← Book details Kurkukun Kaddara Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 8 OF 152

Sashe 8

Kurkukun Kaddara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

~Middle step~

_A heart-wrenching story of love, romance, and redemption, set against a backdrop of betrayal and cruelty💔._

A yayin da Angel ta ke A Cikin mawuyacin Hali Idan muka koma 6angaren ƴan uwanta da ke ta tsammanin dawowarta, wani mummunan abu Ya faru dasu!! Tun lokacin da suka fuskanci cewa gari ya waye bata dawo ba, Hankulan su su ka tashi matuƙa, Sun kasa fitowa daga Cikin ɗakin tsohuwa Tamira, gudun kada asirin su Ya tonu, tun da ana kallon duk wani motsinsu.

“Yanzu ya zamu Yi? Nifa ina tsoron mu fito daga ɗakin tsohuwa Agan mu dole su zargi wani abu” Deeja ce tai maganar

Haris yace”Zaman mu kuma acikin ɗakin yafi komai haɗari, Idan Giant su ka zo kawo mana abinci zasu ga babu mu aɗaki zasu Iya zargin mu”

Damuwace ƙarara akan fuskokinsu, Kowa yana tofa albarkacin bakin shi, jemimah da ke a ruke da hannun Batul idanuwanta sun kumbura suntum saboda rashin baccin da bata samu damar yi ba adaren Jiya, jikinta hada zazza6i,

“Mun tsaya muna kallon juna, Yakamata Muyi wani abu akai,” eve ce ta yi maganar, fuskokin su duk sun kumbura musamman idanuwanta saboda rashin baccin da ba su yi ba a daren jiya.

Numfasawa Batul ta yi tare da cewa”mu fita kawai” ta ambaci hakan tare da ɗaukar jemimah saman Jikinta, ƙofar fita ta nufa ta sanya hannu ta tura ta, Zura ƙafarta ke da wuya Cikin ɗakinsu Ta yi arba da tsohuwa Zafreen A tsaye hannunta ruke da sandarta fuskar nan ɗauke da murmushi, A gigice Batul ta koma Cikin ɗakin Zuciyarta na bugun uku uku, Ganin yadda ta Faɗo masu yasa su ka haɗa ba ki wurin tambayarta”Lafiya? Me yasa ta dawo”? Muryarta na ruwa ta ambaci sunan tsohuwa Zafreen!

“Wlh ita ce naganta a cikin ɗakin mu, Wayyo Allah mun shiga uku”! Cikin shessheƙar Kuka ta ƙarasa maganar, Kafin wani ya kuma cewa wani abu tsohuwa zafreen ta faɗo cikin ɗakin da su ke a ciki, A firgice Azeeza ta 6oye bayan Gabriel Jikinta nata kerma, Tashin hankali ne tsantsa akan fuskokinsu.

Ɗaya bayan ɗaya ta ke bin su da shu’umin kallon nan nata

“Halan Ƴar uwar ku ku ke Jira ta dawo”? Shiru su ka yi babu wanda Ya tanka mata,” Idanuwan su azazzare jin ta gane me su ke jira, hakan ya tabbatar masu da cewa Sun yi aran gama da Angel, Zuciyoyin su ba ƙaramin karaya su ka yi ba. Dama saida ransu ya basu cewar fitar Angel ba alkhairi bace.

Tuntsirewa ta yi da dariya mai sautin gaske kamar zata fasa masu kunnuwan su, har saida suka sanya tafin hannayen su wurin toshe kunnuwan su.

Lokaci ɗaya ta dakata da yin dariyar tare da ɗaure fuskarta tamau babu annuri ko misƙala zarratin.

Wahalallan Yawu su ka haɗiya, Daƙyar Deeja ta samu damar buɗe baki Muryarta na kakarwa ta soma magana”Dan Allah Ki yi haƙuri kada ki cutar mana da ƴar uwar mu, duk abunda ta aikata ba laifinta bane, Laifin mu ne, ta yi ne saboda mu.....” bata ƙarasa maganar ba, Haris yai saurin toshe mata bakinta gudun kada ta tona masu asiri, A hasashen shi Tsohuwa zafreen bata san zancen shirin guduwar su ba, Iya abunda ta sani shine Shigar Angel kurkuku.

