Sashe 115
Naanah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta bata amsa cikin shessheƙar kuka. Haɗe rai Hajiya Babba ta yi, Kafin ta yi magana Atta ta ce
“Mene ne haka ne ke faruwa? Me ya sameta? Ke zo nan”
Jiki a sanyaye Nana ta tashi ta ƙarasa gaban Atta, ta zauna akan kujerar, Ƙare mata kallo Atta ta yi sannan ta shiga jinjina kanta ta ce
“Eh lallai! Arɗo ya yi ƙokari, Ji yarinya ta ɗashe ta yi fari, Duk jiki ya circiko, Ba dai ciki ya mata ba? Wannan ƴar taliliyar ƴar”
Babu wanda ya ce komai a cikin su, Dan haka Atta ta sake riƙe Nana ta ce“Ke kina jin tashin zuciya?”
Ita dai Nana bata amsa ba, Ba kuma ta daina hawayenta ba. After some minutes aka buɗe ƙofar parlourn, Shigowa ya yi shi da Aliyu, Ya gaishesu idanunsa na kan Nana ganin sai shessheƙar kuka ta ke. Hajiya Babba ce ta kalle shi fuska a ɗaure ta ce
“Abdusammad mene haka?”
Da rashin fahimta ya ce
“Wani abun ya faru Hajiya?”
Kallon Nana ta yi sai kuma ta kalle shi ta ce
“Idanun ka basu gane maka abin da ke damunta ba? Ko baka sani ba?”
Sunkuyar da kansa ya yi, Duk da ba wai kunyar Hajiya Babban yake ba amma sai da yaji jikinsa ya yi sanyi. Ganin ya yi shiru ya sanya ta sake cewa
“Wannan ya zama karo na ƙarshe da zan ganta haka, Idan ba zaka iya kula da ita ba to ka bar ta anan ka yi tafiyar ka.”
“Ki yi haƙuri.”
Ya ce a sanyaye, Bata sake cewa komai ba ta ci gaba da karatun azkar ɗinta. Ƙarasawa ya yi gaban Nana ya miƙa mata hannu, Ta ɗora nata hannun akan nasa sannan ta miƙe tsaye,
“Da gaske dai ciki gareta kenan? Amma wannan akwai mugunta a lamarin, Yarinyar kwaya nawa take? Dan jaraba ba zaku bar yara su girma su yi hankali ba sai ku haɗa su da wahala.”
Wata uwar harara ya zabga mata sannan ya juya ya fice daga ɗakin, Atta ta bi shi da kallo baki buɗe sai kuma ta ce
“Uban ka Muhammad shi ka ke harara bani ba wallahi!”
Shi dai Aliyu sai dariya yake, Ya juya ya fice daga parlon shima. Tsaye ya same shi a balcony ɗin gidan sai masifa yake mata, Ya ƙaraso yana kallon sa ya ce
“Haba Buddy yarinya ce fa”
“Yarinya? Ita yarinya bata da hankali ko? Bata san dai-dai da rashin sa ba ko?”
Ita dai Nana sai kuka take a hankali, Ya saki hannunta cikin daka tsawa ya ce
“Kin tafi daga nan ko sai na make ki!”
Da sauri ta juya ta fara tafiya, Duk da jikinta babu kwari. Aliyu ya bita da kallo sai kuma ya girgiza kansa dan ya san rashin haƙurin ɗan uwan nasa ya ce
“Gaskiya kada ka ce zaka dinga mata haka, She's too young, Kuma ka san halin wawtar ta, Ba lallai ma ta gane abin da ta yi ba dai-dai bane.”
Kallon sa kawai Abdusammad ya yi amma bai ce komai ba, Dan ba ƙaramin ɓata masa rai ta yi ba, Sam bai so kowa ya san da maganar cikin ba, Shiyasa ma bai kai ta asibitin ba tun da ya gane ya bari idan sun koma US ya kai ta. Amma gashi ta zo ta sanya kowa ya gane
“Wai Buddy ma ya aka yi haka? Garin ya har wannan ƴar ta samu ciki ne? Yarinya da kake yiwa kallon ƴar ka?”
