Sashe 103
Laylerh Maleek Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
B’angaren Laylerh kuwa tana fitowa daga falon kai tsaye part dinsu ta nufa, koda ta k’arasa sashin nasu bata samu Najeeb ba, wanda kuma da ‘alama baya gidanne ma baki d’aya.
Anan kan d’aya daga cikin kujerun falon ta kwanta, tare da d’aukan trow pillow ta rungume ak’irjinta, ahankali haka takejin bugun zuciyarta na lafawa, yayinda kuma nutsuwarta ke dawowa jikinta.
Saidai kuma har zuwa yanzun brain d’inta ta kasa daina maimaita mata kalmar da Abbou Jaheed ya fad’a cewar. “Doctors sunce Maleek bazae tab’a haihuwa ba!�
K’warai sosai maganar ta daki zuciyarta, tare kuma da wujijjiga tunaninta.
Ita da kanta take tambayar kanta dalilin shigowar wannan mummunar k’addarar cikin rayuwarsu.
“Shikenan Maleek bazai samu mai sakashi farinciki ba? bazae tab’a haihuwa ba hakan kuma na nufin har abada kenan? Shin tayaya zai iya jurewa wannan k’unci da kuma ciwon?�
“Lallaine kowani bawa da irin salon k’addararsa arayuwa, amma kuma ta Yah M.Jay ta kasance mai muni da kuma cutarwa, yah Allah Kabashi iko da kuma k’arfin jure duk way’annan damuwowin!!�
Tafad’i hakan abayyane cikin wata raunanniyar murya, wanda kuma hakanne ya bayyana zuban hawaye akan kyakkyawar fuskarta.
Tabbas tasan cewa ayanzu idan tace zatayi wani tunani ko kuka zuciyarta na iya bugawa, Hutu kawai takeson saboda har yanzu tana d’anjin ciwon kai kad’an kad’an.
Wayarta dake hannunta ta kunna tare da soma duba sak’onnin da aka turo mata, wanda cikinsu kuma harda sak’on komawarta makaranta da kuma na WAEC examination d’in da zasuyi nan da 2week.
Haka dae ta d’an duba sak’on da akayi mata d’in sama sama nanma saboda gudun kada tayi tunani mai zurfine shiyasa, tana cikin shafa wayar nata kuwa bacci b’arawo ya d’auketa.
Acan falon Abbou Jaheed kuwa a sosae Maleek yaci abincin da a Oum Ayush d’in ta kawo masa, duk da cewar kuwa bai cinye abinci da kuma fruit salad d’in duka ba amma yaci sosae.
Yana kammala cin abincin kuwa ya mik’e tsaye, da yake kuma y’an miskilancinnasa na kusa baice da su Oum Ayush d’in komae ba yasa kai ya fice daga cikin falon.
Kaitsaye sashinsa ya nufa, daga cikin tangamemen falonnasa kuwa direct bedroom d’insa ya shige.
Kayan dake jikinsa ya d’an rage tare da kutsawa cikin bathroom d’insa yayi wanka.
Bayan ya fito awankanne kuma yasaka wasu sauk’ak’akk’un riga da wando, wanda yasan cewa bazasu ta kurasaba.
Magungunansa yasha tare da hayewa saman makeken gadonsa ya kwanta.
Lokaci d’aya kuwa wasu irin tunani suka shiga yawo acikin k’wak’walwarsa, wanda asanadinsu ne kuma yaji zuciyarsa tayi matuk’ar karyewa, saidai kuma a irin yanayin da yakejin kansa ayanzu yasan matuk’ar ya biyewa damuwar dake sukar zuciyarsa, to bai wuce wata sabuwar matsala ta sameshi.
Sanin hakan da yayine kuma yasa lokaci d’aya yasoma k’ok’arin zeroying mind d’insa.
Kyawawan idanunsa masu d’auke da abubuwa kala kala ya lumshe, tare kuma da soma fitar da wani irin breath mai sanyi.
Cikin abunda bai wuce 20minutes ba kuwa wani irin nannauyan bacci ya d’aukesa, wanda kuma dama hakan shine burinsa.
Tunda ya fara baccin nasa kuwa bashine ya farkaba sai kusan magriba, haka yakejin jikinnasa gaba d’aya ba k’wari, toilet ya shiga ya d’auro alwala bayan ya fito daga toilet d’inne kuma kai tsaye ya wuce masallaci.