Muryar jemimah Cikin shessheƙar kuka da 6acin rai tace”Wlh idan ki ka ta6a mini Genie ɗina saina rama mata, bata ma ku komai ba ku ke cutar min.....” a hanzarce Batul ta toshe mata bakinta da hannu, Hankalin su yai matuƙar tashi ganin irin kallon da tsohuwa Zafreen ta ke bin Jemimah.

“Dan Allah Ki yi haƙuri da kalaman da ta yi maki, yarinya ce bata son komai ba, kuma bata acikin hayyacin ta,” Atare suka haɗa baki suna bata haƙuri, da buɗar bakin ta sai cewa ta yi”Sorry for ur self! Ku ya cancanta in ba haƙuri saboda kune rayuwar ku ta ke acikin matsala, Ni bani da damuwa”

A matuƙar ruɗe suke binta da kallo

Cigaba da yin magana ta yi cikin shaƙiyanci da izgilanci”Na jima inason kasancewa tare da ku ban samu damar Yin hakan ba sai yau, Ganin ku da nayi ahaka yayi matuƙar tayar mini da tsohon tsumina, ya za’ai? Zaku bani haɗin kai ko kuwa zan ƙwaci haƙkina ta karfi”? Ta yi tambayar tana ɗage masu gira.

Kallon kallo su ka soma jefa ma junan su, sam basu fahimci me ta ke nufi ba.

“Au Na manta kufa dabbobine ba ku san komai ba, dole sai ana yi ma ku magana da yaren da zaku iya ganewa,” ta ambaci hakan tare da tunkarar su, bayin Allah sai ja da baya baya suke Ke yi.

“Abunda na ke nufi shine zan kwanta da ku In biya buƙatata, idan ku ka bani haɗin kai salin alin zamu rabu lafiya, har ma In bada umarnin akawo maku lafiyayyan abinci, kuma daga rana irin ta yau za’a daina baku ganye kuna Ci”

Hankalinta akwance ta ke kora masu Bayani, Cikin shessheƙar kuka Deeja tace”Wlh ba zamu ba ki haɗin kai ba” ta ambaci hakan tare da kallon su Hibba

“Kada ku yadda da ita so ta ke ta yi mana irin abunda akayiwa unaiza wanda yaja har ta mutu tabar duniya......” Maganar da Deeja ta yi ne ya fargar dasu, sai yanzu su ka fahimci abunda tsohuwa zafreen ta ke nufi. Ƴan matan cikin su tuni sun fashe da kuka suna roƙonta akan karta ta6a su ta ƙyale su, Baiwar Allah Azeeza ta ƙanƙame Gabriel kamar zasu koma mutun ɗaya. tsananin tausayin kansu ne ya kama su, don basu ga alamun sassauci akan fuskarta ba.

Tsawa ta daka masu tare da nuna mazansu da sanadar hannunta”Maza ku fuce ku bani wuri, ba da ku zanyi ba, Matan na ke kwaɗayin kasancewa dasu” kaitsaye ta basu umarnin fita, kamar sakarkaru haka suka haura ƙafafuwan su su ka nufi ƙofar fita, Azeeza da ke ruƙe da Gabriel tuni ya yi wurgi da ita ƙasa saboda basa acikin hayyacin su, ta yi amfani da sihirine wurin basu umarni su fita, fucewar su ke da wuya ƙofar ɗakin ta datse ta yadda ba zasu Iya tsere mata ba.

Jikin su sai kerma ya ke yi, da gudu Azeeza ta shige ƙarƙashin gadon tsohuwa tamira, ganin ta yi hakan yasa Batul sauke Jemimah tare da turata ƙarƙashin gadon, tace da azeeza ta rungumeta a jikinta, bayan ta ɗago ta jera da sauran ƴan uwanta suka haɗu suna yi mata magiya akan ta ƙyale su kada ta cutar dasu.

