← Book details LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 99 OF 176

Sashe 99

LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read

*A K H N A N*

Shurunta ya sanya dukkan wadanda ke dakin suka dauka bacci tayi suka fice,saidai kuma idanunta biyu,tana jin sanda nanay da kanta ta shigo ta dubata,ta kashe mata dukka fitilun dakin,ta rage mata Ac sannan ya maida hasken ceiling din zuwa dim light sannan ta fice.

Numfashi taja sosai tana fesarwa. A wuninta daya tak a sashen,ta samu wata irin kulawa data kusa ninkin kulawar da take samu a agadez ta wata da watanni,amma kuma can cikin ranta....cikin cikin ruhinta da gangar jikinta tana jin wani irin emptiness. Can cikin zuciyarta da ruhinta tana jin wani abu kamar bai cika ba......can cikin naman zuciyarta takeji akwai wani abu da take KEWA.

Tayi juyi da mutsu mutsu har batasan iya adadi ba,duka a qoqarin gyara kwanciyarta wai ko zata jita comfortable,kaman wannan yanayin da takeji kwanciyarce batayi daidai ba. At last ta gane muhallin ne baiyi daidai da gurin ba......a qarshe ta gane ba nan ne gurin da gangar jikinta yake buqata ba.

"Haisam" Ta fadi sunan a hankali,saidai.kaman ana jiran ta furta sunan ne taji an buda qofar a hankali da wani irin yanayi da ba lallai ka lura ba idan ba hankalinka yana gurin ba.

Bata tsorata ba......amma rashin zaton shigowar kowa cikin dakin a wannan lokacin yadan bata mamakin da yasa ta wara idanunta sosai ta qasan abun rufar tanason gane waye ya shigo?.

Kwanyarta bata wahala ba.....tambayarta batayi nisan kiwo tana shawagi ba qamshin nan nasa ya gaya mata MUHAMMAD HAISAM NE.

Wani abu ya buga tsakiyar zuciyarta,wani irin yanayi ya saukar mata a hankali,wani irin sanyi yana ratsata tun daga tafin qafarta zuwa saman kanta.

Tunda ya tako qafafunsa cikin dakin,idanunsa suka sauka a kanta yakejin kamar wani magent ne yake jansa. Numfashinsa ya sauya da wani irin yanayi na bugun zuciya a sanda taga daya zuciyar 'yar uwarta. Ya shaqi qamshinta sosai,sabon qamshin da yakeji tattare da ita tun a wancan ranar data shigo hannun nanay dinsa zuwa yanzu.

Idanunsa a kanta,ya sanya hannu yana balle dan maballan gaban rigarsa a kasalce

Tana iya ganin motsinsa a tsaye,batasan me yakeyi ba,saidai koma meye din yakeyi ba abinda yake sanyawa zuciyarta sai wani matsanancin bugu da takeyi.

Tsoro ke saukar mata a hankali,ya akayi cikin sauqi haka ya iya riskar dakin?. Baya tsoron wani ya shigo ya ganshi?,me ma ya kawoshi?" Ta yiwa kanta dukka wadannan tambayoyin. Tayi.shuru ne kawai ta dauke numfashinta,tana sanya ran ya koma inda ya fito yayi zaton bacci takeyi.

A kasalance yake zare rigar jikinsa. Wani irin kwadayinta yakeyi,kwadayin wannan lallausar fatar me sulbi qamshi da taushi. Mahaukaciyar kewarta ce take taso masa,kamar tsohon zakin daya jima baiga abinci ba yaga nama.

Har lumshewa idanuwansa sukeyi da kansu,ya kammala zare rigar sannan a hankali ya nufi gadon ya soma haurawa.

"Me yake shirin yi haka?" Ta tambayi kanta zuciyarta tana bugawa,saidai duk da haka bata shirya fallasa masa kanta idanunta biyu ba,don haka ta maida idanunta ta lumshe. Tana fatan idan ya hawo saman gadon yaji bacci takeyi ya koma,saidai fatanta baici ba,don a hankali taji yana daga duvet din da take ciki,sannan ya fara zura jikinsa cikin duvet din yana hade tazarar dake tsakaninsu a hankali.

A hankali ya mata kyakkyawan masauki cikin jikinsa,wata sassanyar runguma ta baya wadda faffadan qirjinsa ya laqume fadin bayanta gaba daya.

Wani irin sauti zuciyarta ke bayarwa,tanaso ta miqe ta zare jikinta,ta masa magana ko ta hanashi,amma ta gaza aiwatar da ko daya daga ciki,sai zuwa sanda ta aza hannunsa saman ruwan cikinta ya jawota sosai cikin jikinsa yana sanya qafarsa daya tsakanin cinyoyinta yana rabasu.

"Hah......hais......" Ta fadi a rarrabe ba tare data iya fadin cikakken sunan ba saboda yadda taji dumin cinyoyinsa cikin nata suna ratsata.

"You can call my name my healer......amma bata irin wannan hanyar ba..... Qorafi......i hate complain akhnan pleeeeaaaaseee" Ya fada yana dan jan sunan sanda yake nutsar da fuskarsa tsakanin dogon wuyanta da gashinta dake a barbaje a gadon bayanta yana bada wani tattausan qamshin hair mist na kamfanin shuwa incense and more.

"Barka da warhaka my princess......." Ya sake fada cikin wani irin maye kamar wanda yasha giya ya bugu.

"I'm sorry biftu.....really sorry,for making you feel like i disappeared....i don't like how quite i left your day.......kiyimin afuwa" Shuru ya ratsa sai fitar numfashinsa kafin ya sake cewa.