Anan cikin masallacin dake jikin gidansu yayi sallan Magrib, yana kuma zaune acikin masallacin har aka k’ira sallan Isha, bayan ansallame sallan Isha d’inne kuma ya dawo gida, again kuma wani baccin yakeji sosai, haka dolensa yasake komawa ya kwanta.
Awani k’arin abun mamakin kuwa shine daga shi har Laylerh yau d’in haka suka kasance kamar wasu bugaggu, domin ita d’inma bacci tayi sosai sallah ne kawae ke ta da ita, yanzun ma koda Najeeb ya dawo akan gado ya sameta, tana ta faman aikin bacci, saidai kuma kasancewar shid’in baya cikin mood maidad’i hakan yasa bai ta she ta ba, koda ya gama abunda zaiyi rab’awa yayi ya kwanta agefenta, yayinda yakejin k’irji da kuma zuciyarsa nayi masa wani irin k’una da kuma tarin rad’ad’i, aduk lokacin kuwa da zuciyarsa ta hasko masa abunda idanuwansa suka gane masa yau d’in sai yaji wani irin haushi, takaici, da kuma tsanar kanshi ya rufesa.
Haka dai zuciyarsa cike da tunani kala kala bacci ya d’aukesa.
*Washegari*
8:30 am
Wani irin juyi mai d’auke da alaman gajiya da kwanciyar nata tayi, kana ahankali ta soma ware kyawawan idanunta wanda suka d’auki kusan awa uku akulle, domin kuwa tunda tayi sallan asuba ta sake komawa sabon baccin da sai yanzu ta farka.
Tashi zaune tayi tare kuma da soma k’arewa cikin d’akin kallo, daidai lokacin kuwa wayarta dake aje akan bedside drawer ta soma fidda sassanyar wak’an Ali Gatie na (Running On My Mind) wacce ita ta kasance ringintone d’inta, saboda tana matuk’ar son wak’ar sosae.
Akasalance ta kai dubanta ga wayar, ganin kuma cewa sunan Oum Ayush ne ke yawo akan screen d’in wayar, yasa cikin sauri tasa hannu ta d’auki wayartata tare kuma da picking call d’in.
Oum Ayush dake kan layi kuwa jin Laylerh ta d’auki wayarne yasa batare da ta tsaya jin ta bakin Laylerh’n ba tace.
“Baccin ya isa haka, yanzu yanzu kizo dining area muyi breakfast.�
“To.� Kawae tace asanyaye, Oum Ayush kuwa take ta kashe wayar.
Ahankali ta zuro da kyawawan k’affunta k’asa, had’i da mik’ewa tsaye, y’ar ficikar rigar baccin dake jikinta ta kalla, wanda ita kanta ma batasan ya akayi ta saka ta ba, saboda tsabar baccin dake damunta jiyan.
Kaitsaye toilet ta wuce danyin wanka, sanin da tayi kuma cewa su Oum Ayush na jiranta ne yasa bata wani b’ata lokaci awajen wankan nata ba.
Bayan ta fito daga wankanne kuma ta tsane jikinta, tare da zama agaban dressing mirror ta shafawa jikinta mai, kamar kullum kuma iya powder,mascara da kuma kwalli kawae ta shafa, sai wani brown lips gloss da ta shafawa jajayen labb’anta, hakanne kuwa yasa lips d’innata ya fito da kala maikyau.
Turaren oud ta shafa had’e da d’aukan wata doguwar rigar English wears mai kalan brown ta sanya ajikinta, kasancewar kuma rigar irin pencil gown d’innanne maibin jiki, hakan yasa ta d’aura wani light brown denim jacket akan shigartata, sosai kuwa hakan ya k’ara bayyana yalwataccen kyawun da tayi.
K’aton agogon dake cikin d’akin ta kalla, take kuwa idanunta suka gane mata lokaci 8:55 am daidai.
Agurguje ta nannad’e dogon gashinta, tare kuma dasaka wani hulan turban mai kalan brown akanta.
Light brown shoes masu gashin kuliya tasaka ak’afanta, kana tasa hannu ta d’auki wayarta dake aje akan mirror.
Cikin sauri haka ta fice daga cikin d’akin.
Koda ta fito compound d’in gidan kaitsaye part d’in Momy ta nufa domin kuwa acan sukeyin breakfast.
