Sashe 95
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Karon farko a rayuwarsa daya maimaita kiran wata number kusan sau biyar duka lokaci daya. Kawai sai ya miqe a hankali yana takawa sannan yana laluben wayar hussam. Tuna yanayin daya barta yayi,wani zargi ne ya d'arsu a ransa,ya lumshe ido yana fatan ba haka bane sanda wayar hussam ta fara ringing.
Kira biyu ya masa amma bai dauka ba,a sannan yanajin kamar yaje ya jawo hussam ya lakada masa duka haka yakeji.
Maida akalar kiran nasa yayi ga abdii,kira biyu tal ya dauka yana gaidashi. A nutse ya amsa Kamar a cikin nutsuwar tasa yake.
"Ka dubamin giiftii ta sassan nanay mana".
"Tana sassan nanay tare da ita" Ya bashi amsa a taqaice yana gajarta masa wahalar da yaketa yi da tunaninsa.
"Ya salam" Ya fada cikin ransa,yaushe ta fita zuwa sassan nanay?,ya tambayi kansa. Yana gujewa wani abu,ya sani nanay tana da doka da qa'ida na son cika al'adu,baiso haka ba,yaso tayi zamanta ta jirashi ya dawo koda zataga nanay. Yayi imanin indai nanay ta fahimci wani abu cikin daya biyu. Kota qara kwanakin bashi ita.....ko kuma ta dauketa har sai ta cika wadannan kwanakin,shi kuma abinda bazai iya jurewa ba kenan.
A yanzun bayajin akwai wani yanayi duk girmansa da zai iya jurewa ya raba tsakaninsa da ita. Bazai iya ba ya sani,bazaiwa kansa qarya bama. Ko a yanzun yanajin kamar ya sanya nisan tazara me tarin yawa ne a tsakaninsu.
"Hello obbo" Abdii ya fadi jin shurun yayi yawa.
"Tu yaushe abdii?".
"Kusan awa uku" Amsar abdii ta gama haska masa komai. Idan ta fita ne don gaida nanay zuwa yanzu ya kamata ta koma. Sai a sannan ya tuna,yau din sukayi da nanay zai maidata,tazo ta dauketa kenan.
"Shikenan.....zan sake kiranka idan akwai buqatar hakan."
"To a dawo lafiya" Abdii din ya fada.
Komawa yayi da baya ya sake zama,ya kamata ya zama cikin shiri kawai. Nanay tayi nata shirin shima yayi nasa,da ranshi da lafiyarsa dai bazai bari nanay ya dauke masa mata har sai bayan wasu kwanaki ba.
Wayar ya sake budewa,ya shiga contact,yatsansa ya tsaya daidai kan wata number dake dauke da sunan abbool.
Bugu biyu ya dauka cikin girmamawa yayi masa sallama. Da sassanyar muryar nan tasa ya amsa masa.
"Ina hussam ya shiga?" Ya tambayeshi kai tsaye.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 85*
__________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
_________________________
"Yabar wayarsa ya tafi raka wasu baqi da suka kawo sample na turare sukeso kamfani ya fitar musu" Kansa ya gyada a hankali,yasan da zuwan baqin,kuma shine yace su samu hussam su gama maganar.
"Kace masa ya duba wayarsa yanzun.......inaso a dubamin available ticket zuwa dubai tsakanin kwanakin ukunnan,ka gayamin na yaushe da yaushe aka samu saina fada maka wanda zaka yankamin"..
"An gama obbo" Ya fada da tarin girmamawar da ita kadai ta isa ta gaya maka adadin girman da yake dashi.
Kwata kwata sai yaji zaman addis ababa din ya gundureshi,bayajin koda ya zauna zai iya ayin aikin yadda ya dace,don haka ya soma takawa qafarsa babu ko takalmi yana komawa office din nasa ta qofar dake maqale da resting room din.
Yaja kujera saidai bai zauna ba,ya qara laluben wata number ya kira. Shima dai bugu biyun ya dauka da sallama.
