Sashe 23
Laylerh Maleek Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Laylerh dake kwance tayi hugging pillow,yayinda zuciyarta tayi nisa cikin tunanin Maleek wanda hakan yasa ita kaÉ—ai take ta sakin murmushi.  Jin ana knocking Æ™ofar É—akin tane yasa ta miÆ™ewa, ahankali take É—an taka kafarta wanda tuni ta ware ta daina yi mata zafi sosai. Ƙarasawa jikin Æ™ofar tayi tare da buÉ—ewa.    Â
Ganin Larai tsaye abakin Æ™ofarne yasata sakin murmushi, cikin son bawa Larai'n girmanta tace. "Inna Larai ki shigo mana." Â
Murmushi Larai tayi tare da cewa. "Aa ai bama sai na shigo ba, dama Alhaji ne yace na Æ™irawoki."  murmushi Laylerh tayi tare da cewa to gani nan zuwa.  Â
Komawa cikin É—akin tayi, kaitsaye drawer É—inta ta buÉ—e wani farin É—an Æ™aramin mayafi ta É—auka tare da yane kanta dashi, cikin nutsuwa ta nufi falon dan amsa Æ™iran da Abboun ke mata.   Â
Tana shigowa cikin falon tayi ido huɗu da Najeeb wanda dama tun zamansa awajen jiran fitowarta yake.   Kasa tayi da kanta tare da ƙarasowa dining area ɗin.
Kujera taja ta zauna, cikin salon shagwaÉ“an da sometimes bata sanin tanayi tace "Abbou gani."  Murmushi Abbou yayi sannan cikin kulawa yace. Â
"Ya ƙafan naki ta daina zafi ko?."  kai ta gyaɗa masa alaman.  "Eh."   Kanta yaɗan shafa cikin tausayi haɗi da ƙaunarta yace. "Good girl tashi kiyi seving ɗinmu to."   Murmushi ita ɗinma tayi, wanda har acikin ranta tanajin daɗin kulawan da Abbou Jaheed ke bata, tabbas tarasa uwa uba amma Abbou na iyaka ƙoƙarinsa wajen ganin batayi kukan maraici ba.
Cikin nutsuwa ta soma Æ™oÆ™arin seving É—insu. Daidai lokacin M.Jay ya shigo cikin falon. Ɗan Lumshe idanunta tayi tare da shaÆ™an daddaÉ—an Æ™amshin turarensa da ya kawowa hancinta ziyara, jin motsin Æ™arasowansa dining area dinne yasa tajin wani irin sanyi na ratsa jikinta, take ta kwaÉ—aitu da son É—aura idanunta akansa.  Jan kujera tayi ta zauna tare da É—an satan kallon gefen da yake, sosai yayi kyau cikin shigar white shirt, da kuma white trouser É—in dake jikinsa.  Â
Maida kanta Æ™asa tayi tare da jawo plate É—in abincinta gabanta, kasancewar yunwa takeji sosai yasanya bata jira komai ba ta fara cin abincin.  Â
Maleek kuwa tun isowarsa wajen bai É—aga kai ya kalli kowannen su ba, wani haÉ—aÉ—É—en cup ya É—auka tare da haÉ—awa kansa tea, komawa yayi ya zauna ahankali ya ke É—an sipping tea É—in yayinda rabin nutsuwarsa ke kan wayar dake hannun sa.   Â
ÆŠagowa Abbou Jaheed dake cin abinci yayi ya dubi kowannensu. Â
Tsaida cin abincin nasa yayi tare dayin É—an gyaran murya. Â
Cikin kulawa haÉ—i da nuna musu amfanin abun da yakeson faÉ—a yace. "Tabbas duk wani buri da kuma fatan uba nagari shine farinciki da kuma samun nasaran ƳaÆ´ansa." Ɗan jim yayi tare da sauÆ™e ajiyar zuciya, kallon Laylerh dake cin abinci yayi cikin kulawa haÉ—i da tsananin tausayinta yaÆ™ira sunanta.   "LAYLERH!."    Â
akaron farko kenan da taji Æ™iran sunanta da Abbou'n yayi ya tsinkar mata da zuciya, tsaida cin abincin nata tayi tare da É—ago kai ta kalli Abou'n.   Â