Gaba d’ayansu zaune suke akan babban dining table d’in ciki kuwa harda Najeeb wanda sama da mintuna 15 kenan da zuwansa wajen amma yakasa kai koda loman abincine bakinsa.
Kamar kuma yanda suka hallara awajen cin abincin haka shima ya hallara, yayinda yayi wani irin kyau cikin shigar armany jeans da kuma crazy shirt d’in dake jikinsa.
Tabbas kallo d’aya zaka mishi ka fahimci cewar akwai sanjin yanayi atare dashi, saidai kuma amma yakasa bari idanunsa su nuna hakan.
Sab’anin mahaifinsa wanda tun zamansa awajen ya fahimci cewar Abboun nasa na d’auke da damuwa acikin zuciyarsa domin ya lura lokuta zuwa lokuta Abbou Jaheed d’in ke satan kallonsa, duk da kuwa baisan meyene azuciyar Abboun nasa ba, amma zuciyarsa ta fad’a masa cewa bawai abubane mai dad’i.
Ahankali yake d’an jujjuya tea spoon d’in dake hannunsa, daga gefe guda kuwa baked mozzarella stick d’in dake gabansa ya zubawa ido, duk da cewar kuma ya d’anyi nisa atunaninsa amma hakan baihanashi ji ajikinsa cewar Laylerh’n ta shigo cikin falon ba.
Wani sassanyar k’amshin daya daki hancinsane kuma ya sake tabbatarwa da kansa cewar Lallai ita d’ince, domin awajenta kad’ai yakejin irin k’amshin.
Ita kuwa Laylerh ganinsu duka akan dining area d’inne yasa anutse ta k’araso wajen. Bayan ta gaishe dasu Abbou Jaheed ne kuma anutse taja kujeran dake kusa da Najeeb ta zauna.
Wanda kuma hakan yasa ya zamana ita dashi suna facing juna.
K’asa k’asa batare kuma da ta bari idanunta sun sauk’a akansa ba, cikin shaking voice d’inta tace.
“Good morning Yah M.Jay....�
Shiru yayi kamar baijita ba, sannan bai kuma d’ago kansa ya kalleta ba, still tea spoon d’in dake hannunsa yake ta faman juyawa.
Laylerh kuwa jin bai amsa mata bane yasa ta lumshe idanunta wanda lokaci d’aya suka ciko da hawaye, Sam batasan meyasa wani lokaci idan ta gaishesa baya amsawa ba, bayan kuma yasan tasan cewar yanajinta.
“Why?�
Ta tambayi kanta.
“Saboda yasan ke mairaunice akansa.�
Wani b’angare na zuciyarta ya bata amsar hakan.
Fuskarta ta d’an shagwab’e, saboda sam bataji ta gamsu da hakan ba.
“Good morning!�
Najeeb dake gefenta ya fad’a k’asa k’asa, adaidai lokacin da yake turo mata plate d’in dake gabansa, wanda samansa ke d’auke da chips and ketchup, sai kuma wani d’an bowl wanda aka zuba perfect vanilla soufflé aciki.
Wani irin kunyansane ya kamata dan sai alokacinne ma take tunawa cewar sam basu gaisaba lokacin da ta tashi sallan asuba bayanan yana masallaci.
D’an sunkuyar da kanta k’asa tayi, kana asanyaye tace.
“I’m sorry morning Yah Najeeb.�
Murmushin daya bayyana kyawun fuskarsa yayi batare kuma daya ce mata komae ba ya kawar da kansa gefe.
Ganin hakanne kuma yasa jiki amace ta soma cin abincin daya turo mata d’in.
Almost 20minutes kenan yanzu da kowa yake ta hidimansa akan dining table d’in.
Ahankali Abbou Jaheed ya d’ago ya kallesu bayan kuma ya kammala goge bakinsa da tissue paper ne, yayi gyaran muryar dayasa dukanninsu d’agowa suka kalleshi, saidai banda M.Jay wanda tun d’azu yake ta abu d’aya kaman statue.
Abbou Jaheed kuwa d’an satan kallon gefen da Maleek d’in ke zaune yayi, kana cikin tausasa murya yace.
“Kuyi hak’uri da abunda za kuji daga bakina, domin kamar yanda na had’aku jiya na sanar daku matsalan da tasamu Maleek, haka yau ma nake mai bak’in cikin sake sanardaku wata magana wanda nasan bazata tab’a yi muku dad’i ba.�
Tsagaitawa da maganan nasa yayi tare da kallon Maleek wanda har yanzu kansa ke k’asa.
