Sashe 97
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Me yasa wannan princess din tamu ta zama me laushi haka cikin qanqanin lokaci?" Murmushi kawai tayi,saima ta kashe data ta sauka,don ba zata biyewa shehnaz ba. Abu daya ta sani,komai a rayuwa yana da lokacinsa,komai kuma ba zaka taba gane anihinsa ba idan baizo kanka ba.
Ya tafin kamar yadda nanay ta aiko masa. Saidai tun kafin ya qarasa sashensa yayi aiken neman izinin ganin motii a daren.
A ransa yakejin saidai nanay ta masa haquri kawai wannan karon. Toilet ya shiga yayi wanka,sannan ya fito ya shirya cikin Moroccan thobe baqa data haska fatarsa ta sake fidda kwarjini da wani kwantaccen kyau da yawa yawan qabilar Ethiopian oromo suke dashi.
Ya zura flip flops dinsa masu taushi yana kurbar tea din da yau gaba daya shi da dabino kawai ya iya ci. Yana jin kamar za'a rabashi da wani.mafi girma da kimar abinda ya taba mallaka a rayuwarsa ne.
Qarar wayarsa ya dakatar dashi daga shirin fitar da yake. Ya koma ya dauka yana ganin sunan abbool yana yawo.
"Uhmmm" Yace masa yana maqale wayar a kunnensa.
"Akwai jet da zai iya tashi dakai qarfe takwas na daren gobe zuwa dubai din......na gama magana da ma'aikatanmu na can,sun kammala shirin tarbarka"
"Good job abbool......ka yiwa hussam magana ya saka maka dollar dubu biyu a account dinka ladan aikin da kayimin cikin sauri" Wani farinciki ya ballewa abbool din,har yana nunawa a muryarsa.
Aiki da mai gidan nasu komai qanqantarsa riba ne dashi,ballantana shi din,mutum ne da yake very serious akan komai nasa,shi yasa muddin zaka zama serious akan kowanne aiki naka taku zata yita zuwa daya. Ya rusuna duk da baya ganinsa ya fara masa godiya....godiyar da bai tsaya ya qarasa saurarenta ba ya datse kiran ya ajiye wayar yana wucewa gurin motii.
Sassanyar iska ce take kadawa a kowanne sashe na gidan. Iskar dake sake kashe masa jiki da saukar masa da wata sabuwar kasala. Dukkan hadimai kowa yana kan aikinsa da wani irin tsari da qwarewa da cikakken horon da suka riga suka samu kuma suka saba dashi daga gurinsa.
Duk inda ya gifta hadimai ne suke zubewa suna gaidashi cikin girmamawa,shi kuma yana amsasu cikin nutsuwarnan tasa da zai wahala ka rasata a tare dashi.
Iska ya zuqa sosai ya fesar daga bakinsa yana duban gidan yadda ya soma yin fayau saboda shigowar dare. Ta yaya zai iya kwana shi kadai yanzun?.
Ta yaya zai fara fuskantar wannan yanayin?. Bazai iya ba,bayajin zai iya karbar wannan sabon yanayin.....wannan kadaicin. Ta yaya zai iya shiga dakin ya kwanta shi kadai,me yasa nanay ba zata fahimceshi ba?.
Kai tsaye yake takawa cikin babban bangaren motii dake da wani tsaro da tsari. Tsaron da komai aka tsarashi akan na'ura dake kula da motsin kowa da isowar baqi. Wani irin katafaren gini me matuqar tsari da daukan hankali,shuru sashen yake a hankali har ya qarasa qofar madaidaicin dakin da aka qawata da wasu irin manyan filalluka masu fibers dake dauke da tamburan da zane na gidan sarauta.
Yana zaune saman lallausar daddumar ruwan madara,hannunsa riqe da carbi. Ya sukuya a hankali yana zare takalmin qafarsa bakinsa dauke da sallama yana takawa zuwa saman abun sallar.
*_to nanay dai uhmmmm......da alama qara za'a kaiki kenan😂😂_*
*_Satin nan da zamu shiga Monday kenan in sha Allah,kowa ya shirya,satin saukar alkhairai ne in sha Allah💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽_*
*_Abubuwa kala kala......sai kowa ya zama cikin shiri_*🙏🏽🙏🏽😄
Asha weekend lafiya
Huguma na muku fatan alkhairi
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 87*
_________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
_________________________
A nutse ya zauna cikin nutsuwa da girmamawa,idanunsa a rusune gaban moti aba jifar.
Cikakken dattijo,tun daga halayya zuwa kammni da dabi'unsa gaba daya. Adalin sarki kuma jagora da al'ummar qasar jimma ke ji dashi. Zabgege dashi me zubi da surar qabilar oromo ta anihi.
Yana da wani irin kyau wanda akasan yawa yawan qabilun qasar habasha dashi,akwai wasu kammanni kadan nashi da wasu daga cikinsu Anaani da suke debo.
