Sashe 16
Laylerh Maleek Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Najeeb kuwa taro Laylerh'n da yayi ta faÉ—a jikinsa ne, ya sashi jin wani irin shock, take yaji gaba É—aya tsikar jikinsa sun mimmiÆ™e, lokaci É—aya wani irin yanayi ya soma ratsa Æ™ashi da bargonsa, hannayensa dake rawa yakai kan kyakkyawar fuskarta, cikin wata irin murya me sanyi yace. "Laylerh! please wake up, ki buÉ—e idanunki please." YafaÉ—i maganan aÉ—an ruÉ—e, dan yanda yaga idanunta na lumshewa, ya sanyashi jin faÉ—uwar gaba.     Â
Duk da cewar tana jinsa amma bazata iya amsa masa ba, saboda hakanan takejin kamar tunani da hankalinta na Æ™oÆ™arin barin jikinta, idanunta ne suka cigaba da lumshewa, yayinda jikinta ya sake.    Â
Ganin haka ne yasa Abbu tasowa hankalinsa amatuÆ™ar tashe ya taho kan Laylerh'n, É—ago ta yayi daga jikin Najeeb, ahankali Abbu ya shiga girgizata tare da soma Æ™iran sunanta. Ganin kamar bata cikin hayyacinta ne yasa Abbu É—ago kai ya dubi Maleek wanda ya lumshe kyawawan idanunsa, yayinda yayi kamar baisan abun da ke faruwa ba. Â
Hankalin Abbu aÉ—an tashe yace.  "Please M.J sake Æ™iran Dr.Ishaq, Laylerh ta fara fita hayyacinta banason wani abu ya sameta.."  Â
Abbu bai ida maganar tasa ba Dr.Ishaq ya shigo cikin falon.
Ganinsa ne yasa Abbu sauÆ™e ajiyar zuciya, da kansa ya É—aga Laylerh'n inda ya kwantar da ita akan wata luntsumemiyar kujera dake nan side din dining area'n.   Â
Ƙarasowa cikin falon Dr. Ishaq yayi, hannunsa riÆ™e da Æ´ar jakarsa wacce ya zuba kayan aikinsa da yasan zai É“uÆ™ata aciki.     Â
Cikin kulawa Abbu da duk ciwon Laylerh'n yasa shi cikin damuwa yace.   "Please Dr. kayi checking É—inta, naga kaman bata motsi."     Â
Kai Dr.Ishaq ya jinjina alaman duk yanda Abbun keso haka za'ayi.Â
ÆŠan ranÆ™wafawa yayi tare da buÉ—e Æ´ar jakarsa ya ciro abubuwan dayasan zai buÆ™ata. Â
Cikin wasu Æ´an sakanni ya gama yi mata duk wasu gwaje gwajen da zaiyi mata.Â
Acikin Æ´an sakannin nan kuwa idan ka kalli fuskar Abbu da kuma Alhaji Ahmad, damuwa kawai zaka hango akwance, yayinda Najeeb kuwa ya bada duk wani attention É—insa akan Laylerh'n, fararen kyawawan legs É—inta wanda suka É—an bayyana, sakamakon doguwar rigarta da ta É—an É—age ya zubawa ido baya ko Æ™iftawa,daga cikin zuciyarsa kuwa abubuwa da yawa yake saÆ™awa.       Â
Maleek.     Â
Harzuwa yanzu idanunsa alumshe suke, ga wanda baisan meke faruwa ba, idan yazo zai iyi tunanin cewa bacci yake, saidai kuma azahirance ba hakan bane, shi kaɗai yasan abun da yakeji acikin zuciyarsa, ahankali yake fitar da numfashi, yayinda yakejin jikinsa duk ba daɗi, lokaci ɗaya yaji kansa nayi masa ciwo, jingina bayansa da jikin kujeran da yake kai yayi, ajiyar zuciya yake saki akai akai, daga cikin ƙirjinsa kuwa zuciyarsa ce ke beating da sauri sauri.