Anutse cikin kuma yanayin tausayawa yace.
Anan kan d’aya daga cikin kujerun falon ta kwanta, tare da d’aukan trow pillow ta rungume ak’irjinta, ahankali haka takejin bugun zuciyarta na lafawa, yayinda kuma nutsuwarta ke dawowa jikinta.
Saidai kuma har zuwa yanzun brain d’inta ta kasa daina maimaita mata kalmar da Abbou Jaheed ya fad’a cewar. “Doctors sunce Maleek bazae tab’a haihuwa ba!�
K’warai sosai maganar ta daki zuciyarta, tare kuma da wujijjiga tunaninta.
Ita da kanta take tambayar kanta dalilin shigowar wannan mummunar k’addarar cikin rayuwarsu.
“Shikenan Maleek bazai samu mai sakashi farinciki ba? bazae tab’a haihuwa ba hakan kuma na nufin har abada kenan? Shin tayaya zai iya jurewa wannan k’unci da kuma ciwon?�
“Lallaine kowani bawa da irin salon k’addararsa arayuwa, amma kuma ta Yah M.Jay ta kasance mai muni da kuma cutarwa, yah Allah Kabashi iko da kuma k’arfin jure duk way’annan damuwowin!!�
Tafad’i hakan abayyane cikin wata raunanniyar murya, wanda kuma hakanne ya bayyana zuban hawaye akan kyakkyawar fuskarta.
Tabbas tasan cewa ayanzu idan tace zatayi wani tunani ko kuka zuciyarta na iya bugawa, Hutu kawai takeson saboda har yanzu tana d’anjin ciwon kai kad’an kad’an.
Wayarta dake hannunta ta kunna tare da soma duba sak’onnin da aka turo mata, wanda cikinsu kuma harda sak’on komawarta makaranta da kuma na WAEC examination d’in da zasuyi nan da 2week.
Haka dae ta d’an duba sak’on da akayi mata d’in sama sama nanma saboda gudun kada tayi tunani mai zurfine shiyasa, tana cikin shafa wayar nata kuwa bacci b’arawo ya d’auketa.
Acan falon Abbou Jaheed kuwa a sosae Maleek yaci abincin da a Oum Ayush d’in ta kawo masa, duk da cewar kuwa bai cinye abinci da kuma fruit salad d’in duka ba amma yaci sosae.
Yana kammala cin abincin kuwa ya mik’e tsaye, da yake kuma y’an miskilancinnasa na kusa baice da su Oum Ayush d’in komae ba yasa kai ya fice daga cikin falon.
Kaitsaye sashinsa ya nufa, daga cikin tangamemen falonnasa kuwa direct bedroom d’insa ya shige.
Kayan dake jikinsa ya d’an rage tare da kutsawa cikin bathroom d’insa yayi wanka.
Bayan ya fito awankanne kuma yasaka wasu sauk’ak’akk’un riga da wando, wanda yasan cewa bazasu ta kurasaba.
Magungunansa yasha tare da hayewa saman makeken gadonsa ya kwanta.
Lokaci d’aya kuwa wasu irin tunani suka shiga yawo acikin k’wak’walwarsa, wanda asanadinsu ne kuma yaji zuciyarsa tayi matuk’ar karyewa, saidai kuma a irin yanayin da yakejin kansa ayanzu yasan matuk’ar ya biyewa damuwar dake sukar zuciyarsa, to bai wuce wata sabuwar matsala ta sameshi.
Sanin hakan da yayine kuma yasa lokaci d’aya yasoma k’ok’arin zeroying mind d’insa.
Kyawawan idanunsa masu d’auke da abubuwa kala kala ya lumshe, tare kuma da soma fitar da wani irin breath mai sanyi.
Cikin abunda bai wuce 20minutes ba kuwa wani irin nannauyan bacci ya d’aukesa, wanda kuma dama hakan shine burinsa.
Tunda ya fara baccin nasa kuwa bashine ya farkaba sai kusan magriba, haka yakejin jikinnasa gaba d’aya ba k’wari, toilet ya shiga ya d’auro alwala bayan ya fito daga toilet d’inne kuma kai tsaye ya wuce masallaci.
