Sashe 68
Laylerh Maleek Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Asashin Maleek kuwa baiwani d’au lokuta masu tsawo acikin bathroom d’inba, koda ya fito towel ne d’aure akan waist d’insa, yayinda gaba d’aya jikinsa ke d’auke da danshin ruwa, Wanda kuma hakan yasa gargasan jikinsa kwanciya sukayi lub lub dasu, cikin takunsa me d’auke da nutsuwa ya k’araso gaban tabkeken dressing mirror d’insa Wanda yake wadace da kayan shafa kala kala.
Saida ya d’auki wani d’an k’aramin towel ya goge jikinsa, kafun ya murzawa jikinsa had’adden body lotion d’insa me dad’in k’amshi, kana kuma yabi fatar jikin nasa da turaren oud na jiki.
Handryer yajona tare dayin amfani dashi wajen busar da lallausan gashin kansa, bayan ya gama ne kuma kaitsaye yanufi wajen da drawer’nsa yake, direct b’angaren da yake ajiye Kayan training d’insa ya bud’e, kamar kuma yanda yasaba yawancin lokuta idan zaiyi training tracksuit yake sawa, yau d’inma hakance takasance domin tsab yagama shirya kansa cikin wani had’add’en riga da wandon tracksuit masu kalan red yasanya, yayinda ak’afansa kuwa yasa wasu fararen snickershoe masu ratsin ja, duk da kuwa cewar shid’in mai kyaune, amma shigar dake jikin nasa ya k’ara masa kyau Sosae.
Wayoyinsa dake aje akan bedside ya d’auka yasanya acikin aljihunsa, jakar da yake zuwa training da ita ya rataya akan kafad’arsa na dama, makullin motarsa ya d’auka cikin takunsa na nutsuwa ya fice daga cikin d’akin.
Kasancewar kuma bayason had’uwa da kowa ne yasashi zagayawa yabi ta k’ofar baya.
Koda ya fito compound d’in gidan part d’insu Oum Ayush ya kalla, dan sai alokacinnema ya tuna cewar tun zuwansu baije ya gaisheta ba, tuna hali da kuma kirkin OumAyush d’inne yasashi sakin murmushi, hakanan yaji zuciyarsa ta bashi umarni da zuwa b’angaren su Oum Ayush d’in, dama kuma yunwa yakeji, yasan kuma Bazai rasa abinci awajen Oum d’inba.
Cikin takunsa na nutsuwa yak’arasa bakin k’ofar da zata sadashi da babban falon dake part d’in.
Knocking k’ofar yayi saidai kuma jin ba’a amsa masa bane yasashi murd’a handle d’in k’ofar ya shiva bakinsa d’auke da sallama.
Shiru falon bakowa sai k’amshin turaren wuta dake dashi, k’arasowa cikin falon yayi tare da sauk’e jakan dake kafad’ansa, batare da damuwa kowani shakku ba ya k’arasa dining area d’in dake cikin falon.
D’aya daga cikin yankakkun apple d’in da aka jera akan wani plate ya d’auka tare da kaiwa bakinsa.
Oum Ayush dake cikin kitchine kuwa jin motsi afalon nata ne yasata tsayawa da abunda take yi tare da lek’owa dan ganin ko waye.
Saidai kuma rashin ganin mutum acikin falon yasa ta tsayawa tare da d’ansoma yin nazari, domin tabbas taji motsi acikin falon amma kuma gashi ta lek’o bataga kowa ba.
“Gani nan fa anan.� Cewar Maleek dake tsaye abayanta, kasancewar dama dining area d’innasu yashiga lungu shiyasa bata gansa ba.
Jin muryar Maleek d’inne yasa Oum Ayush sauk’e wata irin nannauyar ajiyar zuciya, saboda kafun yayi maganan ta d’an tsorita.
“Yadai kinji tsorone?.� Ya fad’a adaidai lokacin da yake sake gutsuran apple d’in dake hannunsa.
Kallo me kama da harara Oum Ayush ta watsa masa, cikin yanayin hasala tace. “Bansani ba.�
Murmushin daya bayyana kyawawan hak’oransa yayi cikin halinsa daya saba mata yace.