Aliyu ya ƙare maganar yana murmushi, Wani irin banzan kallo Abdusammad ya dinga yi masa, Sai kuma ya juya ya bar wajen kamar zai tashi sama, Aliyu ya dinga dariya kamar zararre kafin ya nufi hanyar nasa gidan shima.
08106608363
Nanameera.*Page 68.*
Zaune ya sameta a parlour ta rufe fuskarta da hannunta sai kuka take ƙasa-ƙasa. Ya dan yi siririn tsaki sannan ya ƙarasa gabanta, Kallon ta ya dinga yi kafin ya sauke numfashi ya ce
“Nana!”
Ɗago kanta ta yi ta kalle shi, Sai kuma ta sake mai da idanun ta ƙasa. Abdussamad ya ce
“Ke ba zaki yi hankali ba ko? Ba zaki nutsu ba ko!”
Tashi tsaye ta yi tana kallon sa hawaye cike akan fuskarta ta ce“Ni ka mai dani gida, Ni wajen Amma zan kwana.”
Takaici ne ya ishe shi, Ganin bama abin da yake mata magana akai bane a gabanta, Cikin tsawa ya ce
“Yaushe na fara wasa dake Nana? Uban me ya fitar da ke ɗazu? Wa ki ka tambaya?”
Ganin yanda ya kafeta da manyan idanun sa ya sanyata sunkuyar da nata, Tana jan yan yatsun hannunta ta ce
“Yunwa nake ji, Shiyasa naje waje Hajiya Babban. Kuma...!”
“A saboda baki san inda nake ba ko? Ko kuma ba zaki iya kirana a waya ba ko?”
Ita dai bata ce komai ba sai shesshekar kuka da take. Ya yi kwafa ya ce
“wallahi duk ranar da ki ka sake fita wani wajen ban sani ba sai kin gane baki da wayo! Sai na ɓata miki! Shashasha kawai!”
Ya ƙare maganar cikin ɓacin rai, Bai kuma cewa komai ba kuma ya juya ya fice daga parlourn. Da idanu Nana ta bi shi sai kuma ta fashe da wani sabon kukan ta nufi sama da gudu, Ɗakinta ta shiga ta faɗa kan gado ta dinga rera kukanta tana birgima. Ta gaji da kukan daga ƙarshe bacci ya dauketa.
Bata farka ba sai kusan ƙarfe 10:00 na dare, Ta tashi tana mutsutsuka idanu, Ta jima a zaune kafin ta sauka daga kan gadon ta nufi toilet. Wanka ta yi sannan ta ɗauro alwala, Ta fito ta shirya cikin wasu riga da wando masu taushi, Ta gyare gashin kanta sannan ta saka hula akanta. A jikin madubi ta tsaya tana karewa kanta kallo, Ta ita kanta ta san ta sauya, Ta zama babba, Jikinta duk ya buɗe, Ga wani uban haske data ƙara kamar wadda ke mai. Ta sake wani sihirtaccen kyau, Tura baki ta yi sannan ta juya ta bar wajen, Ta gabatar da sallah sannan ta koma gefen gado ta zauna tana jawo wayarta, Lambar Khadijah ta yi dialing amma har ta gama ringing bata ɗauka ba, Ta ja tsaki sannan ta tura wayar gefe ta kwanta, Yunwa take ji ba kaɗan ba, Cikinta har wani zafi yake mata. Amma ba zata iya dafa abinci ba yanzu, Dan haka ta haƙura ta ɗora hannunta na dama akan cikin tana sauke numfashi. Around 10:50 na dare Ya buɗe ƙofar ɗakin, Shigowa ciki ya yi yana kallon ta ganin idanun ta a rufe. Ya ajiye ledojin hannunsa a ƙasa sannan ya zauna gefen gadon, Hannunsa ya ɗora kan wuyanta yaji zafi amma ba can ba. Ya janye hannun sannan ya ce
“Ke Nana!”