Hannunta ya kamo cikin kulawa yace.  "Laylerh ke Æ´ata ce da nakejin soyayyarki acikin raina, duk da nasan cewar banine na haifeki ba,amma koda sau É—aya ban taÉ“a kallonki amatsayin wacce ba jinina ba, haka zalika ako da yaushe matsayin Uba nake agareki, kuma nasan ina da haƙƙin da zanyi miki zaÉ“i na gari arayuwa, nayi imani cewa kamar yanda bazan iya cutar da yayanki Maleek ba haka kema bazan iya cutar dake ba, tabbas kina da matsayi me girma awajena Laylerh, wanda hakan yasa na yanke wani hukunci batare da nayi shawara da kowa ba, fatana da kuma burina ako da yaushe shine ki karÉ“i zaÉ“in da nayi miki hannu bibbiyu!."  Ɗan numfasawa yayi tare da sake riÆ™e hannunta Æ™am, idanunsa ne suka ciko da Æ™walla, saboda lokaci É—aya yaji Rasuwar Æ™aninsa Abbou Mahmoud ya dawo masa sabuwa, dan tabbas da ace yana nan ayau shine zaiyiwa Laylerh'n haka.   Â
Ganin Hawaye a idanun Abboun ne yasa Laylerh zaro idanunta, cikin tsananin mamaki haÉ—i da kaÉ—uwa ta soma girgiza kai, cikin muryarta dake ckracking tace. "Please Abbou dan Allah, Ka umarceni akan komai bazan taÉ“a saÉ“a maka ba, please Abbou dan Allah karka bari hawaye sufita daga cikin idanunka saboda ni!."  tayi maganar Æ™walla na saukowa daga cikin idanunta.   Â
Ganin hawaye akan fuskarta ne yasa Abbou shima ya girgiza kai, cikin sassanyar murya yace. "Kada ki sake barin hawaye su fita daga cikin idanunki Laylerh, burina ako da yaushe shine nafaranta miki, har abada ina fatan hakan da nayi bazai zamo cutarwa agareki ba."  tsagaitawa da maganan nasa yayi tare da É—an gyara zamansa cikeda kulawa yace. Â
"Nasan ke ƴace me biyayya agareni ako da yaushe, kamar kuma yanda yake alhakin kowani Uba ne ya zaɓawa ƴarsa miji nagari, nayi ƙoƙarin kamanta hakan, dan na zaɓa miki NAJEEB amatsayin mijin da zaki Aura.!!!."
*(Hmmm chab chakwakiya kenan Abbou ya zaɓawa Laylerh Miji, lallai akwai gurmi.)*
1/19/21, 8:11 PM - Ummi Tandama: *LAYLERH MALEEK*
*This book is mainly for those that pay, if you know you did'nt pay please don't read it. Here is the account number for people that are willing to pay- 0002214625 Abubakar muhammed Sardauna Jaiz bank. Whatsapp Number 07017879464.*
*Chapter 12*
Ganin Larai tsaye abakin Æ™ofarne yasata sakin murmushi, cikin son bawa Larai'n girmanta tace. "Inna Larai ki shigo mana." Â
Murmushi Larai tayi tare da cewa. "Aa ai bama sai na shigo ba, dama Alhaji ne yace na Æ™irawoki."  murmushi Laylerh tayi tare da cewa to gani nan zuwa.  Â
Komawa cikin É—akin tayi, kaitsaye drawer É—inta ta buÉ—e wani farin É—an Æ™aramin mayafi ta É—auka tare da yane kanta dashi, cikin nutsuwa ta nufi falon dan amsa Æ™iran da Abboun ke mata.   Â
Tana shigowa cikin falon tayi ido huɗu da Najeeb wanda dama tun zamansa awajen jiran fitowarta yake.   Kasa tayi da kanta tare da ƙarasowa dining area ɗin.
Kujera taja ta zauna, cikin salon shagwaÉ“an da sometimes bata sanin tanayi tace "Abbou gani."  Murmushi Abbou yayi sannan cikin kulawa yace. Â
"Ya ƙafan naki ta daina zafi ko?."  kai ta gyaɗa masa alaman.  "Eh."   Kanta yaɗan shafa cikin tausayi haɗi da ƙaunarta yace. "Good girl tashi kiyi seving ɗinmu to."   Murmushi ita ɗinma tayi, wanda har acikin ranta tanajin daɗin kulawan da Abbou Jaheed ke bata, tabbas tarasa uwa uba amma Abbou na iyaka ƙoƙarinsa wajen ganin batayi kukan maraici ba.