Anan cikin masallacin dake jikin gidansu yayi sallan Magrib, yana kuma zaune acikin masallacin har aka k’ira sallan Isha, bayan ansallame sallan Isha d’inne kuma ya dawo gida, again kuma wani baccin yakeji sosai, haka dolensa yasake komawa ya kwanta.
Awani k’arin abun mamakin kuwa shine daga shi har Laylerh yau d’in haka suka kasance kamar wasu bugaggu, domin ita d’inma bacci tayi sosai sallah ne kawae ke ta da ita, yanzun ma koda Najeeb ya dawo akan gado ya sameta, tana ta faman aikin bacci, saidai kuma kasancewar shid’in baya cikin mood maidad’i hakan yasa bai ta she ta ba, koda ya gama abunda zaiyi rab’awa yayi ya kwanta agefenta, yayinda yakejin k’irji da kuma zuciyarsa nayi masa wani irin k’una da kuma tarin rad’ad’i, aduk lokacin kuwa da zuciyarsa ta hasko masa abunda idanuwansa suka gane masa yau d’in sai yaji wani irin haushi, takaici, da kuma tsanar kanshi ya rufesa.
Haka dai zuciyarsa cike da tunani kala kala bacci ya d’aukesa.
*Washegari*
8:30 am
Wani irin juyi mai d’auke da alaman gajiya da kwanciyar nata tayi, kana ahankali ta soma ware kyawawan idanunta wanda suka d’auki kusan awa uku akulle, domin kuwa tunda tayi sallan asuba ta sake komawa sabon baccin da sai yanzu ta farka.
Tashi zaune tayi tare kuma da soma k’arewa cikin d’akin kallo, daidai lokacin kuwa wayarta dake aje akan bedside drawer ta soma fidda sassanyar wak’an Ali Gatie na (Running On My Mind) wacce ita ta kasance ringintone d’inta, saboda tana matuk’ar son wak’ar sosae.
Akasalance ta kai dubanta ga wayar, ganin kuma cewa sunan Oum Ayush ne ke yawo akan screen d’in wayar, yasa cikin sauri tasa hannu ta d’auki wayartata tare kuma da picking call d’in.
Oum Ayush dake kan layi kuwa jin Laylerh ta d’auki wayarne yasa batare da ta tsaya jin ta bakin Laylerh’n ba tace.
“Baccin ya isa haka, yanzu yanzu kizo dining area muyi breakfast.�
“To.� Kawae tace asanyaye, Oum Ayush kuwa take ta kashe wayar.
Ahankali ta zuro da kyawawan k’affunta k’asa, had’i da mik’ewa tsaye, y’ar ficikar rigar baccin dake jikinta ta kalla, wanda ita kanta ma batasan ya akayi ta saka ta ba, saboda tsabar baccin dake damunta jiyan.
Kaitsaye toilet ta wuce danyin wanka, sanin da tayi kuma cewa su Oum Ayush na jiranta ne yasa bata wani b’ata lokaci awajen wankan nata ba.
Bayan ta fito daga wankanne kuma ta tsane jikinta, tare da zama agaban dressing mirror ta shafawa jikinta mai, kamar kullum kuma iya powder,mascara da kuma kwalli kawae ta shafa, sai wani brown lips gloss da ta shafawa jajayen labb’anta, hakanne kuwa yasa lips d’innata ya fito da kala maikyau.
Turaren oud ta shafa had’e da d’aukan wata doguwar rigar English wears mai kalan brown ta sanya ajikinta, kasancewar kuma rigar irin pencil gown d’innanne maibin jiki, hakan yasa ta d’aura wani light brown denim jacket akan shigartata, sosai kuwa hakan ya k’ara bayyana yalwataccen kyawun da tayi.
K’aton agogon dake cikin d’akin ta kalla, take kuwa idanunta suka gane mata lokaci 8:55 am daidai.
Agurguje ta nannad’e dogon gashinta, tare kuma dasaka wani hulan turban mai kalan brown akanta.
Light brown shoes masu gashin kuliya tasaka ak’afanta, kana tasa hannu ta d’auki wayarta dake aje akan mirror.
Cikin sauri haka ta fice daga cikin d’akin.
Koda ta fito compound d’in gidan kaitsaye part d’in Momy ta nufa domin kuwa acan sukeyin breakfast.
Gaba d’ayansu zaune suke akan babban dining table d’in ciki kuwa harda Najeeb wanda sama da mintuna 15 kenan da zuwansa wajen amma yakasa kai koda loman abincine bakinsa.