Shiru ta yi masa, Duk da ba bacci take ba. Ya sake kiran sunanta ta yi banza, Kallon ta ya dinga yi dan ya riga da ya san ba baccin take ba. Ya tashi tsaye yana kallon ta ya ce
“Idan ki ka bari na dawo ɗakin nan kina zaune ni da ke ne!”
Yana gama faɗin haka ya juya ya fice daga ɗakin, Sai da taji ya rufe kofa sannan ta buɗe idanunta, Ta dinga kallon ƙofar kafin ta tashi zaune tana tura baki. After some minutes ya dawo hannunsa riƙe da empty plates. Ya zauna gefen gadon ba tare da ya kalleta ba, Ledar daya ajiye ya buɗe ya dauko take away din, Jallof rice ce wadda taji wadatattun kayan hadi sai tiriri take. Ya juye a plate din sannan ya buɗe dayan, Turkey ne a ciki an yi ferfesun sa, Ya saka spoon ya ɗauka yanka biyu ya ɗora akai. Sannan ya miƙa mata yana kallon ta, Kallon plate din ta yi sai kuma ta kalle shi, Fuskarsa babu alamar wasa dan haka ta amshi plate din a sanyaye. Ɗaya ledar ya buɗe ya zaro wani take away ɗin, Tuwon shinkafa ne wanda ya tuƙu sosai kamar pounded yam, Ya saka guda biyu sannan ya buɗe daya robar miyan. Miyar agusi ce wadda taji naman kaza, Ya zuba a gefe sannan ya mayar ya ajiye. Sai da ya wanke hannunsa sannan ya yi bismillah ya fara cin tuwon, After some minutes ya ɗago yana kallon ta, Ko taba abincin hannuntan ba ta yi ba. Sai kallon sa da take kawai, Ya tsuke fuska ya ce
“Kina so na make ki ne Nana?”
Sunkuyar da kanta ta yi sai hawaye shar suka fara zubowa, Ya dinga kallon ta baki buɗe kafin ya ajiye plate ɗin hannunsa ya kalleta da kyau ya ce
“Mene ne kuma?”
Cikin shesshekar kuka ta ce
“Ni ba zan ci wannan ba, Ni bana so Wallahi!”
Ta ƙare maganar tana hawaye. Girgiza kansa ya yi sannan ya ce
“To me zaki ci?”
Da hannu ta nuna masa abincin gabansa, Ya ɗan yi shiru dan bai yi tunanin zai burgeta ba ya ce
“Wannan ɗin ki ke so?”
Sauran gyaɗa masa kai ta yi tana hawaye. Ya numfasa sannan ya dauko plate din ya miƙo mata yana faɗin
“Take it”
Karba ta yi tana kallon sa, Ya janye wanda ya fara bata ya ce
“Kuma idan baki ci ba sai na zane ki a gidan nan.”
Ita dai bata ce komai ba ta shiga goge hawayenta, Ya dauraye hannunsa yana shirin ɗaukan spoon ta ce
“Uncle ka bani a baki”
Kallon ta kawai ya yi sai kuma ya girgiza kansa, Ya karbi plate din ya ce
“Matso”
Babu musu ta matso kusa dashi sosai, Ya yi bismillah sannan ya gutsiri tuwon ya kai bakinta, A hankali ta buɗe bakin ya saka mata. Ta fara taunawa a hankali tana kallon sa, Loma uku taci ta fara jin tashin zuciya, Ya kawo mata tuwon ta yi saurin tare hannunsa, Da mamaki ya ce
“Mene kuma?”
“Na ƙoshi uncle”
Ta bashi amsa tana yamutse fuska, Haɗe rai ya yi kamar bai taba dariya ba ya ce
“Kin buɗe bakin ki ko sai na miki bugun da zaki kasa motsi a nan?”