"Ka dubamin wanne private jet ne available kayimin booking zuwa jimma.....if possible kada ya haura awa daya"
"Yanzu in sha Allah" Ya amsa masa,sai ya kife wayar yaja kujerar zuwa gaban system din gabansa ya fara tattara bayanan daya fara aiki a kansu yana maidasu documents.
Ya shiryasu don ya turawa bobbo muhammad dawud ne. Sai yanzun ya gane ma'anar hutun da ake bawa angwaye. Shi baima sani ba sam,ya dauka a ranshi hutun na lalaci ne kawai,sai yanzu ya fahimci muhimmancinsa.
Ya karbi hutunsa yanzu kam hannu bibbiyu,zai cinyeshi harda qari ma,saboda yanaso ko sanda zai dawo sosai cikin office dinsa ya kammala da duk wani issue daya shafi agadez.
Yana cikin aika bayanan wayar tasa ta sake qara,ya daga ya barta a hand free.
"An samu jirgin,amma sai nan da awa biyu zai tashi" Ya fada a ladabce. A hankali ya lumshe idanunsa,yana liasafa awa biyun nan cikin kansa. Jinta yake kaman adadin tsahon shekara biyu. A yanzu a yadda yakejin kansa.....inda yana da iko ya kulle idanunsa kawai ya ganshi a gabanta.
"Alright" Kawai ya amsa masa a taqaice,kuma wannan amsar ta isarwa abbool cewa a shirya jirgin kenan.
Iska me zafi ya furzar daga bakinsa sanda ya kammala aike duka documents din,sannan ya rubuta gajeriyar wasiqa ya aikewa bobbo muhammad dawud ta e-mail dinsa,ya kashe dukkan wata na'ura ya daura alwalar sallar la'asar ya fita zuwa masallacin cikin hukumar.
Yadan kashe wasu mintuna talatin a masallacin wai don ya rage lokaci kafin ya dawo office din. Bayason hayaniya wani lokaci ko dogon magana,yau kuma akwai qananun ma'aikata da yawa cikin hukumar da suka sanya masallacin ya zama noisy. Daidai da office dinsa yana da wani irin tsarin gini ne da idan ka shiga ciki ba zakasan abinda ke faruwa koda a bangon office din nasa ba na hayaniyar mutane.
Ya tsaya qofar ta kammala scanning nasa zai wuce,daya daga cikin messengers dinsa ya qaraso dauke da wani kwando.
"Ranka ya dade......saqo ne aka kawo,yanzun nan dan saqo ya juya ya tafi ganin baka dawo ba" Yayi maganan yana matso da basket din gaban haisam.
Idanu ya zubawa basket din sosai,sannan ya maida dubansa ga messenger din.
"Waye ya kawo?".
" Ban sanshi ba ranka ya dade.....amma dai yace idan aka baka katinnan zaka gane waye" Ya nuna dan card din dake ajiye saman kwandon.
Sunkuyawa yayi ya dauki katin a nutse yana budewa. Cikakken sunanta dana mahaifinta daya gani ya fahimtar dashi daga inda saqon yake.
Da yace bazai samu daban kaiwa sama da awa uku ba,bazai zauna cin abincin ba shine aka biyoshi dashi har nan?. Katin ya maida saman kwandon ya ajiyeshi kaman yadda yake da farko.
"Joseph" Ya kirashi da nutsatsiyar muryarsa me zurfi data sanya mr Joseph shiga hankalinsa.
"Na'am yallabai"
"Ka manta dokokina?" Ya tambayeshi a gajarce.
"Ban manta ba ayimin afuwa ranka ya dade"
"Baka manta ba.....amma ka karya.....me yasa?" Ya tuhumeshi hadi da bashi daman kare kansa duka lokaci daya kamar yadda dabi'arsa take.
"Bayanin da yayi da cewa kasan wanda ya aiko da saqonne yasa na karba,amma ayimin afuwa,in sha Allah bazan sake bari wani abu makamancin wannan ya sake faruwa ba" Baice komai dashi ba ya fara wucewa ciki,yanaso ya tambayeshi ya za'ayi da abincin amma kwarjininsa ya hanashi,sai dab da zai rufe qofar ya jishi yana fadin.
