Sashe 27
Dan Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ya jima tsaye da tunanin za ta gaji ta bashi hanya,but sai ya ga ba ta da niyyar yin hakan,shi kuma duka a time d'in fitowar ne baya son yi,ya duba cikin motan bai samu umbrella ba,yana tsoron ruwan ya tab'a shi,,shahada yayi at last ya bud'e motar da kyar ya fito,sai daya fara sako kafarsa waje dake sanye cikin longo men's loafers slip shoe bak'i,kafin ya karasa fito da sauran gangar jikisa,sanye yake cikin V-neck double breasted waistcoat mai launin gray sai long sleeve mai launin sky blue,a saman kwantaccen sumar kansa ruwan ya fara sprinkling,kamar ko da yaushe da askin nan nasa da ya san yana k'ara masa kyau,undercut with long side swept,ya fito ya rufe motar da sauri har yana had'awa da sassarfa duk dan gudun kada ruwa ya jik'a shi sosai ya nufi inda take tsaye,kafin ya k'araso ya d'an tsaya da sassarfan da yake ya ci gaba da takowa a hankali har ya k'araso,taku bai fi koma ba a tsakaninsu ya kalleta sosai within a minutes ya tsaneta tsaf,daga ita sai gown na wani plain cotton material mai sauk'in colours da yabi jikinta ya lafe saboda ruwan da yayi mata mugun duka,sumar kanta sakaye cikin turban cap yellow colour,daga haka babu komai jikinta apart of gyale ko hijab,ya tab'e baki kad'an ya juya ya kallo inda ya baro motarsa yace "Sannu ko.!" Yaji bata amsa ba,ya sake kallonta kad'an not minded da shirunta yace "idan ba zaki damu ba,dan Allah ki d'an bani hanya ina sauri zan wuce."
Still bata yi tari ba bare ta tanka masa,sai kallonsa kad'ai take ta zuba masa manyan idanunta,fara ce amma ba can ba,duk da dare ne and duhun da garin yayi a sanadiyyar hadarin da har lokacin bai gama washewa ba but ana iya gane hakan,duk wani suffar kyau da ake buk'ata a gurin cikakkiyar mace sun bayyana a tare ita,she's just the definition of beauty musaman da take cikin jik'ak'k'un kayanta,irin kallon da take masa yayi saurin kawar da kansa gefe da tunanin ko dai bata jin hausa ne.!?
Tab'e baki yayi a ransa yace "maybe ma haka ne" cikin tsadadden turancinsa ya canja harshe,ya maimaita same abunda ya fad'a,abun mamakin yadda tayi da farko haka ta sake yi masa,sam babu alamun tana magana,tab'e baki ya sake yi da yaga alamar ba lallai tana gane abunda yake nufi ba ya juya a hankali ya fara tafiya coz shi dai bai san me zai ce ba kuma,har ya fara tafiya wani zuciyar tace "Shin yanzun idan ka barta a wannan yanayin fa.!? Ka san mene ne zai faru da ita a wannan daren.!?"
Dakatawa yayi a inda yake ya waiwayo kad'an yace "Come" ya yafito ta da hannu,ta sake yin kasak'e tana ta kallonsa,mamaki ne ya kamashi sosai,cikin abunda bai wuce mintuna uku ba yayi mata kallon nutsuwa,zuciyarsa banda bugawa babu abunda take after her physical reality exists only because of the mind's awareness da yayi,ya dawo gefen da take yana sake kallonta cikin son tabbatar da zarginsa akanta,aka yi sa'a lokacin yana kan nazartar halin da take ciki wani irin lightning yayi crossing,after then thunderstorm mai tsananin razanarwa ya ratso,jikinta ya d'auki rawa fiye da farko ta k'ank'ame alamun ta tsorata sosai hawaye ya fara bin fuskarta,yana kallonta da wani irin damuwa a fuskarsa yayi unbuttoning waistcoat d'insa duk da yasan ba lallai ta kare mata wani sanyin da take ji ba ya rufa mata a saman jikinta ya juya abunsa da niyyar barin gurin cos he don't know what to do,idan yace zai tafi da ita ma bai san da yaya zai yi hakan ba tunda bata fahimtarsa,har ya kai bakin motarsa yana tunanin rashin maganarta duk da ya fahimci matsalar,kamar wanda aka ce masa ya kalli inda ya barta,yana waigawa kamar jinn yaga bata wajen ta b'ace,fuskarsa da mamaki sosai yayi ta kallon wajen sai dai baiyi magana ba ya bud'e motar ya shiga yana tunanin inda ta shiga kuma,yana zama ya ganta tsaye kusa da motar ta gefensa kamar ghost,lumshe idanunsa yayi ya bud'e ya kalleta cikin zuciyarsa yana addu'ar Allah yasa ba aljana bace,saboda duk da yake namiji ya tsorata da wani irin murya yaji tace "Zan bika.."