Cikin nutsuwa ta soma Æ™oÆ™arin seving É—insu. Daidai lokacin M.Jay ya shigo cikin falon. Ɗan Lumshe idanunta tayi tare da shaÆ™an daddaÉ—an Æ™amshin turarensa da ya kawowa hancinta ziyara, jin motsin Æ™arasowansa dining area dinne yasa tajin wani irin sanyi na ratsa jikinta, take ta kwaÉ—aitu da son É—aura idanunta akansa.  Jan kujera tayi ta zauna tare da É—an satan kallon gefen da yake, sosai yayi kyau cikin shigar white shirt, da kuma white trouser É—in dake jikinsa.  Â
Maida kanta Æ™asa tayi tare da jawo plate É—in abincinta gabanta, kasancewar yunwa takeji sosai yasanya bata jira komai ba ta fara cin abincin.  Â
Maleek kuwa tun isowarsa wajen bai É—aga kai ya kalli kowannen su ba, wani haÉ—aÉ—É—en cup ya É—auka tare da haÉ—awa kansa tea, komawa yayi ya zauna ahankali ya ke É—an sipping tea É—in yayinda rabin nutsuwarsa ke kan wayar dake hannun sa.   Â
ÆŠagowa Abbou Jaheed dake cin abinci yayi ya dubi kowannensu. Â
Tsaida cin abincin nasa yayi tare dayin É—an gyaran murya. Â
Cikin kulawa haÉ—i da nuna musu amfanin abun da yakeson faÉ—a yace. "Tabbas duk wani buri da kuma fatan uba nagari shine farinciki da kuma samun nasaran ƳaÆ´ansa." Ɗan jim yayi tare da sauÆ™e ajiyar zuciya, kallon Laylerh dake cin abinci yayi cikin kulawa haÉ—i da tsananin tausayinta yaÆ™ira sunanta.   "LAYLERH!."    Â
akaron farko kenan da taji Æ™iran sunanta da Abbou'n yayi ya tsinkar mata da zuciya, tsaida cin abincin nata tayi tare da É—ago kai ta kalli Abou'n.   Â
Hannunta ya kamo cikin kulawa yace.  "Laylerh ke Æ´ata ce da nakejin soyayyarki acikin raina, duk da nasan cewar banine na haifeki ba,amma koda sau É—aya ban taÉ“a kallonki amatsayin wacce ba jinina ba, haka zalika ako da yaushe matsayin Uba nake agareki, kuma nasan ina da haƙƙin da zanyi miki zaÉ“i na gari arayuwa, nayi imani cewa kamar yanda bazan iya cutar da yayanki Maleek ba haka kema bazan iya cutar dake ba, tabbas kina da matsayi me girma awajena Laylerh, wanda hakan yasa na yanke wani hukunci batare da nayi shawara da kowa ba, fatana da kuma burina ako da yaushe shine ki karÉ“i zaÉ“in da nayi miki hannu bibbiyu!."  Ɗan numfasawa yayi tare da sake riÆ™e hannunta Æ™am, idanunsa ne suka ciko da Æ™walla, saboda lokaci É—aya yaji Rasuwar Æ™aninsa Abbou Mahmoud ya dawo masa sabuwa, dan tabbas da ace yana nan ayau shine zaiyiwa Laylerh'n haka.   Â
Ganin Hawaye a idanun Abboun ne yasa Laylerh zaro idanunta, cikin tsananin mamaki haÉ—i da kaÉ—uwa ta soma girgiza kai, cikin muryarta dake ckracking tace. "Please Abbou dan Allah, Ka umarceni akan komai bazan taÉ“a saÉ“a maka ba, please Abbou dan Allah karka bari hawaye sufita daga cikin idanunka saboda ni!."  tayi maganar Æ™walla na saukowa daga cikin idanunta.   Â
Ganin hawaye akan fuskarta ne yasa Abbou shima ya girgiza kai, cikin sassanyar murya yace. "Kada ki sake barin hawaye su fita daga cikin idanunki Laylerh, burina ako da yaushe shine nafaranta miki, har abada ina fatan hakan da nayi bazai zamo cutarwa agareki ba."  tsagaitawa da maganan nasa yayi tare da É—an gyara zamansa cikeda kulawa yace. Â
"Nasan ke ƴace me biyayya agareni ako da yaushe, kamar kuma yanda yake alhakin kowani Uba ne ya zaɓawa ƴarsa miji nagari, nayi ƙoƙarin kamanta hakan, dan na zaɓa miki NAJEEB amatsayin mijin da zaki Aura.!!!."
*(Hmmm chab chakwakiya kenan Abbou ya zaɓawa Laylerh Miji, lallai akwai gurmi.)*
1/19/21, 8:11 PM - Ummi Tandama: *LAYLERH MALEEK*
*This book is mainly for those that pay, if you know you did'nt pay please don't read it. Here is the account number for people that are willing to pay- 0002214625 Abubakar muhammed Sardauna Jaiz bank. Whatsapp Number 07017879464.*
*Chapter 12*