Kamar zata yi kuka ta ce“wallahi uncle ba zan iya ci ba, Amai zan yi”
“Ci ki yi aman”
“Mene ne haka ne ke faruwa? Me ya sameta? Ke zo nan”
Jiki a sanyaye Nana ta tashi ta ƙarasa gaban Atta, ta zauna akan kujerar, Ƙare mata kallo Atta ta yi sannan ta shiga jinjina kanta ta ce
“Eh lallai! Arɗo ya yi ƙokari, Ji yarinya ta ɗashe ta yi fari, Duk jiki ya circiko, Ba dai ciki ya mata ba? Wannan ƴar taliliyar ƴar”
Babu wanda ya ce komai a cikin su, Dan haka Atta ta sake riƙe Nana ta ce“Ke kina jin tashin zuciya?”
Ita dai Nana bata amsa ba, Ba kuma ta daina hawayenta ba. After some minutes aka buɗe ƙofar parlourn, Shigowa ya yi shi da Aliyu, Ya gaishesu idanunsa na kan Nana ganin sai shessheƙar kuka ta ke. Hajiya Babba ce ta kalle shi fuska a ɗaure ta ce
“Abdusammad mene haka?”
Da rashin fahimta ya ce
“Wani abun ya faru Hajiya?”
Kallon Nana ta yi sai kuma ta kalle shi ta ce
“Idanun ka basu gane maka abin da ke damunta ba? Ko baka sani ba?”
Sunkuyar da kansa ya yi, Duk da ba wai kunyar Hajiya Babban yake ba amma sai da yaji jikinsa ya yi sanyi. Ganin ya yi shiru ya sanya ta sake cewa
“Wannan ya zama karo na ƙarshe da zan ganta haka, Idan ba zaka iya kula da ita ba to ka bar ta anan ka yi tafiyar ka.”
“Ki yi haƙuri.”
Ya ce a sanyaye, Bata sake cewa komai ba ta ci gaba da karatun azkar ɗinta. Ƙarasawa ya yi gaban Nana ya miƙa mata hannu, Ta ɗora nata hannun akan nasa sannan ta miƙe tsaye,
“Da gaske dai ciki gareta kenan? Amma wannan akwai mugunta a lamarin, Yarinyar kwaya nawa take? Dan jaraba ba zaku bar yara su girma su yi hankali ba sai ku haɗa su da wahala.”
Wata uwar harara ya zabga mata sannan ya juya ya fice daga ɗakin, Atta ta bi shi da kallo baki buɗe sai kuma ta ce
“Uban ka Muhammad shi ka ke harara bani ba wallahi!”
Shi dai Aliyu sai dariya yake, Ya juya ya fice daga parlon shima. Tsaye ya same shi a balcony ɗin gidan sai masifa yake mata, Ya ƙaraso yana kallon sa ya ce
“Haba Buddy yarinya ce fa”
“Yarinya? Ita yarinya bata da hankali ko? Bata san dai-dai da rashin sa ba ko?”
Ita dai Nana sai kuka take a hankali, Ya saki hannunta cikin daka tsawa ya ce
“Kin tafi daga nan ko sai na make ki!”
Da sauri ta juya ta fara tafiya, Duk da jikinta babu kwari. Aliyu ya bita da kallo sai kuma ya girgiza kansa dan ya san rashin haƙurin ɗan uwan nasa ya ce
“Gaskiya kada ka ce zaka dinga mata haka, She's too young, Kuma ka san halin wawtar ta, Ba lallai ma ta gane abin da ta yi ba dai-dai bane.”
Kallon sa kawai Abdusammad ya yi amma bai ce komai ba, Dan ba ƙaramin ɓata masa rai ta yi ba, Sam bai so kowa ya san da maganar cikin ba, Shiyasa ma bai kai ta asibitin ba tun da ya gane ya bari idan sun koma US ya kai ta. Amma gashi ta zo ta sanya kowa ya gane
“Wai Buddy ma ya aka yi haka? Garin ya har wannan ƴar ta samu ciki ne? Yarinya da kake yiwa kallon ƴar ka?”
