci,but cike da rashin hope tsakanin rayuwa da mutuwa,Dr Fahad da ya jagoranci aikin ya nemi ganin wad'anda suka kawota da gaggawa,Hajiya hankalinta duk baya tare da ita tabi Dr Fahad dan jin abunda yake faruwa,a office d'insa ta tarar da shi tsaye ya kasa zama bcos aikin gaggawa ake son yi mata a cire cikin,tana shigowa Dr Fahad ya nuna mata guri ta zauna,a gaggauce yana kallonta yace
"Hajiya ya ya kuke ne da mara lafiyar da kuka kawo.?"
Tace "Y'ata ce" Jinjina kai yayi yace "Mijinta fa..!?" Hajiya tace "Dr zaka iya yi min duk bayanin daya dace ba sai lallai yana nan ba,shi d'in d'ana ne,a halin da ake ciki kuma baya k'asar" jinjina kai ya sake yi,then ya shiga koro mata jawabin idan har sun damu suna son rayuwar y'ar su da abunda ke cikinta lallai sai dai ayi mata aiki yanzun da gaggawa a cire shi,Hajiya bata tsaya jin k'arshen maganar ba saboda tashin hankali tace "Dr idan har zasu rayu ayi aikin na amince,ayi mata a rabata da shi" gyad'a mata kai Dr Fahad yayi sannan ya mik'a mata takardun tayi signing,a gaggauce bayan ta gama signing ya karb'a ya ajiye sanma ya fita ya bar ta a office d'in ya wuce theatre room,Hajiya tana k'arasowa bakin room d'in dawowarta daga office d'in Dr Fahad taga an wuce da Hauwa kamar matacciya,Maimunatu da ma'aikatan gidan da suka taho tare suna zaune jigum a wajen,ganin lokaci yana tafiya yasa Maimunatu bayan ta goge hawaye ta juya ta kalli maidservant d'insu tace "ina ganin da kunje gida kafin mu san abunda ake ciki,mu zamu zauna a nan muga yadda hali zai yi" da girmamawa suka amsa,mata ne su biyu y'an manya sai driver'nsu suka yi musu sallama da addu'ar neman sauk'i sannan suka d'auki hanyar komawa gida,hospital ya rage daga Hajiya sai Maimunatu dake ta addu'ar Allah ya tashi kafad'un Hauwa,suna ta zaune a ward d'in a bakin theatre room sun zuba idanunsu akan entrance jira suke suga an fito da ita,kusan awanni biyu da mintuna suka sake zuwa suka wuce har lokacin ba'a fito da ita ba,Hajiya ta kasa hak'uri ta mik'e tana zarya hankalinta a tashe,fitowar Dr Fahad yana cire mask daga bakinsa yana matsowa inda Hajiya take yasa taji hankalinta ya sake tashi,ajiyar zuciya yayi yace "Alhamdulillah! Hajiya y'arki da jikanki suna lafiya,but due to condition na yadda haihuwar yazo mata it seems nak'udan ma na dole ne akasa tayi,kwanakin EDD d'inta sun nuna sai first of next month and yanzun muna farkon month,baby'n ku ya sha wahala sosai,ya zo jikinsa babu wadataccen k'wari ina ganin kamar zamu rik'e su na wani lokaci duk da itama a halin da ake ciki a yanzun zata iya kaiwa kwanaki uku bata tashi ba,but idan an shirya su za'a wuce da shi baby unit cos yana bukatar asa shi cikin na'urar d'umama jarirai (incubator)."
"Alhamdulillahillaziiy bii ni'imatihi tatimmus'salihaat..!"
Fuskar Hajiya k'unshe da farin ciki ta d'aga hannu sama tana hawaye tana jera addu'o'i,kallon Dr Fahad tayi idanunta suna sake kawo hawaye tace "Na gode Dr da wannan albishir d'in,,yanzun kam na samu nutsuwa da jin wannan labarin.."
Murmushi Dr Fahad yayi mata sannan yayi musu sallama ya wuce bayan ya sake fad'a musu za'a fito da ita yanzun babu jimawa,Maimunatu tana murmushi ta kira Abba'nsu ta fad'a masa zancen haihuwar,kafin wani lokaci ya k'araso hospital d'in shima jin abunda ya faru,yaji mamaki lokacin da yaga Hauwa kwance kamar gawa babu inda yake motsawa a jikinta,yana kallon Hajiya yace "Hajiya anya yarinyar nan da rai a jikinta kuwa.!?" Tayi murmushin k'arfin hali tace "Tana numfashi mana,ka kalleta sosai zaka gani.."