“I miss you so much.�
“Miss yo mata, koda yake ma ai idan da sabo nasaba da wannan halin naka, sai yau kaga daman dubani kenan?.�
Still murmushi yayi batare kuma da yace komae ba, yaja d’aya daga cikin kujerun dining table d’in ya zauna, kallon Oum Ayush d’in yayi, cikin yanayin d’an yamutsa fuska yace. “Am hungry, kuma zanfita training please Oum ki had’amin ko tea ne Nasha.�
Murmushi Oum Ayush tayi tare da k’arasowa dining table d’in, cikin sigar tsokana tace. “Ae dole dama kayita fama da yunwa, tunda har yau kakasa tsaida matar aure.� Tafad’a tana me k’ok’arin bud’e d’aya daga cikin kulolin dake saman table d’in.
Jin Oum Ayush d’in tayi masa batun aure ne, yasashi yin k’asa da kansa, cikin yanayi me kama da k’osawa yace.
“Please Oum Ayush ki had’amin Lokaci na k’urewa zantafi training ne.� Yafad’i hakan yana me kallon agogon dake d’aure atsintsiyar hannunsa, wanda kuma yayi hakanne dan son kawar da zancen da Oum Ayush d’in keyi.
Gane nufinsa ne kuma yasa Oum Ayush d’in ta saki murmushi, batare kuma da tasake cewa komae ba, ta zuba masa chicken pepper saup d’in da ta gama girkawa yanzun, tare da had’a masa tea, har gabansa kuwa ta kawo masa abincin ta ajiye, batare da ya tsaya b’ata lokaci ba kuwa ya soma cin abincin.
Anan gefensa Oum Ayush ta zauna tana kallon yanda yake cin abincin, wanda yanayin yanda yake d’iban abincin da kad’an kad’an ya tabbatar mata da cewar baya kulawa da kansa sosai, tausayinsu takeji Matuk’a shida Laylerh, saboda yanda rayuwarsu ke cike da maraici da kuma zallan kad’aici, Bazata ce Abbou Jaheed baya k’ok’arin kulawa dasu ba, saidai kuma ba kulawan Abbou Jaheed d’in kad’ai suke buk’ata ba, kulawan Uwa shi dukansu suke buk’ata acikin rayuwarsu, domin Uwa itace ginshik’in y’ay’anta.
Ahankali ya cire hannunsa daga cikin abincin, tare da d’aukan kofin tea d’in dake gefensa yakai bakinsa.
Batare kuma daya wani sha tea d’in sosae ba ya mik’e tsaye tare da d’aukan tissue ya goge bakinsa.
“Thank you� Ya fad’a cikin yin k’asa da murya tare dasa hannunsa acikin aljihun wandonsa ya ciro sweets guda biyu, b’are sweets d’in duka biyu yayi ya jefa d’aya abakinsa, kallon Oum Ayush yayi cikin sigar tsokana tace. “Bud’e bakinki nasa miki sweet.�
Jin abunda ya fad’a yasata watsa masa hararan wasa, cikin maganarta da baikai zuci ba tace. “Akan ina wasa dakai?�
Awannan karon kam murmushi maikama da dariya yayi, batare da Oum Ayush d’in tayi zato ko tsammani ba kuwa ya matso gab da’ita, bakinta ya bud’e ya jefa mata sweet d’in aciki, baijira me zata ce masa ba kuwa yayi saurin k’arasawa cikin falon ya d’au jakarsa, ahanzarce ya fice dan yayi latti sosae, kasancewar kuma yaud’in akwae soldiers d’in da yakeson horarwa ne, yasa yana fitowa daga part d’in Oum Ayush d’in motarsa ya fad’a, batare kuma da yanemi Abdoul ba da kansa yayi driving motar, maigadi na wangale masa gate d’in gidan ya cilla hancin motar tasa waje.
Jin k’aran tashin motarsa ne kuma yasa Oum Ayush sakin murmushi, sweet d’in daya sa mata abaki ta cire tare da d’aukan ledan sweet d’in daya zubar anan falon, sunan sweet d’in ta karanta tare da amfanin da yakewa mutum, ganin cewar sweet d’in na k’arawa mutum kuzari da kuma k’arfi ne yasata sake sakin murmushi abayyane tace. � Mai hali baya tab’a sanja halinsa, wato yabani sweet me k’ara kuzari nasha, dannayita jibgan aiki, d’an baccin rana dana sabayi ma bazan samu nayi ba to bazan shaba, dama aina sani Maleek baya kyauta haka kawae miskilin soja kawai.�
Ajiye mintin tayi akan table tare da mik’ewa ta shige d’aki dan so take tad’an huta.