Aliyu ya ƙare maganar yana murmushi, Wani irin banzan kallo Abdusammad ya dinga yi masa, Sai kuma ya juya ya bar wajen kamar zai tashi sama, Aliyu ya dinga dariya kamar zararre kafin ya nufi hanyar nasa gidan shima.
08106608363
Nanameera.*Page 68.*
Zaune ya sameta a parlour ta rufe fuskarta da hannunta sai kuka take ƙasa-ƙasa. Ya dan yi siririn tsaki sannan ya ƙarasa gabanta, Kallon ta ya dinga yi kafin ya sauke numfashi ya ce
“Nana!”
Ɗago kanta ta yi ta kalle shi, Sai kuma ta sake mai da idanun ta ƙasa. Abdussamad ya ce
“Ke ba zaki yi hankali ba ko? Ba zaki nutsu ba ko!”
Tashi tsaye ta yi tana kallon sa hawaye cike akan fuskarta ta ce“Ni ka mai dani gida, Ni wajen Amma zan kwana.”
Takaici ne ya ishe shi, Ganin bama abin da yake mata magana akai bane a gabanta, Cikin tsawa ya ce
“Yaushe na fara wasa dake Nana? Uban me ya fitar da ke ɗazu? Wa ki ka tambaya?”
Ganin yanda ya kafeta da manyan idanun sa ya sanyata sunkuyar da nata, Tana jan yan yatsun hannunta ta ce
“Yunwa nake ji, Shiyasa naje waje Hajiya Babban. Kuma...!”
“A saboda baki san inda nake ba ko? Ko kuma ba zaki iya kirana a waya ba ko?”
Ita dai bata ce komai ba sai shesshekar kuka da take. Ya yi kwafa ya ce
“wallahi duk ranar da ki ka sake fita wani wajen ban sani ba sai kin gane baki da wayo! Sai na ɓata miki! Shashasha kawai!”
Ya ƙare maganar cikin ɓacin rai, Bai kuma cewa komai ba kuma ya juya ya fice daga parlourn. Da idanu Nana ta bi shi sai kuma ta fashe da wani sabon kukan ta nufi sama da gudu, Ɗakinta ta shiga ta faɗa kan gado ta dinga rera kukanta tana birgima. Ta gaji da kukan daga ƙarshe bacci ya dauketa.
Bata farka ba sai kusan ƙarfe 10:00 na dare, Ta tashi tana mutsutsuka idanu, Ta jima a zaune kafin ta sauka daga kan gadon ta nufi toilet. Wanka ta yi sannan ta ɗauro alwala, Ta fito ta shirya cikin wasu riga da wando masu taushi, Ta gyare gashin kanta sannan ta saka hula akanta. A jikin madubi ta tsaya tana karewa kanta kallo, Ta ita kanta ta san ta sauya, Ta zama babba, Jikinta duk ya buɗe, Ga wani uban haske data ƙara kamar wadda ke mai. Ta sake wani sihirtaccen kyau, Tura baki ta yi sannan ta juya ta bar wajen, Ta gabatar da sallah sannan ta koma gefen gado ta zauna tana jawo wayarta, Lambar Khadijah ta yi dialing amma har ta gama ringing bata ɗauka ba, Ta ja tsaki sannan ta tura wayar gefe ta kwanta, Yunwa take ji ba kaɗan ba, Cikinta har wani zafi yake mata. Amma ba zata iya dafa abinci ba yanzu, Dan haka ta haƙura ta ɗora hannunta na dama akan cikin tana sauke numfashi. Around 10:50 na dare Ya buɗe ƙofar ɗakin, Shigowa ciki ya yi yana kallon ta ganin idanun ta a rufe. Ya ajiye ledojin hannunsa a ƙasa sannan ya zauna gefen gadon, Hannunsa ya ɗora kan wuyanta yaji zafi amma ba can ba. Ya janye hannun sannan ya ce
“Ke Nana!”