           Â
Daga É“angaren Dr. Ishaq ma ajiyar zuciyan ya sauÆ™e, dan gane abun dake damun Laylerh'n yasa komai yazo masa cikin sauÆ™i, kuma ciwon nata ma ba sosai irin yanda zai tsoratar É—innan bane.      Â
Wasu ruwan Injection guda biyu ya ciro acikin jakarsa tare kuma da Injection din, take yasoma haÉ—awa dan yasan idan yayiwa Laylerh'n su zata É—an samu relief.     Â
Ahankali taÉ—an soma ware shanyayyun idanunta wanda sukayi luhu luhu, da dukkan alama tanajin ciwon ajikinta sosai.
Akan Dr. Ishaq É—in ta sauÆ™e idanunta wanda ke tsaye yana haÉ—a ruwan alluran da zaiyi mata.    Â
Ganin allura ahannunsa ne yasa ta Æ™arasa ware idanunta, take jikinta ya soma É“ari saboda tsoro. Â
Ganin ta buÉ—e idanunta ne yasa Abbu ya Æ™araso kusa da ita, cikin kulawa yace.Â
"Laylerh sannu ko, ya jikin naki?."   AshagwaÉ“e taÉ—an soma girgiza kanta, cikin muryarta da ta sanja amo tace.   "Please Abbu kafaÉ—a masa banason allura."    Â
Murmushi Abbu yayi tare da shafa kanta, cikin matsanancin tausayinta yace.Â
"Sorry bazai miki da zafi ba, kuma ae alluran ita zata kashe miki pain din da kikeji, kiyi haƙuri amiki alluran kinji." Abbu yafaɗi maganar cikin lallashi.
Kai ta cigaba da girgizawa take hawaye suka cika idanunta, Allah Yasani arayuwarta tana matuÆ™ar tsoron allura, saboda hakane ma ko ganinta batason yi.       Â
Ganin da gaske alluran Dr.Ishaq ke Æ™oÆ™arin yi mata ne yasa ta fashewa da kuka, amatuÆ™ar tsorace ta soma jijjiga kanta tare da É—an yarfa hanna yenta, cikin sheshsheÆ™an kuka tace.Â
"Please Ya M.Jay kace kada amin allura am scared, pleaseeeeee .....!!" Taja maganan cikin wani irin yanayi dake nuna cewar bada iyaka bakinta takeyin maganna ba, har da zuciyarta.    Â
SauÆ™an maganganunta acikin kunnuwansa ne ya sashi rumtse Idanunsa da Æ™arfi, lokaci É—aya wasu abubuwa suka shiga yawo acikin tunani da Æ™waÆ™walwarsa, tabbas irin hakan ya taÉ“a faruwa, wani lokaci da take buÆ™atar taimakonsa kamar yanda takeyi yanzu'n, kansa ya shiga girgizawa yayinda memories din baya ke Æ™okarin dawo masa, lokaci É—aya tunaninsa ya soma juyewa, abubuwa da yawa ne suka shiga bijiro masa. lokaci É—aya jikinsa ya soma É“ari, take jijiyoyin jikinsa suka mimmiÆ™e, wanda hakan yasa gargasan jikinsa ma miÆ™ewa, bazai iya jure yanayin da yake ciki ba, kukan Laylerh ne ke Æ™oÆ™arin haukata masa tunani, ji yake kaman ana buga masa guduma acikin kansa, idanunsa ne suka soma yi masa gizon, abun da ya faru da Laylerh'n shekarun baya da suka wuce, kansa ya soma girgizawa take gaba É—aya mood É—insa ya sauya, cikin wani irin matsanancin huci haÉ—i da nuna zallar yanayin da yake ciki da Æ™arfi ya buga table din dake gabansa, wanda hakan yajawo plates da kuma glass cup's É—in dake kan table din suka watse, tare da tarwatsewa aÆ™asa. Â
Ƙaaran buga table din da kuma fashewan cups É—in da yacika falon ne yasa su Abbu atsorace suka maida hankalinsu garesa, hatta Dr. Ishaq da ke shirin yiwa Laylerh allura tsaida komai yayi, ya zubawa M.Jay É—in idanu.     Â
Har yanzu jikinsa rawa yake, yayinda ya dunƙule hannayensa waje ɗaya, yana sakin wani irin zazzafan huci.
