Sashe 138
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Na rayu ne saboda na bawa d'iyar safeena kariya daga dukka sharukanki....duk plan dinki da nake baki shawara....kin dauka ina baki shawarar ne saboda amfanin kanki?. Ko kadan,shawarata ina bayar da ita ne daidai da fitar gimbiya akhnan. Daidai da tafiye tafiye da nake yawan yi na kasuwanci.....ba kasuwanci nake zuwa ba.....ina zuwa ne takakkiya karbowa gimbiya akhnan tsari,rubutu magunguna da nake sanyawa a ruwan wankanta dana shanta,tun zamanin uwar hadima birra......har ita birra din ta gaji mahaifiyarta" . Kai tsaye sultane yake gyada kai,don kusan yasan komai,haisam kuma ya sake buda masa komai daga mutuwar da yayi yaje ya dawo,mutuwar da zai iya cewa ta kusan masa daidai da zuwansa lahira da dawowarsa. Daqyar yakai wadannan kwanakin,da qyar yayi surviving bai bayyana ba,saboda ya kasa taunawa......ya kasa hadiye abubuwan da idanunsa ke gane masa sam sam.
"Tir dake...tir da halinki.....tir da daqiqiyar qwaqwalwarki.....na dade ina fargabar kada ki ganoni a shawarwarina......amma da yake makauniyar daqiqiya ce ke,wadda idanunta suka rufe a zalinci da daukan fansa,sai kika gaza gane komai" Idanunta ta runtse tana jin yadda ake yankar naman zuciyarta. Ita giwa......ita qanqantacciyar baiwa irin tafisu ke yankawa magana haka son ranta a bainar jama'a. Ta bude idanunta ta watsasu saman fuskar tafisu. Tana jin inama sultane ya mata lamuni,ya maidata ikonta koda na minti daya ne don kawai ta nunawa tafisu kurenta?. Saidai inaaaa....bakin alqalami ya riga ya bushe. Don takawa sultane yayi yana fita daga gurin gaba daya ma.
Kamar kowa yana jira ya fitane,surutai na la'anta da Allah wadai suka fara tashi akan mammina dake tsaye a qofar qarshe tana kallon taku da ficewar sultane.
"Ashe da bata zama ajalinsa ba,shi shine yake shirin zama ajalinta?" Ta tambayi kanta tana binsa da kallo,tsinuwar al'umma tana bin kunnuwanta zuwa kwanyarta,tsinuwa da la'anta mafi girma,wanda sai taji ta gwammace ta tunkari tambayoyin 'yan jarida akan jin tsinuwar talakawanta.....mutanen da suke rayuwa bisa umarninta da alfarmarta a baya.
Ita. Sarauniyar da take bada umarni. Yanzu ana riqeta kamar mai laifi.
Guards na Ethiopia na tsaye a gefenta. Ba girmamawa,ba tsoron nan nata da take gani a idanunsu.....ba ban girman nan wanda ke tattare da iko,aikinsu kawai suke kaman yadda suke serving kowanne me laifi.
Babbar gate na masarautar suka nufa. Tafiyar da take jin kamar kowanne step na cire mata shekaru ne daga jikinta. Daya daga cikun guard ya tura qofar ya budeta,take kuwa
Flashes.
Cameras.
Hayaniyar ‘yan jarida suka cika mata idanuwa da kunnuwa.
Ta sake fidda idanunta tana mamakin cikar gurin. International press har da na qasarta Ethiopia da reporters dinsu kaca kaca......royal media.....da tarin mutanen da take tunanin ta wuce musu.....ta tsere musu yau gasu gata.
Ko ba'a gaya mata ba,yanayin 'yan jaridar dake tsaye a gurin na qasashe daban daban dake zagaye da yankin sahel kawai ya gaya mata shiryayyen abu ne.....wannna abun....an shirya faruwarsa dama a yau din,bawai shi ya shirya kansa ba.