"Ka daukesu daga nan,duk yadda zakuyi kuje kuyi dashi" Ya maida qofarsa ya kulle.
Saman table dinsa ya koma ya zauna da tunanin ko zai duba wani abun ya sake ragewa amma sai ya kasa komai. Tsakanin bakin glass view na office din dake haska masa harabar hukumar sosai,zuwa zama saman table sofa da shan coffee baisan wanne yafi yi da yawan adadi ba,baisan ya shanye shayinsa duka ba sai da yaje zai qara ya danna coffee maker din yaji shuru maqatau.
A hankali ya shafa sumar kanshi yana sakin wani wahalallen murmushi. Shi kansa mamakin kansa yake. Abun kamar asiri?,ya zama wani very depressed haka?,duka duka har yanzu baikai awa shida da rabuwa da ita ba.
Can qasan ransa ya lalubi abinda yafi daga masa hankali NANAY ce. Ya sani kunya ba zata bar ta ta iya fita kai tsaye har gurin nanay ba,hakan yana nufin da kanta nanay taje ta sameta kenan.
Taga wannan yamutsatsen gadon?,taka d'iyarta duka a yamutse?.
"Ya salammm" Ya fada yana jin nauyin nanay din tun kafin ya hada idanu da ita.
Saidai yana ji a ransa muddin ta dauke masa mata ne,hakanan zai runtse idanunsa ya tunkareta ya kuma dauke matarsa,koda ta wata hanyar daban ce.
Agogo ya sake kalla,awa daya ya rage masa,yaja siririn tsaki,lokacinma kamar baya gudu,sai ya bulla dressing room dinsa kawai ya soma sauya kayansa zuwa trouser da wata tattausar long sleeve shirt.
Sumarsa ya sake gyarawa sosai,ya canza takalmi da agogo duka. Cikin qasa da minti hudu saiga giant sheikh dinnan ya sauya kamar hawainiya. Sau tari mutane sukan rasa banbamcewa tsakanin manyan kaya da qananu wanne yafi masa kyau,duk da yawan shigarsa ta manyan kaya ce,musamman idan yana jimma. Amma idan yazo addis ababa yana sauyawa da duk kalar shigar da yakeso.
Kira biyu ya masa amma bai dauka ba,a sannan yanajin kamar yaje ya jawo hussam ya lakada masa duka haka yakeji.
Maida akalar kiran nasa yayi ga abdii,kira biyu tal ya dauka yana gaidashi. A nutse ya amsa Kamar a cikin nutsuwar tasa yake.
"Ka dubamin giiftii ta sassan nanay mana".
"Tana sassan nanay tare da ita" Ya bashi amsa a taqaice yana gajarta masa wahalar da yaketa yi da tunaninsa.
"Ya salam" Ya fada cikin ransa,yaushe ta fita zuwa sassan nanay?,ya tambayi kansa. Yana gujewa wani abu,ya sani nanay tana da doka da qa'ida na son cika al'adu,baiso haka ba,yaso tayi zamanta ta jirashi ya dawo koda zataga nanay. Yayi imanin indai nanay ta fahimci wani abu cikin daya biyu. Kota qara kwanakin bashi ita.....ko kuma ta dauketa har sai ta cika wadannan kwanakin,shi kuma abinda bazai iya jurewa ba kenan.
A yanzun bayajin akwai wani yanayi duk girmansa da zai iya jurewa ya raba tsakaninsa da ita. Bazai iya ba ya sani,bazaiwa kansa qarya bama. Ko a yanzun yanajin kamar ya sanya nisan tazara me tarin yawa ne a tsakaninsu.
"Hello obbo" Abdii ya fadi jin shurun yayi yawa.
"Tu yaushe abdii?".
"Kusan awa uku" Amsar abdii ta gama haska masa komai. Idan ta fita ne don gaida nanay zuwa yanzu ya kamata ta koma. Sai a sannan ya tuna,yau din sukayi da nanay zai maidata,tazo ta dauketa kenan.
"Shikenan.....zan sake kiranka idan akwai buqatar hakan."