Ganin yanda jikinsa keta faman É“ari ne yasa abun cikin yanayin sanyi yaÆ™ira sunansa.    Â
Jin muryar Abbu acikin kunnuwansa ne ya sa duk wani tunaninsa tsayawa, zuciyarsa tafasa take, yayinda yakejin zuciyarsa kamar zata faso Æ™irjinsa ta fito waje, kansa ya girgiza dan bayajin zai iya jurewa yanayin da yake ciki, miÆ™ewa tsaye yayi, cikin wani irin taku dake bayyana zallan izza da kuma ikonsa haÉ—i da nuna cewa shiÉ—in tsayayyen namiji ne ya nufi Æ™ofar da zata sadashi da falonsa, ko gani sosai bayayi saboda yanda idanunsa suka kaÉ—a sukayi ja.Â
Idanu su Abbu suka zuba masa har saida ya ɓacewa ganinsu, ajiyar zuciya Abbu ya sauƙe, tare da zama akan kujera yayi shiru, da yawan lokuta wani abu na haukata tunanin ɗan nasa wanda baisan ko menene ba, ba tun yauba ya fahimci cewa, Maleek ɗin nada wata damuwa acikin zuciyarsa, wanda ya kasa bayyanata ga kowa.
Lumshe idanunsa yayi lokaci É—aya yaji zuciyarsa ta karye, haÆ™iÆ™a rashin Oum Abdiyya shiya ruguza rayuwarsu, tabbas ya sani da tana nan duk wata matsala na Maleek zata sani amatsayinta na uwa.   Â
Laylerh da ganin yanda Maleek É—in ya rikide alokaci É—aya ne yasa taji zuciyarta ta sake raunana, taso ayau din koda sau É—aya ne ta kalli kyakkyawar fuskarsa, saidai hakan baiyi wuba, danko ayanzu bayansa kawai ta iya gani.      Â
Kallonta Dr.Ishaq yayi cikin son lallaÉ“ata yace. Â
"Kitsaya na miki alluran bazan miki da zafi ba."Â Â Â Â Â
Kanta ta girgiza take kuma ta sake sakin sabon kuka, cikin muryarta dake rawa tace.Â
"Tsoro nakeji, please Ya M.Jay tsoro nakeji."Â Â Â Â
Duk da cewar tana jinsa amma bazata iya amsa masa ba, saboda hakanan takejin kamar tunani da hankalinta na Æ™oÆ™arin barin jikinta, idanunta ne suka cigaba da lumshewa, yayinda jikinta ya sake.    Â
Ganin haka ne yasa Abbu tasowa hankalinsa amatuÆ™ar tashe ya taho kan Laylerh'n, É—ago ta yayi daga jikin Najeeb, ahankali Abbu ya shiga girgizata tare da soma Æ™iran sunanta. Ganin kamar bata cikin hayyacinta ne yasa Abbu É—ago kai ya dubi Maleek wanda ya lumshe kyawawan idanunsa, yayinda yayi kamar baisan abun da ke faruwa ba. Â
Hankalin Abbu aÉ—an tashe yace.  "Please M.J sake Æ™iran Dr.Ishaq, Laylerh ta fara fita hayyacinta banason wani abu ya sameta.."  Â
Abbu bai ida maganar tasa ba Dr.Ishaq ya shigo cikin falon.