"......na karbi abu mafi girma da daraja da kowacce 'ya mace ke taqama da tutiya dashi......ya kamata na zama a kusa dake for the whole day....i'm so sorry my princess......" Ya qarashe da qyar saboda yadda numfashinsa yake nauyi a qirjinsa.

"......next time i leave,you will know where i am and when I'll be back".

(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)

Shuru kawai tayi accent dinsa na kasheta.....shuru ta masa tana sauke numfashinta a hankali......shuru tayi tana jin yadda bugun zuciyarsa ke sauka a gadon bayanta.....shuru tayi tana jin yadda ya zura hannuwansa ta qasan rigarta ya soma yawo dasu a sassan jikinta.

"I.......i......i know you didn’t mean it" Ta maida masa da French kaman yadda yayi mata muryarta tana rawa.

"Thanks" Ya furta can qasan maqoshinsa.

A hankali bugun numfashinsu ya sauya shi da ita gaba daya......a hankali wani abu ya soma yawo cikin jininta dama sassan jikinta,wani abu me nauyi da wani irin qarfi dake ratsa zuciyarta da kowanne sashe na jikinta. Saidai duk da haka.....duk da haka jiya bata fita a kanta ba.....wannan azabar......wannan wahalar.....wannan tsoron yana kwance cikin rai da zuciyarta. Bata manta ba......bata manta komai ba.....bata manta kowanne wucewar daqiqa minti da second ba.....bata manta yadda ya cillata wata nahiya me cike da azaba da radadi ba,don haka a yanzu jikinta yana kakkarwa ta sanya hannu ta damqe hannunsa da taji ya fara tafiya zuwa qirjinta kai tsaye da wani irin zafin nama da jikinsa yake gwada mata.

"Babyyy" Ya furta a karon farko a hargitse.

"Ba abinda zan miki.....just want to feel them......nayi missing......mayi missing nasu,bazan iya bacci bane ni kadai......don Allah......karki hanani,zan miki kuka" Yadda muryarsa ta narke.....yadda muryarsa ke rawa sai taji kaman kukan yake shirin sakar mata,abinda ya sake gigitata kenan. Tsoro takeji,sosai takejin tsoro biyu yana hade mata.

".....idan nanay ta shigo fa?" Ta fada itama tata muryar tana rawa.

"Babe......Ki daina saka ni jin kamar zan ji tsoron mamana a gaban matata......" Ya fada yana qanqameta cikin jikinsa,bai kuma bata second chance da zatayi tunanin komai ba ya birkitota suka koma fuskantar juna.

Yatsansa ya dora daga saman goshinta yana saukowa dashi zuwa karan hancinta,sannan ya wuce saman labbanta dake daukan hankalinsa,fuskarta ya kama ya saka tasa sosai a ciki,sannan ya zame fuskar tasa zuwa kan kafadarta,ya lalubi kunnenta,cikin wani narkakken yanayi ya rada mata.

"Let me have this moment with my wife in peace.....no nanay tonight......only khadeeja and muhammad" Ya qarasa fada yana sake bata muhalli me kyau cikin faffadan qirjinsa.

Numfashinsu.....shauqinsu......dama zuciyoyinsu gaba daya sukayi wani irin cakudewa guri daya cikin daren. Wani irin hot romance......zafafan saqonni daya birkita mata kwanya dasu......wani irin yanayi daya sanyata ta yarda cikakkiyar maqaryaciya ce ita data dauka zata iya bacci me dadi da ma'ana alhalin baya gefanta......alhalin baya tare da ita.

Ya tarawa zucuyarta da gangar jikinta gaba daya gajiya. Ya aike da ita can wata qololuwar duniya da zata iya fadi kai tsaye a yau karon farko takai can din a yanayin da take cikin hankalinta. Saidai ya kauda mata kowanne tsoro ta hanyar cika mata alqawari. Yayi controlling din kansa,yayi namijin qoqarin dakatawa baikai har can headquarter din ba,ya jata a jikinsa cikin taushi da nutsuwa,wanda sai saukar numfashinsa taji a hankali kansa na kwace cikin qirjinta,yayi pillow dash yadda yakeso.

Wannan tsoron ta dauka zai haneta sakewa......sai gashi ta manta da komai,wani daddadan bacci ya sureta yayi awon gaba da ita.

*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*

*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*

*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*

08187255862

*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*

*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*

*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*

08187255862

*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*

*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261

*SHAIDAR BIYA*
08187255862

*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*

*QASAITA👑*

*HUGUMANKU CE*✍🏽

💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎

*H U G U M A*

*BOOK 03///PAGE 89*
__________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0

*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*

*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*

*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*

*_Assalamu alaikum my loyal people_*

*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*

*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*

*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*

*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*

*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*

*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*

*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*

*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*

*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
_______________________

*A S U B A H*

Sanye da fararen kayan sallah take takowa zuwa dakin a nutse don tayar da akhnan salla,kaman yadda ya zame mata al'ada tayar da kowa tsakanin Aareef rumaisa Aanani noorah da saamee.

A nutse ta murda qofar dakin ta kuma turata a hankali tana shiga,saidai abu na farko data fara ji shine,wannan scent din da mutum daya ta sani ya mallakeshi.

Ta bude hancinta a hankali tana sake shaqar qamshin don ta tabbatar. Shi dinne dai,ta miqa hannu tana kunna qwan dakin bakinta dauke da sallama gami da kiran sunan akhnan din da GIIFTII.
Chapter 99 · 0% Book details