Saida ya d’auki wani d’an k’aramin towel ya goge jikinsa, kafun ya murzawa jikinsa had’adden body lotion d’insa me dad’in k’amshi, kana kuma yabi fatar jikin nasa da turaren oud na jiki.
Handryer yajona tare dayin amfani dashi wajen busar da lallausan gashin kansa, bayan ya gama ne kuma kaitsaye yanufi wajen da drawer’nsa yake, direct b’angaren da yake ajiye Kayan training d’insa ya bud’e, kamar kuma yanda yasaba yawancin lokuta idan zaiyi training tracksuit yake sawa, yau d’inma hakance takasance domin tsab yagama shirya kansa cikin wani had’add’en riga da wandon tracksuit masu kalan red yasanya, yayinda ak’afansa kuwa yasa wasu fararen snickershoe masu ratsin ja, duk da kuwa cewar shid’in mai kyaune, amma shigar dake jikin nasa ya k’ara masa kyau Sosae.
Wayoyinsa dake aje akan bedside ya d’auka yasanya acikin aljihunsa, jakar da yake zuwa training da ita ya rataya akan kafad’arsa na dama, makullin motarsa ya d’auka cikin takunsa na nutsuwa ya fice daga cikin d’akin.
Kasancewar kuma bayason had’uwa da kowa ne yasashi zagayawa yabi ta k’ofar baya.
Koda ya fito compound d’in gidan part d’insu Oum Ayush ya kalla, dan sai alokacinnema ya tuna cewar tun zuwansu baije ya gaisheta ba, tuna hali da kuma kirkin OumAyush d’inne yasashi sakin murmushi, hakanan yaji zuciyarsa ta bashi umarni da zuwa b’angaren su Oum Ayush d’in, dama kuma yunwa yakeji, yasan kuma Bazai rasa abinci awajen Oum d’inba.
Cikin takunsa na nutsuwa yak’arasa bakin k’ofar da zata sadashi da babban falon dake part d’in.
Knocking k’ofar yayi saidai kuma jin ba’a amsa masa bane yasashi murd’a handle d’in k’ofar ya shiva bakinsa d’auke da sallama.
Shiru falon bakowa sai k’amshin turaren wuta dake dashi, k’arasowa cikin falon yayi tare da sauk’e jakan dake kafad’ansa, batare da damuwa kowani shakku ba ya k’arasa dining area d’in dake cikin falon.
D’aya daga cikin yankakkun apple d’in da aka jera akan wani plate ya d’auka tare da kaiwa bakinsa.
Oum Ayush dake cikin kitchine kuwa jin motsi afalon nata ne yasata tsayawa da abunda take yi tare da lek’owa dan ganin ko waye.
Saidai kuma rashin ganin mutum acikin falon yasa ta tsayawa tare da d’ansoma yin nazari, domin tabbas taji motsi acikin falon amma kuma gashi ta lek’o bataga kowa ba.
“Gani nan fa anan.� Cewar Maleek dake tsaye abayanta, kasancewar dama dining area d’innasu yashiga lungu shiyasa bata gansa ba.
Jin muryar Maleek d’inne yasa Oum Ayush sauk’e wata irin nannauyar ajiyar zuciya, saboda kafun yayi maganan ta d’an tsorita.
“Yadai kinji tsorone?.� Ya fad’a adaidai lokacin da yake sake gutsuran apple d’in dake hannunsa.
Kallo me kama da harara Oum Ayush ta watsa masa, cikin yanayin hasala tace. “Bansani ba.�
Murmushin daya bayyana kyawawan hak’oransa yayi cikin halinsa daya saba mata yace.