"Ranki ya dade......da gaske ne cewa kin boye asalin identity dinki na asalin qasarki ta Ethiopia?"
"Da gaske ne kin kubuta daga Ethiopia da sunan daba naki ba?"
"Ranki ya dade.....me zakice game da zargin da ake miki wanda yake da alaqa da rayuwarki ta baya?" Kai kawai take girgizawa. Ba zargin ba.....ba mutanen ba
...tarin hasken cameras din dake shige mata idanu,yana kuma sake tabbatar mata da adadin yawan tulin 'yan jaridar dake gurin.
"Sources claim your Agadez identity papers were false documents.”
“Were you living under a fabricated royal identity all these years?” tambayoyi biyun da suka sake dimautata. Ta soma numfashi da qarfi. Saboda yanzu,abinda take tsoro fiye da prison ya same ta........public humiliation.
Mutanen da take rainawa,take mulka,take tsoratarwa......yanzu suna kallonta cikin handcuffs,ana kuma tambayarta irin tambayar da akewa criminal sak!.
Sai a yanzu ta fahimta.....shurunsa.....shurunsa da gaske hadari ne me girman gaske.....shurunsa yana gina rushewarta ne a hankali,cikin wani irin salo da bai buqaci gagggawa ba kwata kwata. Shurunsa!....da tasan yana da wannan ikon......tabbas data saka qaimi da kima sama da yadda ta saka a baya. Shurunsa!....inda tasan hakane.....da ta sanyashi ya zama me yawan motsi....me yawan magana a komai.
"Are the accusations true?!” dan jaridan ya sake tambayarta da faransanci.
"Did you manipulate the Agadez throne?!”
"Do you regret what you did to the royal family?!”. Tambaya ta qarshe......tambayar qarshe data sanyata daga kai ta kalli dan jaridar
"NADAMA" Kalma daya me dauke da haruffa shidda da ko bayan ranta batajin zata yarda ta rabi gawarta.....ballantana yanzun.....yanzun da har a sanda take tsaye a raye take. Ita kuwa ya za'ayi ta bari haisam yaga NADAMA a idanunta?. Ta FADI kenan fa?,shi kuma yaci nasara?. Janta da guards din sukayi zuwa gaba tare da datse 'yan jaridar da suka dauki hotunansu iya son ransu a mabanbantan yanayi shine ya katse tunanin ta,hotunan da suka zame mata abun tsoro.....hotunan da bata da tabbacin ina da ina zasu tsaya?.
*H A I S A M*
Cikin jikinsa yakejin wani yanayi na tashin hankali.......yana jin kamar a duniya bai taba jin tashin hankali irin wannan ba......irin yadda yaga akhnan shimfide a hannunsa cikin dogon suma.....dogon suman daya dinga jin kamar mutuwa zaiyi.....kamar binta zaiyi shima.
Ya manta duk wani taimakon gaggawa daya iya.....da wanda aka koya masa na yadda zai kula da me yanayi irin wannan......kawai neman tallafin likita ta daban yake.
Hannuwa da idanuwansa a kanta,sanda likitar ta gama bata duk taimakon daya dace.
"Tana buqatar hutu da nutsuwa" Abinda tace masa kenan a taqaice. Idanunsa ya lumshe yana jin bayananta. Sai yaji kaman yayi tsuntsuwa shi da ita yaga sun bar agadez din.
"Zata huta.... Lallai akhnan zata huta,alqawarin fansar raine wannan" Ya fada can qasan maqoshinsa ba tare da kowa yaji abinda ya fada din ba.
Duk yaqin da yayi.....duk plan din daya gina.....bai taba tsoron rasa komai ba kamar yadda yake tsoron rasa numfashin akhnan.
A hankali ya dora goshinsa saman nata,ya runtse idanunsa tightly.