"To a dawo lafiya" Abdii din ya fada.
Komawa yayi da baya ya sake zama,ya kamata ya zama cikin shiri kawai. Nanay tayi nata shirin shima yayi nasa,da ranshi da lafiyarsa dai bazai bari nanay ya dauke masa mata har sai bayan wasu kwanaki ba.
Wayar ya sake budewa,ya shiga contact,yatsansa ya tsaya daidai kan wata number dake dauke da sunan abbool.
Bugu biyu ya dauka cikin girmamawa yayi masa sallama. Da sassanyar muryar nan tasa ya amsa masa.
"Ina hussam ya shiga?" Ya tambayeshi kai tsaye.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 85*
__________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
_________________________
"Yabar wayarsa ya tafi raka wasu baqi da suka kawo sample na turare sukeso kamfani ya fitar musu" Kansa ya gyada a hankali,yasan da zuwan baqin,kuma shine yace su samu hussam su gama maganar.
"Kace masa ya duba wayarsa yanzun.......inaso a dubamin available ticket zuwa dubai tsakanin kwanakin ukunnan,ka gayamin na yaushe da yaushe aka samu saina fada maka wanda zaka yankamin"..
"An gama obbo" Ya fada da tarin girmamawar da ita kadai ta isa ta gaya maka adadin girman da yake dashi.
Kwata kwata sai yaji zaman addis ababa din ya gundureshi,bayajin koda ya zauna zai iya ayin aikin yadda ya dace,don haka ya soma takawa qafarsa babu ko takalmi yana komawa office din nasa ta qofar dake maqale da resting room din.
Yaja kujera saidai bai zauna ba,ya qara laluben wata number ya kira. Shima dai bugu biyun ya dauka da sallama.
"Ka dubamin wanne private jet ne available kayimin booking zuwa jimma.....if possible kada ya haura awa daya"
"Yanzu in sha Allah" Ya amsa masa,sai ya kife wayar yaja kujerar zuwa gaban system din gabansa ya fara tattara bayanan daya fara aiki a kansu yana maidasu documents.
Ya shiryasu don ya turawa bobbo muhammad dawud ne. Sai yanzun ya gane ma'anar hutun da ake bawa angwaye. Shi baima sani ba sam,ya dauka a ranshi hutun na lalaci ne kawai,sai yanzu ya fahimci muhimmancinsa.
Ya karbi hutunsa yanzu kam hannu bibbiyu,zai cinyeshi harda qari ma,saboda yanaso ko sanda zai dawo sosai cikin office dinsa ya kammala da duk wani issue daya shafi agadez.
Yana cikin aika bayanan wayar tasa ta sake qara,ya daga ya barta a hand free.
"An samu jirgin,amma sai nan da awa biyu zai tashi" Ya fada a ladabce. A hankali ya lumshe idanunsa,yana liasafa awa biyun nan cikin kansa. Jinta yake kaman adadin tsahon shekara biyu. A yanzu a yadda yakejin kansa.....inda yana da iko ya kulle idanunsa kawai ya ganshi a gabanta.
"Alright" Kawai ya amsa masa a taqaice,kuma wannan amsar ta isarwa abbool cewa a shirya jirgin kenan.
Iska me zafi ya furzar daga bakinsa sanda ya kammala aike duka documents din,sannan ya rubuta gajeriyar wasiqa ya aikewa bobbo muhammad dawud ta e-mail dinsa,ya kashe dukkan wata na'ura ya daura alwalar sallar la'asar ya fita zuwa masallacin cikin hukumar.
Yadan kashe wasu mintuna talatin a masallacin wai don ya rage lokaci kafin ya dawo office din. Bayason hayaniya wani lokaci ko dogon magana,yau kuma akwai qananun ma'aikata da yawa cikin hukumar da suka sanya masallacin ya zama noisy. Daidai da office dinsa yana da wani irin tsarin gini ne da idan ka shiga ciki ba zakasan abinda ke faruwa koda a bangon office din nasa ba na hayaniyar mutane.