Da mamakin yadda aka yi tayi magana sosai akan fuskarsa ya kafeta da kallo kamar yadda tayi masa,yana fito da idanunsa waje yace "Ina za ki bini..!?"
Tayi shiru kamar mai son tunawa tana ta kallonsa,ya sake lumshe idanunsa ya bud'e ya maimaita mata tambayar,wani irin gesturing tayi da idanunta da kanta,looks like ana tsikarinta da abu mai tsini ta sake cewa "Zan bika"
Ya juya ya kalli arean da suke,gaba daya wajen yayi shiru babu kowa hasalima ko ababen hawa babu masu wucewa bare a samu mutum,ya kalli steat d'in kusa da shi ya kalleta yayi jimm yana tunanin anya ya tafi da ita,a hankali ya sauke dogon ajiyar zuciya ya girgiza mata kai yace "Toh taho mu tafi"
Inda yake ta matso unlike ta koma ta d'ayan gefen tana k'ok'arin shiga,ya kalleta yace "ba nan ba,can za ki za kije"
Tayi still tana kallonsa cikin rashin fahimta,a hankali ya fito ganin zasu b'ata lokaci yaje ya bud'e mota yace "Zo ta nan muje" tafiyarta da komai nata a nutse kamar mai cikakken hankali,ya taimaka mata ta shiga ta zauna,ya rufe ya koma mazauninsa ya tada motar suka d'auki hanyar Sardauna crescent,suna tafiya yana sake observing nata,tafiyar mintuna ta kawosu bakin get d'in gidansu,yayi horn get man da suka yi bayan dawowarsa babu jimawa ya bud'e masa ya shige,ya samu gefe yayi parking ya fito,ya bud'e mata k'ofa ta fito sannan ya wuce gaba ta biyo shi a baya tana ci gaba da wannan gesturing d'in da kanta da idanu,a bakin entrance yayi knocking maidservant d'insu Bareerah ta bud'e masa k'ofa,ya wuce ciki yana gaisheta,ta biyo shi a baya tana ta kalle²,ya wuce bedroom d'in Annie da yaga bata parlor da niyyar yayi mata bayani kafin ta sako shi gaba da tambayar wace ce ita.!? Ta sake biyo shi a baya,yaji kamar ana binsa yana juyowa ya ganta ta biyosa ya dakata yace "Koma parlor ki jira ni"
Ta tsaya tayi shiru tana kallonsa,ya juya yaci gaba da tafiya ta sake biyo shi,ya shiga bedroom d'in Annie ya ganta zaune saman pray mat tana addu'ah,ya zauna gefenta ya d'ora kansa a saman shoulder d'inta har ta idar,gogar tana ta tsaye daga bakin k'ofa tana kallonsa ta kasa shigowa,Annie ta shafa kansa tace "HABIBIIY.! Ina ka fita ne naji motsinka babu jimawa.!?"
Ya bud'e lumsassun idanunsa yace "Annie kawai fita nayi amma nima ban san mene ne ma ya fitar da ni ba"
Ta kalleshi tace "Allah ya kyauta"
Yayi saurin tashi daga jikinta ya zauna sosai,yana niyyar yi mata bayani yace "Annie.!" Kalmomin suka mak'ale a saman lips,ya k'urawa ind take tsaye kallo,saurin tashi yayi ya nufi inda take yace "Ba sai da nace ki jira ni a parlor ba.!?"
Cikin had'e rai ya k'arasa,tayi saurin kallonsa,Annie ta kallesu duka kafin ta tashi itama tana fad'in "A'ah.! Habibiiy bak'uwa muka yi.!?"
Ya juyo fuskarsa da damuwa yace "Annie bayani fa zan yi miki ta wani biyo ni."
Annie tayi murmushi tace "to mene ne dan ta biyo ka.!? Ce ta shigo"
Ya kalleta ya zabga mata harara yana had'e rai,bai yi magana ba ya juya gurin Annie ya barta a tsaye a inda take,duk yadda al'amarin ya faru daya fita ya fad'awa Annie ta d'aga kai tana kallonta da tausayawa dan ko itama daga zuwansu ta fahimci kamar ba lafiya yarinyar take ba,ta kalleshi tace "To yanzun habibiiy yaya za'ayi kenan.!?"