"Don't do this to me" Ya fada da wani irin rauni ganin ta dara mintunan da likitar tace mata zata farka. Muryarsa a wani irin karye. Kamar ba shine wanda ke tunkarar muggan masu laifi ba,ya kamesu daya bayan daya ba tare da tsoro ko shakka ba. Yau gashi a zube gaban mace.....cikin wani irin tarin rauni da tsoron rasata. Baisan baida juriya ba sai yanzu a kanta....baisan rago bane shi sai yanzu.
"You scared me" Ya fada yana motsa wadannan labban nasa.
"You weren’t supposed to carry this much pain.” ya fadi yana maida mata gashin kanta daya taba gefan fuskarta bayanta.
"Not all at once" Ya qarasa fada muryarsa tana sakeyin laushi
"I should’ve prepared you better.” ya fadi da zargin kansa cikin muryarsa. Sai ya sauke kansa kad'an.
Karo na farko!.....karo ma farko bayan dogin lokaci ya bari gajiyarsa ta bayyana.
".....but i was selfish" Ya gayawa kansa yana jin dukkan tuhumar da zuciyarsa take masa daidai ne.
"Ki yafemin......i just wanted it to end.” ya furta yana dora labbansa saman bayan hannunta.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Kamar taji wannan connection din......kamar taji wannan dumin.....kamar taji wannan lallausan labban da basa gajiya da narkar mata da zuciya da lausasan kalamai saita motsa yatsun nata. Daidai inda ya ajiye lips dinsa. Ta motsa kadan tana bude idanunta.
Fes ta zubesu akan fuskarsa,komai yana dawo mata sabo daya bayan daya.
Shi din dai......haisam dindai.....always him. Shi ta fara gani.....shi idanunta suka fara gani kafin kowa.
"Haisamm" Ta kirashi da sunansa....sunansa din da sai yanzu ya soma sonsa tsahon lokaci....sunan da sai data fara furtashi sannan ya fara jin dadinsa.....sai da labbanta suka fara fidda sautinsa sannan ya gane yana daya daga cikin abubuwan da yakeso ashe a tattare dashi.
"I'm here giiftii" Ya fada yana kamo fuskarta cikin tafukan hannayensa yana sanya idanunsa cikin nata. Yana kallon yadda numfashinta ya sauka. Ya sauka da wani irin relief.
"I'm right here biftu" Ya sake fada ta sigar ra'da. Kallonsa itama take,tana qyaftawa a hankali,sai ruwan hawaye suka fara cika mata idanu.
"Bappi.......he's alive" Idanunsa ya lumshe yana jin yadda take karya masa zuciya.
"Yes giiftii"
"......he's alive" Ya qarasa fada da taushi a muryarsa.
Kuka sosai ta saki amma mara sauti,sai hawayenta......d'aya yana bin daya.
"Ka sani.....na tabbatar ka san hakan tsahon wannan lokacin". Sake riqeta yayi sosai,yana sunkuyowa fuskarta da kyau.
"“I needed to bring him back safely.” sai ya qarasa fadin.
"And I needed Mammina exposed completely.” da wata irin murya cikin kunnenta,kamar ita daya kawai yakeso taji abinda yake fadi din.
"Na dauka da gaske ya mutu.....na dauka mun binneshi"
"I know.....i know habibti"
Ta rufe idanunta tana kuka da wani irin rauni da taushi. Sai kawai ya kwanta kusa da ita kawai ba tare da ya matsa mata ba.
Just enough for her to feel him there. Zuciyarsa na wani sake raunana,yana jin kamar baida kalaman da zai wanke kanshi a gurinta.
"Sleep.....ki barci....ki huta.....everything is over now" Ya fada yana bata comfort sosai da duvet ta kowanne angle yadda zata jita safe yadda ya kamata.
Shuru me hade da zubar hawayenta ya cakuda guri daya,bai matsa daga gurin ba,bai kuma daina jin yadda zuciyarta ke sauka ba a hankali.