Ganinsa ne yasa Abbu sauÆ™e ajiyar zuciya, da kansa ya É—aga Laylerh'n inda ya kwantar da ita akan wata luntsumemiyar kujera dake nan side din dining area'n.   Â
Ƙarasowa cikin falon Dr. Ishaq yayi, hannunsa riÆ™e da Æ´ar jakarsa wacce ya zuba kayan aikinsa da yasan zai É“uÆ™ata aciki.     Â
Cikin kulawa Abbu da duk ciwon Laylerh'n yasa shi cikin damuwa yace.   "Please Dr. kayi checking É—inta, naga kaman bata motsi."     Â
Kai Dr.Ishaq ya jinjina alaman duk yanda Abbun keso haka za'ayi.Â
ÆŠan ranÆ™wafawa yayi tare da buÉ—e Æ´ar jakarsa ya ciro abubuwan dayasan zai buÆ™ata. Â
Cikin wasu Æ´an sakanni ya gama yi mata duk wasu gwaje gwajen da zaiyi mata.Â
Acikin Æ´an sakannin nan kuwa idan ka kalli fuskar Abbu da kuma Alhaji Ahmad, damuwa kawai zaka hango akwance, yayinda Najeeb kuwa ya bada duk wani attention É—insa akan Laylerh'n, fararen kyawawan legs É—inta wanda suka É—an bayyana, sakamakon doguwar rigarta da ta É—an É—age ya zubawa ido baya ko Æ™iftawa,daga cikin zuciyarsa kuwa abubuwa da yawa yake saÆ™awa.       Â
Maleek.     Â
Harzuwa yanzu idanunsa alumshe suke, ga wanda baisan meke faruwa ba, idan yazo zai iyi tunanin cewa bacci yake, saidai kuma azahirance ba hakan bane, shi kaɗai yasan abun da yakeji acikin zuciyarsa, ahankali yake fitar da numfashi, yayinda yakejin jikinsa duk ba daɗi, lokaci ɗaya yaji kansa nayi masa ciwo, jingina bayansa da jikin kujeran da yake kai yayi, ajiyar zuciya yake saki akai akai, daga cikin ƙirjinsa kuwa zuciyarsa ce ke beating da sauri sauri.
           Â
Daga É“angaren Dr. Ishaq ma ajiyar zuciyan ya sauÆ™e, dan gane abun dake damun Laylerh'n yasa komai yazo masa cikin sauÆ™i, kuma ciwon nata ma ba sosai irin yanda zai tsoratar É—innan bane.      Â
Wasu ruwan Injection guda biyu ya ciro acikin jakarsa tare kuma da Injection din, take yasoma haÉ—awa dan yasan idan yayiwa Laylerh'n su zata É—an samu relief.     Â
Ahankali taÉ—an soma ware shanyayyun idanunta wanda sukayi luhu luhu, da dukkan alama tanajin ciwon ajikinta sosai.
Akan Dr. Ishaq É—in ta sauÆ™e idanunta wanda ke tsaye yana haÉ—a ruwan alluran da zaiyi mata.    Â
Ganin allura ahannunsa ne yasa ta Æ™arasa ware idanunta, take jikinta ya soma É“ari saboda tsoro. Â
Ganin ta buÉ—e idanunta ne yasa Abbu ya Æ™araso kusa da ita, cikin kulawa yace.Â
"Laylerh sannu ko, ya jikin naki?."   AshagwaÉ“e taÉ—an soma girgiza kanta, cikin muryarta da ta sanja amo tace.   "Please Abbu kafaÉ—a masa banason allura."    Â
Murmushi Abbu yayi tare da shafa kanta, cikin matsanancin tausayinta yace.Â
"Sorry bazai miki da zafi ba, kuma ae alluran ita zata kashe miki pain din da kikeji, kiyi haƙuri amiki alluran kinji." Abbu yafaɗi maganar cikin lallashi.