“I miss you so much.�
“Miss yo mata, koda yake ma ai idan da sabo nasaba da wannan halin naka, sai yau kaga daman dubani kenan?.�
Still murmushi yayi batare kuma da yace komae ba, yaja d’aya daga cikin kujerun dining table d’in ya zauna, kallon Oum Ayush d’in yayi, cikin yanayin d’an yamutsa fuska yace. “Am hungry, kuma zanfita training please Oum ki had’amin ko tea ne Nasha.�
Murmushi Oum Ayush tayi tare da k’arasowa dining table d’in, cikin sigar tsokana tace. “Ae dole dama kayita fama da yunwa, tunda har yau kakasa tsaida matar aure.� Tafad’a tana me k’ok’arin bud’e d’aya daga cikin kulolin dake saman table d’in.
Jin Oum Ayush d’in tayi masa batun aure ne, yasashi yin k’asa da kansa, cikin yanayi me kama da k’osawa yace.
“Please Oum Ayush ki had’amin Lokaci na k’urewa zantafi training ne.� Yafad’i hakan yana me kallon agogon dake d’aure atsintsiyar hannunsa, wanda kuma yayi hakanne dan son kawar da zancen da Oum Ayush d’in keyi.
Gane nufinsa ne kuma yasa Oum Ayush d’in ta saki murmushi, batare kuma da tasake cewa komae ba, ta zuba masa chicken pepper saup d’in da ta gama girkawa yanzun, tare da had’a masa tea, har gabansa kuwa ta kawo masa abincin ta ajiye, batare da ya tsaya b’ata lokaci ba kuwa ya soma cin abincin.
Anan gefensa Oum Ayush ta zauna tana kallon yanda yake cin abincin, wanda yanayin yanda yake d’iban abincin da kad’an kad’an ya tabbatar mata da cewar baya kulawa da kansa sosai, tausayinsu takeji Matuk’a shida Laylerh, saboda yanda rayuwarsu ke cike da maraici da kuma zallan kad’aici, Bazata ce Abbou Jaheed baya k’ok’arin kulawa dasu ba, saidai kuma ba kulawan Abbou Jaheed d’in kad’ai suke buk’ata ba, kulawan Uwa shi dukansu suke buk’ata acikin rayuwarsu, domin Uwa itace ginshik’in y’ay’anta.
Ahankali ya cire hannunsa daga cikin abincin, tare da d’aukan kofin tea d’in dake gefensa yakai bakinsa.
Batare kuma daya wani sha tea d’in sosae ba ya mik’e tsaye tare da d’aukan tissue ya goge bakinsa.
“Thank you� Ya fad’a cikin yin k’asa da murya tare dasa hannunsa acikin aljihun wandonsa ya ciro sweets guda biyu, b’are sweets d’in duka biyu yayi ya jefa d’aya abakinsa, kallon Oum Ayush yayi cikin sigar tsokana tace. “Bud’e bakinki nasa miki sweet.�
Jin abunda ya fad’a yasata watsa masa hararan wasa, cikin maganarta da baikai zuci ba tace. “Akan ina wasa dakai?�
Awannan karon kam murmushi maikama da dariya yayi, batare da Oum Ayush d’in tayi zato ko tsammani ba kuwa ya matso gab da’ita, bakinta ya bud’e ya jefa mata sweet d’in aciki, baijira me zata ce masa ba kuwa yayi saurin k’arasawa cikin falon ya d’au jakarsa, ahanzarce ya fice dan yayi latti sosae, kasancewar kuma yaud’in akwae soldiers d’in da yakeson horarwa ne, yasa yana fitowa daga part d’in Oum Ayush d’in motarsa ya fad’a, batare kuma da yanemi Abdoul ba da kansa yayi driving motar, maigadi na wangale masa gate d’in gidan ya cilla hancin motar tasa waje.
Jin k’aran tashin motarsa ne kuma yasa Oum Ayush sakin murmushi, sweet d’in daya sa mata abaki ta cire tare da d’aukan ledan sweet d’in daya zubar anan falon, sunan sweet d’in ta karanta tare da amfanin da yakewa mutum, ganin cewar sweet d’in na k’arawa mutum kuzari da kuma k’arfi ne yasata sake sakin murmushi abayyane tace. � Mai hali baya tab’a sanja halinsa, wato yabani sweet me k’ara kuzari nasha, dannayita jibgan aiki, d’an baccin rana dana sabayi ma bazan samu nayi ba to bazan shaba, dama aina sani Maleek baya kyauta haka kawae miskilin soja kawai.�
Ajiye mintin tayi akan table tare da mik’ewa ta shige d’aki dan so take tad’an huta.