Shiru ta yi masa, Duk da ba bacci take ba. Ya sake kiran sunanta ta yi banza, Kallon ta ya dinga yi dan ya riga da ya san ba baccin take ba. Ya tashi tsaye yana kallon ta ya ce
“Idan ki ka bari na dawo ɗakin nan kina zaune ni da ke ne!”
Yana gama faɗin haka ya juya ya fice daga ɗakin, Sai da taji ya rufe kofa sannan ta buɗe idanunta, Ta dinga kallon ƙofar kafin ta tashi zaune tana tura baki. After some minutes ya dawo hannunsa riƙe da empty plates. Ya zauna gefen gadon ba tare da ya kalleta ba, Ledar daya ajiye ya buɗe ya dauko take away din, Jallof rice ce wadda taji wadatattun kayan hadi sai tiriri take. Ya juye a plate din sannan ya buɗe dayan, Turkey ne a ciki an yi ferfesun sa, Ya saka spoon ya ɗauka yanka biyu ya ɗora akai. Sannan ya miƙa mata yana kallon ta, Kallon plate din ta yi sai kuma ta kalle shi, Fuskarsa babu alamar wasa dan haka ta amshi plate din a sanyaye. Ɗaya ledar ya buɗe ya zaro wani take away ɗin, Tuwon shinkafa ne wanda ya tuƙu sosai kamar pounded yam, Ya saka guda biyu sannan ya buɗe daya robar miyan. Miyar agusi ce wadda taji naman kaza, Ya zuba a gefe sannan ya mayar ya ajiye. Sai da ya wanke hannunsa sannan ya yi bismillah ya fara cin tuwon, After some minutes ya ɗago yana kallon ta, Ko taba abincin hannuntan ba ta yi ba. Sai kallon sa da take kawai, Ya tsuke fuska ya ce
“Kina so na make ki ne Nana?”
Sunkuyar da kanta ta yi sai hawaye shar suka fara zubowa, Ya dinga kallon ta baki buɗe kafin ya ajiye plate ɗin hannunsa ya kalleta da kyau ya ce
“Mene ne kuma?”
Cikin shesshekar kuka ta ce
“Ni ba zan ci wannan ba, Ni bana so Wallahi!”
Ta ƙare maganar tana hawaye. Girgiza kansa ya yi sannan ya ce
“To me zaki ci?”
Da hannu ta nuna masa abincin gabansa, Ya ɗan yi shiru dan bai yi tunanin zai burgeta ba ya ce
“Wannan ɗin ki ke so?”
Sauran gyaɗa masa kai ta yi tana hawaye. Ya numfasa sannan ya dauko plate din ya miƙo mata yana faɗin
“Take it”
Karba ta yi tana kallon sa, Ya janye wanda ya fara bata ya ce
“Kuma idan baki ci ba sai na zane ki a gidan nan.”
Ita dai bata ce komai ba ta shiga goge hawayenta, Ya dauraye hannunsa yana shirin ɗaukan spoon ta ce
“Uncle ka bani a baki”
Kallon ta kawai ya yi sai kuma ya girgiza kansa, Ya karbi plate din ya ce
“Matso”
Babu musu ta matso kusa dashi sosai, Ya yi bismillah sannan ya gutsiri tuwon ya kai bakinta, A hankali ta buɗe bakin ya saka mata. Ta fara taunawa a hankali tana kallon sa, Loma uku taci ta fara jin tashin zuciya, Ya kawo mata tuwon ta yi saurin tare hannunsa, Da mamaki ya ce
“Mene kuma?”
“Na ƙoshi uncle”
Ta bashi amsa tana yamutse fuska, Haɗe rai ya yi kamar bai taba dariya ba ya ce
“Kin buɗe bakin ki ko sai na miki bugun da zaki kasa motsi a nan?”
Kamar zata yi kuka ta ce“wallahi uncle ba zan iya ci ba, Amai zan yi”
“Ci ki yi aman”