Kamar kuma yanda suka hallara awajen cin abincin haka shima ya hallara, yayinda yayi wani irin kyau cikin shigar armany jeans da kuma crazy shirt d’in dake jikinsa.
Tabbas kallo d’aya zaka mishi ka fahimci cewar akwai sanjin yanayi atare dashi, saidai kuma amma yakasa bari idanunsa su nuna hakan.
Sab’anin mahaifinsa wanda tun zamansa awajen ya fahimci cewar Abboun nasa na d’auke da damuwa acikin zuciyarsa domin ya lura lokuta zuwa lokuta Abbou Jaheed d’in ke satan kallonsa, duk da kuwa baisan meyene azuciyar Abboun nasa ba, amma zuciyarsa ta fad’a masa cewa bawai abubane mai dad’i.
Ahankali yake d’an jujjuya tea spoon d’in dake hannunsa, daga gefe guda kuwa baked mozzarella stick d’in dake gabansa ya zubawa ido, duk da cewar kuma ya d’anyi nisa atunaninsa amma hakan baihanashi ji ajikinsa cewar Laylerh’n ta shigo cikin falon ba.
Wani sassanyar k’amshin daya daki hancinsane kuma ya sake tabbatarwa da kansa cewar Lallai ita d’ince, domin awajenta kad’ai yakejin irin k’amshin.
Ita kuwa Laylerh ganinsu duka akan dining area d’inne yasa anutse ta k’araso wajen. Bayan ta gaishe dasu Abbou Jaheed ne kuma anutse taja kujeran dake kusa da Najeeb ta zauna.
Wanda kuma hakan yasa ya zamana ita dashi suna facing juna.
K’asa k’asa batare kuma da ta bari idanunta sun sauk’a akansa ba, cikin shaking voice d’inta tace.
“Good morning Yah M.Jay....�
Shiru yayi kamar baijita ba, sannan bai kuma d’ago kansa ya kalleta ba, still tea spoon d’in dake hannunsa yake ta faman juyawa.
Laylerh kuwa jin bai amsa mata bane yasa ta lumshe idanunta wanda lokaci d’aya suka ciko da hawaye, Sam batasan meyasa wani lokaci idan ta gaishesa baya amsawa ba, bayan kuma yasan tasan cewar yanajinta.
“Why?�
Ta tambayi kanta.
“Saboda yasan ke mairaunice akansa.�
Wani b’angare na zuciyarta ya bata amsar hakan.
Fuskarta ta d’an shagwab’e, saboda sam bataji ta gamsu da hakan ba.
“Good morning!�
Najeeb dake gefenta ya fad’a k’asa k’asa, adaidai lokacin da yake turo mata plate d’in dake gabansa, wanda samansa ke d’auke da chips and ketchup, sai kuma wani d’an bowl wanda aka zuba perfect vanilla soufflé aciki.
Wani irin kunyansane ya kamata dan sai alokacinne ma take tunawa cewar sam basu gaisaba lokacin da ta tashi sallan asuba bayanan yana masallaci.
D’an sunkuyar da kanta k’asa tayi, kana asanyaye tace.
“I’m sorry morning Yah Najeeb.�
Murmushin daya bayyana kyawun fuskarsa yayi batare kuma daya ce mata komae ba ya kawar da kansa gefe.
Ganin hakanne kuma yasa jiki amace ta soma cin abincin daya turo mata d’in.
Almost 20minutes kenan yanzu da kowa yake ta hidimansa akan dining table d’in.
Ahankali Abbou Jaheed ya d’ago ya kallesu bayan kuma ya kammala goge bakinsa da tissue paper ne, yayi gyaran muryar dayasa dukanninsu d’agowa suka kalleshi, saidai banda M.Jay wanda tun d’azu yake ta abu d’aya kaman statue.
Abbou Jaheed kuwa d’an satan kallon gefen da Maleek d’in ke zaune yayi, kana cikin tausasa murya yace.
“Kuyi hak’uri da abunda za kuji daga bakina, domin kamar yanda na had’aku jiya na sanar daku matsalan da tasamu Maleek, haka yau ma nake mai bak’in cikin sake sanardaku wata magana wanda nasan bazata tab’a yi muku dad’i ba.�
Tsagaitawa da maganan nasa yayi tare da kallon Maleek wanda har yanzu kansa ke k’asa.
Anutse cikin kuma yanayin tausayawa yace.