"Did you ever think I’d hate you for hiding it?” ta furta a hankali. Qasa ya danyi da kansa.....kalmar tana masa nauyi.....amma hakan bai hana boyayyen murmushi subuce masa ba,bai motsa ba koda yatsansa kuwa,sai tausasan labbansa daya motsa a hankali.
"Yes" Amsar ta fita da dukkan gaskiyarsa.
"And I was ready to live with that…” ya sake fadi.
"…as long as you survived this.” ya fada da wata tarin nutsuwa data sanyayar da jikinta.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 125*
___________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
"Tir dake...tir da halinki.....tir da daqiqiyar qwaqwalwarki.....na dade ina fargabar kada ki ganoni a shawarwarina......amma da yake makauniyar daqiqiya ce ke,wadda idanunta suka rufe a zalinci da daukan fansa,sai kika gaza gane komai" Idanunta ta runtse tana jin yadda ake yankar naman zuciyarta. Ita giwa......ita qanqantacciyar baiwa irin tafisu ke yankawa magana haka son ranta a bainar jama'a. Ta bude idanunta ta watsasu saman fuskar tafisu. Tana jin inama sultane ya mata lamuni,ya maidata ikonta koda na minti daya ne don kawai ta nunawa tafisu kurenta?. Saidai inaaaa....bakin alqalami ya riga ya bushe. Don takawa sultane yayi yana fita daga gurin gaba daya ma.
Kamar kowa yana jira ya fitane,surutai na la'anta da Allah wadai suka fara tashi akan mammina dake tsaye a qofar qarshe tana kallon taku da ficewar sultane.
"Ashe da bata zama ajalinsa ba,shi shine yake shirin zama ajalinta?" Ta tambayi kanta tana binsa da kallo,tsinuwar al'umma tana bin kunnuwanta zuwa kwanyarta,tsinuwa da la'anta mafi girma,wanda sai taji ta gwammace ta tunkari tambayoyin 'yan jarida akan jin tsinuwar talakawanta.....mutanen da suke rayuwa bisa umarninta da alfarmarta a baya.
Ita. Sarauniyar da take bada umarni. Yanzu ana riqeta kamar mai laifi.
Guards na Ethiopia na tsaye a gefenta. Ba girmamawa,ba tsoron nan nata da take gani a idanunsu.....ba ban girman nan wanda ke tattare da iko,aikinsu kawai suke kaman yadda suke serving kowanne me laifi.
Babbar gate na masarautar suka nufa. Tafiyar da take jin kamar kowanne step na cire mata shekaru ne daga jikinta. Daya daga cikun guard ya tura qofar ya budeta,take kuwa
Flashes.
Cameras.
Hayaniyar ‘yan jarida suka cika mata idanuwa da kunnuwa.
Ta sake fidda idanunta tana mamakin cikar gurin. International press har da na qasarta Ethiopia da reporters dinsu kaca kaca......royal media.....da tarin mutanen da take tunanin ta wuce musu.....ta tsere musu yau gasu gata.
Ko ba'a gaya mata ba,yanayin 'yan jaridar dake tsaye a gurin na qasashe daban daban dake zagaye da yankin sahel kawai ya gaya mata shiryayyen abu ne.....wannna abun....an shirya faruwarsa dama a yau din,bawai shi ya shirya kansa ba.
"Ranki ya dade......da gaske ne cewa kin boye asalin identity dinki na asalin qasarki ta Ethiopia?"
"Da gaske ne kin kubuta daga Ethiopia da sunan daba naki ba?"
"Ranki ya dade.....me zakice game da zargin da ake miki wanda yake da alaqa da rayuwarki ta baya?" Kai kawai take girgizawa. Ba zargin ba.....ba mutanen ba
...tarin hasken cameras din dake shige mata idanu,yana kuma sake tabbatar mata da adadin yawan tulin 'yan jaridar dake gurin.