K'ura mata idanu Alhaji zakar yayi a hankali yaga cikinta yana d'agawa kad'an²,jaririn da bai gani ba nan ma ya tambaya a tunaninsa ko ya zo babu rai ne tunda yasan duk wacce ta haihu ana ganin yaronta a kusa da ita,Hajiya tayi masa bayanin yadda duk suka yi da Dr Fahad,a nan ta sanar masa su kansu basu samu damar d'aukan yaron ba an nuna musu shi lokacin da za'a wuce da shi baby unit,ya tausaya musu sosai,yayi musu addu'ar neman sauk'i,ya jima sosai shima a hospital d'in kafin suka wuce gida da Maimunatu ya rage sai Hajiya kawai a hospital.
Tsananin ciwo da wahalar da hauwa tasha a wannan lokacin fad'arsa zai zama kamar b'ata lokaci,to the extent lamarin ya zarta duk tunanin mai tunani,a hakan da take tun bayan da aka fito da ita daga theatre bata sake sanin inda kanta yake ba har aka cinye kwanaki uku tana kwance bata san ina yake mata ciwo ba,tana halin rayuwa ne ko mutuwa.? Or even ma ace tasan ta haihu duk bata san abunda yake faruwa ba,,Baby kuwa idan ya farka yayi kuka a cikin kwanakin,sai dai ayi amfani da electric breast pumper,cos hakan kad'ai shi ne solution da yaron zai samu cikakkiyar kulawar daya kamata ya samu ta wajen shayar da shi nonon mahaifiya,wanda shi ne sinadarin da zai k'ara masa kuzari da lafiya tunda yazo a wahale,,idan ya farka yayi kuka Hajiya ke zuwa ta rarrasheshi cikin nuna so da tausayawa ga wannan uwa da d'a da har lokacin basu ga juna ba,da yake a kullum tunda aka mata aikin tana under medication bayan alluran da ta sha kafin aikin da wanda akayi mata bayan anyi aikin,har a rana ta hud'u bata farko ba and babu wanda ya iya ganin kwayar idanunta,jikinta kam zuwa lokacin Alhamdulillah ya fara sauk'i duk da Hajiya ta damu sosai da rashin tashinta,a cewarta kwanaki uku Dr yace mata,tun tana tambayar Dr Fahad anya lafiya har yanzun bata farko ba,yana fad'a mata tayi hak'uri komai lafiya bai san dai a ina aka samo matsalar data hanata farkowar ba,but daga yanzun zuwa ko wane lokaci shi dai yasan zasu iya sa rai da tashinta,Hajiya dai taji zancen Dr Fahad ne amma k'asan zuciyarta damuwa ce sosai.
"Hajiya ya ya kuke ne da mara lafiyar da kuka kawo.?"
Tace "Y'ata ce" Jinjina kai yayi yace "Mijinta fa..!?" Hajiya tace "Dr zaka iya yi min duk bayanin daya dace ba sai lallai yana nan ba,shi d'in d'ana ne,a halin da ake ciki kuma baya k'asar" jinjina kai ya sake yi,then ya shiga koro mata jawabin idan har sun damu suna son rayuwar y'ar su da abunda ke cikinta lallai sai dai ayi mata aiki yanzun da gaggawa a cire shi,Hajiya bata tsaya jin k'arshen maganar ba saboda tashin hankali tace "Dr idan har zasu rayu ayi aikin na amince,ayi mata a rabata da shi" gyad'a mata kai Dr Fahad yayi sannan ya mik'a mata takardun tayi signing,a gaggauce bayan ta gama signing ya karb'a ya ajiye sanma ya fita ya bar ta a office d'in ya wuce theatre room,Hajiya tana k'arasowa bakin room d'in dawowarta daga office d'in Dr Fahad taga an wuce da Hauwa kamar matacciya,Maimunatu da ma'aikatan gidan da suka taho tare suna zaune jigum a wajen,ganin lokaci yana tafiya yasa Maimunatu bayan ta goge hawaye ta juya ta kalli maidservant d'insu tace "ina ganin da kunje gida kafin mu san abunda ake ciki,mu zamu zauna a nan muga yadda hali zai yi" da girmamawa suka amsa,mata ne su biyu y'an manya sai driver'nsu suka yi musu sallama da addu'ar neman sauk'i sannan suka d'auki hanyar komawa gida,hospital ya rage daga Hajiya sai Maimunatu dake ta addu'ar Allah ya tashi kafad'un Hauwa,suna ta zaune a ward d'in a bakin theatre room sun zuba idanunsu akan entrance jira suke suga an fito da ita,kusan awanni biyu da mintuna suka sake zuwa suka wuce har lokacin ba'a fito da ita ba,Hajiya ta kasa hak'uri ta mik'e tana zarya hankalinta a tashe,fitowar Dr Fahad yana cire mask daga bakinsa yana matsowa inda Hajiya take yasa taji hankalinta ya sake tashi,ajiyar zuciya yayi yace "Alhamdulillah! Hajiya y'arki da jikanki suna lafiya,but due to condition na yadda haihuwar yazo mata it seems nak'udan ma na dole ne akasa tayi,kwanakin EDD d'inta sun nuna sai first of next month and yanzun muna farkon month,baby'n ku ya sha wahala sosai,ya zo jikinsa babu wadataccen k'wari ina ganin kamar zamu rik'e su na wani lokaci duk da itama a halin da ake ciki a yanzun zata iya kaiwa kwanaki uku bata tashi ba,but idan an shirya su za'a wuce da shi baby unit cos yana bukatar asa shi cikin na'urar d'umama jarirai (incubator)."