Ya tsaya qofar ta kammala scanning nasa zai wuce,daya daga cikin messengers dinsa ya qaraso dauke da wani kwando.
"Ranka ya dade......saqo ne aka kawo,yanzun nan dan saqo ya juya ya tafi ganin baka dawo ba" Yayi maganan yana matso da basket din gaban haisam.
Idanu ya zubawa basket din sosai,sannan ya maida dubansa ga messenger din.
"Waye ya kawo?".
" Ban sanshi ba ranka ya dade.....amma dai yace idan aka baka katinnan zaka gane waye" Ya nuna dan card din dake ajiye saman kwandon.
Sunkuyawa yayi ya dauki katin a nutse yana budewa. Cikakken sunanta dana mahaifinta daya gani ya fahimtar dashi daga inda saqon yake.
Da yace bazai samu daban kaiwa sama da awa uku ba,bazai zauna cin abincin ba shine aka biyoshi dashi har nan?. Katin ya maida saman kwandon ya ajiyeshi kaman yadda yake da farko.
"Joseph" Ya kirashi da nutsatsiyar muryarsa me zurfi data sanya mr Joseph shiga hankalinsa.
"Na'am yallabai"
"Ka manta dokokina?" Ya tambayeshi a gajarce.
"Ban manta ba ayimin afuwa ranka ya dade"
"Baka manta ba.....amma ka karya.....me yasa?" Ya tuhumeshi hadi da bashi daman kare kansa duka lokaci daya kamar yadda dabi'arsa take.
"Bayanin da yayi da cewa kasan wanda ya aiko da saqonne yasa na karba,amma ayimin afuwa,in sha Allah bazan sake bari wani abu makamancin wannan ya sake faruwa ba" Baice komai dashi ba ya fara wucewa ciki,yanaso ya tambayeshi ya za'ayi da abincin amma kwarjininsa ya hanashi,sai dab da zai rufe qofar ya jishi yana fadin.
"Ka daukesu daga nan,duk yadda zakuyi kuje kuyi dashi" Ya maida qofarsa ya kulle.
Saman table dinsa ya koma ya zauna da tunanin ko zai duba wani abun ya sake ragewa amma sai ya kasa komai. Tsakanin bakin glass view na office din dake haska masa harabar hukumar sosai,zuwa zama saman table sofa da shan coffee baisan wanne yafi yi da yawan adadi ba,baisan ya shanye shayinsa duka ba sai da yaje zai qara ya danna coffee maker din yaji shuru maqatau.
A hankali ya shafa sumar kanshi yana sakin wani wahalallen murmushi. Shi kansa mamakin kansa yake. Abun kamar asiri?,ya zama wani very depressed haka?,duka duka har yanzu baikai awa shida da rabuwa da ita ba.
Can qasan ransa ya lalubi abinda yafi daga masa hankali NANAY ce. Ya sani kunya ba zata bar ta ta iya fita kai tsaye har gurin nanay ba,hakan yana nufin da kanta nanay taje ta sameta kenan.
Taga wannan yamutsatsen gadon?,taka d'iyarta duka a yamutse?.
"Ya salammm" Ya fada yana jin nauyin nanay din tun kafin ya hada idanu da ita.
Saidai yana ji a ransa muddin ta dauke masa mata ne,hakanan zai runtse idanunsa ya tunkareta ya kuma dauke matarsa,koda ta wata hanyar daban ce.
Agogo ya sake kalla,awa daya ya rage masa,yaja siririn tsaki,lokacinma kamar baya gudu,sai ya bulla dressing room dinsa kawai ya soma sauya kayansa zuwa trouser da wata tattausar long sleeve shirt.
Sumarsa ya sake gyarawa sosai,ya canza takalmi da agogo duka. Cikin qasa da minti hudu saiga giant sheikh dinnan ya sauya kamar hawainiya. Sau tari mutane sukan rasa banbamcewa tsakanin manyan kaya da qananu wanne yafi masa kyau,duk da yawan shigarsa ta manyan kaya ce,musamman idan yana jimma. Amma idan yazo addis ababa yana sauyawa da duk kalar shigar da yakeso.