Yace "Annie nima dai ban sani ba,amma na taho da ita ne saboda ina so na gwada na gani ko Allah zai sa na iya taimakawa akan matsalar ta,da na yi tunanin barinta a inda na ganta but sai nayi tunanin idan ta had'u da wasu suka cutar da ita fa.!?"
Annie ta jinjina kai tace "Ka yi tunani mai kyau,in sha Allah babu damuwa sai ta zauna tare da mu zuwa lokacin da zata samu lafiya,,ubangiji yayi maka kyakykyawan jagoranci akan niyyar ka ta alkhairi"
Yace "Ameen Annie,bari na barta a nan ko,zanyi wanka but zan dawo"
Still bata yi tari ba bare ta tanka masa,sai kallonsa kad'ai take ta zuba masa manyan idanunta,fara ce amma ba can ba,duk da dare ne and duhun da garin yayi a sanadiyyar hadarin da har lokacin bai gama washewa ba but ana iya gane hakan,duk wani suffar kyau da ake buk'ata a gurin cikakkiyar mace sun bayyana a tare ita,she's just the definition of beauty musaman da take cikin jik'ak'k'un kayanta,irin kallon da take masa yayi saurin kawar da kansa gefe da tunanin ko dai bata jin hausa ne.!?
Tab'e baki yayi a ransa yace "maybe ma haka ne" cikin tsadadden turancinsa ya canja harshe,ya maimaita same abunda ya fad'a,abun mamakin yadda tayi da farko haka ta sake yi masa,sam babu alamun tana magana,tab'e baki ya sake yi da yaga alamar ba lallai tana gane abunda yake nufi ba ya juya a hankali ya fara tafiya coz shi dai bai san me zai ce ba kuma,har ya fara tafiya wani zuciyar tace "Shin yanzun idan ka barta a wannan yanayin fa.!? Ka san mene ne zai faru da ita a wannan daren.!?"
Dakatawa yayi a inda yake ya waiwayo kad'an yace "Come" ya yafito ta da hannu,ta sake yin kasak'e tana ta kallonsa,mamaki ne ya kamashi sosai,cikin abunda bai wuce mintuna uku ba yayi mata kallon nutsuwa,zuciyarsa banda bugawa babu abunda take after her physical reality exists only because of the mind's awareness da yayi,ya dawo gefen da take yana sake kallonta cikin son tabbatar da zarginsa akanta,aka yi sa'a lokacin yana kan nazartar halin da take ciki wani irin lightning yayi crossing,after then thunderstorm mai tsananin razanarwa ya ratso,jikinta ya d'auki rawa fiye da farko ta k'ank'ame alamun ta tsorata sosai hawaye ya fara bin fuskarta,yana kallonta da wani irin damuwa a fuskarsa yayi unbuttoning waistcoat d'insa duk da yasan ba lallai ta kare mata wani sanyin da take ji ba ya rufa mata a saman jikinta ya juya abunsa da niyyar barin gurin cos he don't know what to do,idan yace zai tafi da ita ma bai san da yaya zai yi hakan ba tunda bata fahimtarsa,har ya kai bakin motarsa yana tunanin rashin maganarta duk da ya fahimci matsalar,kamar wanda aka ce masa ya kalli inda ya barta,yana waigawa kamar jinn yaga bata wajen ta b'ace,fuskarsa da mamaki sosai yayi ta kallon wajen sai dai baiyi magana ba ya bud'e motar ya shiga yana tunanin inda ta shiga kuma,yana zama ya ganta tsaye kusa da motar ta gefensa kamar ghost,lumshe idanunsa yayi ya bud'e ya kalleta cikin zuciyarsa yana addu'ar Allah yasa ba aljana bace,saboda duk da yake namiji ya tsorata da wani irin murya yaji tace "Zan bika.."
Da mamakin yadda aka yi tayi magana sosai akan fuskarsa ya kafeta da kallo kamar yadda tayi masa,yana fito da idanunsa waje yace "Ina za ki bini..!?"