"Sources claim your Agadez identity papers were false documents.”
“Were you living under a fabricated royal identity all these years?” tambayoyi biyun da suka sake dimautata. Ta soma numfashi da qarfi. Saboda yanzu,abinda take tsoro fiye da prison ya same ta........public humiliation.
Mutanen da take rainawa,take mulka,take tsoratarwa......yanzu suna kallonta cikin handcuffs,ana kuma tambayarta irin tambayar da akewa criminal sak!.
Sai a yanzu ta fahimta.....shurunsa.....shurunsa da gaske hadari ne me girman gaske.....shurunsa yana gina rushewarta ne a hankali,cikin wani irin salo da bai buqaci gagggawa ba kwata kwata. Shurunsa!....da tasan yana da wannan ikon......tabbas data saka qaimi da kima sama da yadda ta saka a baya. Shurunsa!....inda tasan hakane.....da ta sanyashi ya zama me yawan motsi....me yawan magana a komai.
"Are the accusations true?!” dan jaridan ya sake tambayarta da faransanci.
"Did you manipulate the Agadez throne?!”
"Do you regret what you did to the royal family?!”. Tambaya ta qarshe......tambayar qarshe data sanyata daga kai ta kalli dan jaridar
"NADAMA" Kalma daya me dauke da haruffa shidda da ko bayan ranta batajin zata yarda ta rabi gawarta.....ballantana yanzun.....yanzun da har a sanda take tsaye a raye take. Ita kuwa ya za'ayi ta bari haisam yaga NADAMA a idanunta?. Ta FADI kenan fa?,shi kuma yaci nasara?. Janta da guards din sukayi zuwa gaba tare da datse 'yan jaridar da suka dauki hotunansu iya son ransu a mabanbantan yanayi shine ya katse tunanin ta,hotunan da suka zame mata abun tsoro.....hotunan da bata da tabbacin ina da ina zasu tsaya?.
*H A I S A M*
Cikin jikinsa yakejin wani yanayi na tashin hankali.......yana jin kamar a duniya bai taba jin tashin hankali irin wannan ba......irin yadda yaga akhnan shimfide a hannunsa cikin dogon suma.....dogon suman daya dinga jin kamar mutuwa zaiyi.....kamar binta zaiyi shima.
Ya manta duk wani taimakon gaggawa daya iya.....da wanda aka koya masa na yadda zai kula da me yanayi irin wannan......kawai neman tallafin likita ta daban yake.
Hannuwa da idanuwansa a kanta,sanda likitar ta gama bata duk taimakon daya dace.
"Tana buqatar hutu da nutsuwa" Abinda tace masa kenan a taqaice. Idanunsa ya lumshe yana jin bayananta. Sai yaji kaman yayi tsuntsuwa shi da ita yaga sun bar agadez din.
"Zata huta.... Lallai akhnan zata huta,alqawarin fansar raine wannan" Ya fada can qasan maqoshinsa ba tare da kowa yaji abinda ya fada din ba.
Duk yaqin da yayi.....duk plan din daya gina.....bai taba tsoron rasa komai ba kamar yadda yake tsoron rasa numfashin akhnan.
A hankali ya dora goshinsa saman nata,ya runtse idanunsa tightly.
"Don't do this to me" Ya fada da wani irin rauni ganin ta dara mintunan da likitar tace mata zata farka. Muryarsa a wani irin karye. Kamar ba shine wanda ke tunkarar muggan masu laifi ba,ya kamesu daya bayan daya ba tare da tsoro ko shakka ba. Yau gashi a zube gaban mace.....cikin wani irin tarin rauni da tsoron rasata. Baisan baida juriya ba sai yanzu a kanta....baisan rago bane shi sai yanzu.
"You scared me" Ya fada yana motsa wadannan labban nasa.
"You weren’t supposed to carry this much pain.” ya fadi yana maida mata gashin kanta daya taba gefan fuskarta bayanta.