Kai ta cigaba da girgizawa take hawaye suka cika idanunta, Allah Yasani arayuwarta tana matuÆ™ar tsoron allura, saboda hakane ma ko ganinta batason yi.       Â
Ganin da gaske alluran Dr.Ishaq ke Æ™oÆ™arin yi mata ne yasa ta fashewa da kuka, amatuÆ™ar tsorace ta soma jijjiga kanta tare da É—an yarfa hanna yenta, cikin sheshsheÆ™an kuka tace.Â
"Please Ya M.Jay kace kada amin allura am scared, pleaseeeeee .....!!" Taja maganan cikin wani irin yanayi dake nuna cewar bada iyaka bakinta takeyin maganna ba, har da zuciyarta.    Â
SauÆ™an maganganunta acikin kunnuwansa ne ya sashi rumtse Idanunsa da Æ™arfi, lokaci É—aya wasu abubuwa suka shiga yawo acikin tunani da Æ™waÆ™walwarsa, tabbas irin hakan ya taÉ“a faruwa, wani lokaci da take buÆ™atar taimakonsa kamar yanda takeyi yanzu'n, kansa ya shiga girgizawa yayinda memories din baya ke Æ™okarin dawo masa, lokaci É—aya tunaninsa ya soma juyewa, abubuwa da yawa ne suka shiga bijiro masa. lokaci É—aya jikinsa ya soma É“ari, take jijiyoyin jikinsa suka mimmiÆ™e, wanda hakan yasa gargasan jikinsa ma miÆ™ewa, bazai iya jure yanayin da yake ciki ba, kukan Laylerh ne ke Æ™oÆ™arin haukata masa tunani, ji yake kaman ana buga masa guduma acikin kansa, idanunsa ne suka soma yi masa gizon, abun da ya faru da Laylerh'n shekarun baya da suka wuce, kansa ya soma girgizawa take gaba É—aya mood É—insa ya sauya, cikin wani irin matsanancin huci haÉ—i da nuna zallar yanayin da yake ciki da Æ™arfi ya buga table din dake gabansa, wanda hakan yajawo plates da kuma glass cup's É—in dake kan table din suka watse, tare da tarwatsewa aÆ™asa. Â
Ƙaaran buga table din da kuma fashewan cups É—in da yacika falon ne yasa su Abbu atsorace suka maida hankalinsu garesa, hatta Dr. Ishaq da ke shirin yiwa Laylerh allura tsaida komai yayi, ya zubawa M.Jay É—in idanu.     Â
Har yanzu jikinsa rawa yake, yayinda ya dunƙule hannayensa waje ɗaya, yana sakin wani irin zazzafan huci.
Ganin yanda jikinsa keta faman É“ari ne yasa abun cikin yanayin sanyi yaÆ™ira sunansa.    Â
Jin muryar Abbu acikin kunnuwansa ne ya sa duk wani tunaninsa tsayawa, zuciyarsa tafasa take, yayinda yakejin zuciyarsa kamar zata faso Æ™irjinsa ta fito waje, kansa ya girgiza dan bayajin zai iya jurewa yanayin da yake ciki, miÆ™ewa tsaye yayi, cikin wani irin taku dake bayyana zallan izza da kuma ikonsa haÉ—i da nuna cewa shiÉ—in tsayayyen namiji ne ya nufi Æ™ofar da zata sadashi da falonsa, ko gani sosai bayayi saboda yanda idanunsa suka kaÉ—a sukayi ja.Â
Idanu su Abbu suka zuba masa har saida ya ɓacewa ganinsu, ajiyar zuciya Abbu ya sauƙe, tare da zama akan kujera yayi shiru, da yawan lokuta wani abu na haukata tunanin ɗan nasa wanda baisan ko menene ba, ba tun yauba ya fahimci cewa, Maleek ɗin nada wata damuwa acikin zuciyarsa, wanda ya kasa bayyanata ga kowa.
Lumshe idanunsa yayi lokaci É—aya yaji zuciyarsa ta karye, haÆ™iÆ™a rashin Oum Abdiyya shiya ruguza rayuwarsu, tabbas ya sani da tana nan duk wata matsala na Maleek zata sani amatsayinta na uwa.   Â
Laylerh da ganin yanda Maleek É—in ya rikide alokaci É—aya ne yasa taji zuciyarta ta sake raunana, taso ayau din koda sau É—aya ne ta kalli kyakkyawar fuskarsa, saidai hakan baiyi wuba, danko ayanzu bayansa kawai ta iya gani.      Â
Kallonta Dr.Ishaq yayi cikin son lallaÉ“ata yace. Â
"Kitsaya na miki alluran bazan miki da zafi ba."Â Â Â Â Â
Kanta ta girgiza take kuma ta sake sakin sabon kuka, cikin muryarta dake rawa tace.Â
"Tsoro nakeji, please Ya M.Jay tsoro nakeji."Â Â Â Â