Tayi shiru kamar mai son tunawa tana ta kallonsa,ya sake lumshe idanunsa ya bud'e ya maimaita mata tambayar,wani irin gesturing tayi da idanunta da kanta,looks like ana tsikarinta da abu mai tsini ta sake cewa "Zan bika"
Ya juya ya kalli arean da suke,gaba daya wajen yayi shiru babu kowa hasalima ko ababen hawa babu masu wucewa bare a samu mutum,ya kalli steat d'in kusa da shi ya kalleta yayi jimm yana tunanin anya ya tafi da ita,a hankali ya sauke dogon ajiyar zuciya ya girgiza mata kai yace "Toh taho mu tafi"
Inda yake ta matso unlike ta koma ta d'ayan gefen tana k'ok'arin shiga,ya kalleta yace "ba nan ba,can za ki za kije"
Tayi still tana kallonsa cikin rashin fahimta,a hankali ya fito ganin zasu b'ata lokaci yaje ya bud'e mota yace "Zo ta nan muje" tafiyarta da komai nata a nutse kamar mai cikakken hankali,ya taimaka mata ta shiga ta zauna,ya rufe ya koma mazauninsa ya tada motar suka d'auki hanyar Sardauna crescent,suna tafiya yana sake observing nata,tafiyar mintuna ta kawosu bakin get d'in gidansu,yayi horn get man da suka yi bayan dawowarsa babu jimawa ya bud'e masa ya shige,ya samu gefe yayi parking ya fito,ya bud'e mata k'ofa ta fito sannan ya wuce gaba ta biyo shi a baya tana ci gaba da wannan gesturing d'in da kanta da idanu,a bakin entrance yayi knocking maidservant d'insu Bareerah ta bud'e masa k'ofa,ya wuce ciki yana gaisheta,ta biyo shi a baya tana ta kalle²,ya wuce bedroom d'in Annie da yaga bata parlor da niyyar yayi mata bayani kafin ta sako shi gaba da tambayar wace ce ita.!? Ta sake biyo shi a baya,yaji kamar ana binsa yana juyowa ya ganta ta biyosa ya dakata yace "Koma parlor ki jira ni"
Ta tsaya tayi shiru tana kallonsa,ya juya yaci gaba da tafiya ta sake biyo shi,ya shiga bedroom d'in Annie ya ganta zaune saman pray mat tana addu'ah,ya zauna gefenta ya d'ora kansa a saman shoulder d'inta har ta idar,gogar tana ta tsaye daga bakin k'ofa tana kallonsa ta kasa shigowa,Annie ta shafa kansa tace "HABIBIIY.! Ina ka fita ne naji motsinka babu jimawa.!?"
Ya bud'e lumsassun idanunsa yace "Annie kawai fita nayi amma nima ban san mene ne ma ya fitar da ni ba"
Ta kalleshi tace "Allah ya kyauta"
Yayi saurin tashi daga jikinta ya zauna sosai,yana niyyar yi mata bayani yace "Annie.!" Kalmomin suka mak'ale a saman lips,ya k'urawa ind take tsaye kallo,saurin tashi yayi ya nufi inda take yace "Ba sai da nace ki jira ni a parlor ba.!?"
Cikin had'e rai ya k'arasa,tayi saurin kallonsa,Annie ta kallesu duka kafin ta tashi itama tana fad'in "A'ah.! Habibiiy bak'uwa muka yi.!?"
Ya juyo fuskarsa da damuwa yace "Annie bayani fa zan yi miki ta wani biyo ni."
Annie tayi murmushi tace "to mene ne dan ta biyo ka.!? Ce ta shigo"
Ya kalleta ya zabga mata harara yana had'e rai,bai yi magana ba ya juya gurin Annie ya barta a tsaye a inda take,duk yadda al'amarin ya faru daya fita ya fad'awa Annie ta d'aga kai tana kallonta da tausayawa dan ko itama daga zuwansu ta fahimci kamar ba lafiya yarinyar take ba,ta kalleshi tace "To yanzun habibiiy yaya za'ayi kenan.!?"
Yace "Annie nima dai ban sani ba,amma na taho da ita ne saboda ina so na gwada na gani ko Allah zai sa na iya taimakawa akan matsalar ta,da na yi tunanin barinta a inda na ganta but sai nayi tunanin idan ta had'u da wasu suka cutar da ita fa.!?"
Annie ta jinjina kai tace "Ka yi tunani mai kyau,in sha Allah babu damuwa sai ta zauna tare da mu zuwa lokacin da zata samu lafiya,,ubangiji yayi maka kyakykyawan jagoranci akan niyyar ka ta alkhairi"
Yace "Ameen Annie,bari na barta a nan ko,zanyi wanka but zan dawo"