"Not all at once" Ya qarasa fada muryarsa tana sakeyin laushi
"I should’ve prepared you better.” ya fadi da zargin kansa cikin muryarsa. Sai ya sauke kansa kad'an.
Karo na farko!.....karo ma farko bayan dogin lokaci ya bari gajiyarsa ta bayyana.
".....but i was selfish" Ya gayawa kansa yana jin dukkan tuhumar da zuciyarsa take masa daidai ne.
"Ki yafemin......i just wanted it to end.” ya furta yana dora labbansa saman bayan hannunta.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Kamar taji wannan connection din......kamar taji wannan dumin.....kamar taji wannan lallausan labban da basa gajiya da narkar mata da zuciya da lausasan kalamai saita motsa yatsun nata. Daidai inda ya ajiye lips dinsa. Ta motsa kadan tana bude idanunta.
Fes ta zubesu akan fuskarsa,komai yana dawo mata sabo daya bayan daya.
Shi din dai......haisam dindai.....always him. Shi ta fara gani.....shi idanunta suka fara gani kafin kowa.
"Haisamm" Ta kirashi da sunansa....sunansa din da sai yanzu ya soma sonsa tsahon lokaci....sunan da sai data fara furtashi sannan ya fara jin dadinsa.....sai da labbanta suka fara fidda sautinsa sannan ya gane yana daya daga cikin abubuwan da yakeso ashe a tattare dashi.
"I'm here giiftii" Ya fada yana kamo fuskarta cikin tafukan hannayensa yana sanya idanunsa cikin nata. Yana kallon yadda numfashinta ya sauka. Ya sauka da wani irin relief.
"I'm right here biftu" Ya sake fada ta sigar ra'da. Kallonsa itama take,tana qyaftawa a hankali,sai ruwan hawaye suka fara cika mata idanu.
"Bappi.......he's alive" Idanunsa ya lumshe yana jin yadda take karya masa zuciya.
"Yes giiftii"
"......he's alive" Ya qarasa fada da taushi a muryarsa.
Kuka sosai ta saki amma mara sauti,sai hawayenta......d'aya yana bin daya.
"Ka sani.....na tabbatar ka san hakan tsahon wannan lokacin". Sake riqeta yayi sosai,yana sunkuyowa fuskarta da kyau.
"“I needed to bring him back safely.” sai ya qarasa fadin.
"And I needed Mammina exposed completely.” da wata irin murya cikin kunnenta,kamar ita daya kawai yakeso taji abinda yake fadi din.
"Na dauka da gaske ya mutu.....na dauka mun binneshi"
"I know.....i know habibti"
Ta rufe idanunta tana kuka da wani irin rauni da taushi. Sai kawai ya kwanta kusa da ita kawai ba tare da ya matsa mata ba.
Just enough for her to feel him there. Zuciyarsa na wani sake raunana,yana jin kamar baida kalaman da zai wanke kanshi a gurinta.
"Sleep.....ki barci....ki huta.....everything is over now" Ya fada yana bata comfort sosai da duvet ta kowanne angle yadda zata jita safe yadda ya kamata.
Shuru me hade da zubar hawayenta ya cakuda guri daya,bai matsa daga gurin ba,bai kuma daina jin yadda zuciyarta ke sauka ba a hankali.
"Did you ever think I’d hate you for hiding it?” ta furta a hankali. Qasa ya danyi da kansa.....kalmar tana masa nauyi.....amma hakan bai hana boyayyen murmushi subuce masa ba,bai motsa ba koda yatsansa kuwa,sai tausasan labbansa daya motsa a hankali.
"Yes" Amsar ta fita da dukkan gaskiyarsa.
"And I was ready to live with that…” ya sake fadi.
"…as long as you survived this.” ya fada da wata tarin nutsuwa data sanyayar da jikinta.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 125*
___________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*