"Alhamdulillahillaziiy bii ni'imatihi tatimmus'salihaat..!"
Fuskar Hajiya k'unshe da farin ciki ta d'aga hannu sama tana hawaye tana jera addu'o'i,kallon Dr Fahad tayi idanunta suna sake kawo hawaye tace "Na gode Dr da wannan albishir d'in,,yanzun kam na samu nutsuwa da jin wannan labarin.."
Murmushi Dr Fahad yayi mata sannan yayi musu sallama ya wuce bayan ya sake fad'a musu za'a fito da ita yanzun babu jimawa,Maimunatu tana murmushi ta kira Abba'nsu ta fad'a masa zancen haihuwar,kafin wani lokaci ya k'araso hospital d'in shima jin abunda ya faru,yaji mamaki lokacin da yaga Hauwa kwance kamar gawa babu inda yake motsawa a jikinta,yana kallon Hajiya yace "Hajiya anya yarinyar nan da rai a jikinta kuwa.!?" Tayi murmushin k'arfin hali tace "Tana numfashi mana,ka kalleta sosai zaka gani.."
K'ura mata idanu Alhaji zakar yayi a hankali yaga cikinta yana d'agawa kad'an²,jaririn da bai gani ba nan ma ya tambaya a tunaninsa ko ya zo babu rai ne tunda yasan duk wacce ta haihu ana ganin yaronta a kusa da ita,Hajiya tayi masa bayanin yadda duk suka yi da Dr Fahad,a nan ta sanar masa su kansu basu samu damar d'aukan yaron ba an nuna musu shi lokacin da za'a wuce da shi baby unit,ya tausaya musu sosai,yayi musu addu'ar neman sauk'i,ya jima sosai shima a hospital d'in kafin suka wuce gida da Maimunatu ya rage sai Hajiya kawai a hospital.
Tsananin ciwo da wahalar da hauwa tasha a wannan lokacin fad'arsa zai zama kamar b'ata lokaci,to the extent lamarin ya zarta duk tunanin mai tunani,a hakan da take tun bayan da aka fito da ita daga theatre bata sake sanin inda kanta yake ba har aka cinye kwanaki uku tana kwance bata san ina yake mata ciwo ba,tana halin rayuwa ne ko mutuwa.? Or even ma ace tasan ta haihu duk bata san abunda yake faruwa ba,,Baby kuwa idan ya farka yayi kuka a cikin kwanakin,sai dai ayi amfani da electric breast pumper,cos hakan kad'ai shi ne solution da yaron zai samu cikakkiyar kulawar daya kamata ya samu ta wajen shayar da shi nonon mahaifiya,wanda shi ne sinadarin da zai k'ara masa kuzari da lafiya tunda yazo a wahale,,idan ya farka yayi kuka Hajiya ke zuwa ta rarrasheshi cikin nuna so da tausayawa ga wannan uwa da d'a da har lokacin basu ga juna ba,da yake a kullum tunda aka mata aikin tana under medication bayan alluran da ta sha kafin aikin da wanda akayi mata bayan anyi aikin,har a rana ta hud'u bata farko ba and babu wanda ya iya ganin kwayar idanunta,jikinta kam zuwa lokacin Alhamdulillah ya fara sauk'i duk da Hajiya ta damu sosai da rashin tashinta,a cewarta kwanaki uku Dr yace mata,tun tana tambayar Dr Fahad anya lafiya har yanzun bata farko ba,yana fad'a mata tayi hak'uri komai lafiya bai san dai a ina aka samo matsalar data hanata farkowar ba,but daga yanzun zuwa ko wane lokaci shi dai yasan zasu iya sa rai da tashinta,Hajiya dai taji zancen Dr Fahad ne amma k'asan zuciyarta damuwa ce sosai.