Shu’umin murmushi ne ya bayyana akan fuskarta, A hankali ta jefar da sandar hannunta, Dama lafiyar ƙafarta lau, ruƙe sandar da ta ke yi na ado ne. Yatsun hannayenta ta ɗaura kan doguwar rigar da ke a jikinta, Ta zame ta nan take tsiracinta Ya bayyana babu kyan gani jikin ta duk tamoji tamoji kamar jikin faskaran Icce, Undyn da ke a jikinta shara shara ya ke kamar net kana iya ganin komai, uban gashin gabanta gwanin ban ƙyama, Tsayin shi ya kai na ciyawa, wani abun tashin hankalin ma Halittar gabanta sak irin na Namiji ce hakan na nufin tsohuwa zafreen Mata maza ce! Nonuwanta kamar silifas har saman Cikinta. Runtse idanuwansu su ka yi don ba za su Iya jurar kallon tashin hankalin nan ba. Ajikin bango suka ƙanƙame juna kamar zasu tsaga shi su shige ciki saboda tsabar yadda su ka manne mashi.

Bayan ta kammala cire doguwar rigar ta jefar da ita ƙasa.

“Ku kwantar da hankulan ku Ni ba da ku zan fara ba, Na ƙarƙashin gadon su nafi sha’awa” jin wannan maganar yasa suka bubbuɗe idanuwansu azazzare suke kallonta, Kafin su ka kai idonsu kan gadon tsohuwa Tamira da ƙarfi Deeja ta furta sunan Jemimah da Azeeza, Kafin su yi yunƙuri zuwa gare su tsohuwa zafreen ta cimma ƙarƙashin gadon da hannu Ta janyo ƙafar azeeza da ta jamimah da ƙarfi ta fusgosu waje kawunansu ba ƙaramin buguwa su ka Yi ba, A saman gado ta kwantar dasu Sai faman lashe baki take tana ƙokarin cure masu kayan jikin su.

Kukan kura Su Batul su ka yi da gudu gaske suka haye saman gadon, Da iya ƙarfin su na ƙarshe su ke kai mata naushi duk don ta ƙyale masu Ƴan uwansu, sai dai ina ko kaɗan tsohuwa zafreen bata Ji bugun nasu ba, batasan ma su na yi ba don tuni ta tsuduma cikin biyan buƙatarta dasu azeeza, ta raba su da kayan jikin su, sautin kukansu Ya karaɗe Cikin ɗakin wani irin raɗaɗin azaba su ke ji a jikinsu, sai da ta tabbatar ta lala masu rayuwa, tun numfashinsu na fita a wahalce har ta kai ga sun daina motsi, gaban su sharkaf da jini, tukunna ta ƙyalesu ta koma kansu Batul da ke bugun bayanta, wata irin wawura ta kai masu da hannayenta masu faɗi ta dinga Rabasu da kayan jikinsu Zir ta yi masu Mutun biyu ta damƙa acikinsu Sarah da Yasmin Ta kwantar dasu ƙasa ta hau kansu taci gaba da biyan buƙatarta, wa’iya zubullah Tashin hankalin da suka fuskanta Bazai misaltu ba, basu ta6a ganin Masifa ido da ido ba sai yau, Suna ji suna gani ta gama amfani dasu sarah ta koma kan su Rubina ɗaya baya ɗaya ta ke kwantar dasu ƙasa ta hau kansu tana Biyan buƙatarta. sautin koke kokensu da gurnanin tsohuwa zafreen Ya cika kunnuwansu Haris, waɗanda tuni sun jima da haukacewa, Don tun bayan fitar su daga cikin ɗakin ƙofar ta datse, Tunaninsu ya dawo, Sun yi kuka har sun gaji, yayin da su ke jiyo sautin muryoyin su Deeja cikin mawuyacin hali su ke ƙwala masu kira donsu zo su cece rayuwar su sai dai sun gaza yin hakan, basu da wata hanya da zasu iya taimakon su, ji su ke kamar su haɗiyi zuciya su mutu, sun yi fatan ace mafarki ne ba gaske ba.

Mutun ɗaya ce ta rage A tsaye Fuskarta jaga jaga da hawaye ta rasa ya za ta yi don tasan itama zata dawo kanta ne idon ta gama dasu Deeja gani ta ke kamar ƴan uwan su sun mutu saboda wasu daga Cikinsu babu numfashi atattare dasu Musamman jemimah da Azeza zaiyi wuya su rayu. zafreen ta gama kashe masu rayuwarsu ta wulakanta su kamar dabbobi.
Chapter 8 · 0% Book details