Tare suka shafa addu'ar da ya kammala shi da haisam din. Idanunsa akan haisam,fuskarsa dauke da murmushin da zallar sabo yake nunawa muraran.
"Barka da warhaka abuu" Ya furta cikin girmamawa da rusunawa yana kiranshi da sunan da su kadai ke kiranshi dashi.
"Barka kade muhammad......sannu da qoqari" Motii din ya fadi. Yasan aikin daya tafi yi addis ababa,don ba inda zaije ya boyewa motii din bai sani ba. Kusan duk wani gwagwarmaya da zai shiga yana iya boyewa nanay,saboda ita din uwa ce,tana da tarin rauni da abubuwan da ba zata iya jurar taji ko ta gani tattare da yaronta ba.
Zata iya damuwa ko ta saka damuwa cikin ranta,amma motii kuwa jajirtaccen uba ne da kusan qashin bayan nasararsa shine. A komai yana iya riqe masa hannu. A komai yana dafa masa da dukkan iyawarsa.
"Yauwa motii......fatan na sameku lafiya"
"Alhamdulillah......amma......wanne irin sauqi aikin yazo dashi haka naga harka dawo qasa da lokacin da kace?" Motii ya fada yana kallon agogo gami da jawo wani irin mazubi da akayi mixing gargajiya da zamani wajen qerashi.
Wani irin mazubi ne dake nuna zallar iko da daukan hankali,kamar an sassaqashi ko kuma qerashi akayi.
Qasa ya danyi da kansa yana rasa abinda zaice masa. Wani sashe na zuciyarsa na shawartarsa yakai qorafinsa kawai. Idan ance anfi sabawa da shaquwa da uwa......shikam zaice tsakanin motii da nanay bazai iya zaban daya yabar daya ba. Kowanne a cikinsu akwai kalar sabo da shaquwar dake tsakaninsu,kowanne akwai kalar wani sirri da yake tsakaninsa ne kawai dashi,kowanne akwai kalar maganganun da suke iya tsakaninsu ne.
"Na barwa bobbo ragowan zai qarasa.......tafiyata dubai ne ya taso motii" Yayi maganan yana yin qasa da kanshi.
"Ma sha Allah.....ma sha Allah" Ya fadi da murmushi bayan ya bude mazubin gabansa. Lafiyayyen nono ne da aka zuba masa wani abu me kama da fura sannan aka bishi da sauran kayan itatuwa irin inibi da sauransu. Ya saka ludayin masu kyau na wata irin tasa dake kama da azurfa daya a gabansa daya a gaban haisam din.
"Lokacin yayi ne?.....kamar nine banyi lissafin daidai ba kenan?" Murmushi kadan haisam yayi yana girgiza kai,bayan ya saka hannu ya dauki ludayin. Bawai don yana da niyyar sha ba,....don tun sanda ya tabbatar ba akhnan a sassansa komai ya daina masa d'an d'ano.
"Ya Allah.....kada ka sanya jarrabawata makauniyar soyayya ce" Abu na farko daya fara roqon Allah kenan.
Ya sani,tun ba yau ba,yana da wani irin hali na so me matuqar girma da qarfi ga duk abinda yakeso. Koda dabba ce yake kiwonta,to zai mata so na gaske,wannan ya sanya bai bata saida dokinsa ko raqumi ba,saidai ciwo da ajali ya rabasu dashi. Yadda yakeji yanzu a kanta,awanni kadan da bata gefansa sai yakejinsa wani uncompleted.
"Baka lissafa ba daidai ba motii......kawai inaso nan da gobe ko jibi na fara yin gaba saboda ragowar shirye shirye. Zan shiga masarautar dubai din......sarki mohammad bin rasheed Almakhtoum,akwai wasu royal distribution rights da zan karba daga gurin prince Hamdan bin muhammad Almakhtoum.....still akwai wasu papers da zan kammala concerning na kamfanin......bayan haka mun samu mutane da yawa da sukeso su saka hannun jarinsu a ciki,akwai buqatar mu tattauna dasu. Ba dubai emirate kawai ba......akwai Emirates da kusan hudu da sukeson turarukan da zamu fara fitarwa saboda masarautunsu da royal events nasu" Kai kawai motii yake jinjinawa. Shi kansa ya sani,wata baiwa ce Allah S W T ya sallada shi zai haifeta. Wata irin tarin baiwa ce da Allah ya qaddara ta jininsa zata fito.
Muhammad haisam.....shi ya haifeshi,amma shi kansa yasan cewa wata ajiyar Allah ce yaron. Nasararsa ta girmi shekarunsa. Baiwarsa da hikimarsa ta d'ara shekarun da yayi a duniya.
Dashi da nanay dukka abu guda suke roqa masa MACE TA GARI,sunsani ita daya ce zata sama silar ci gaba da wanzuwarsa a yadda yake,ita daya ce zata tallafeshi ta bashi kafadunta a duk sanda yake buqatar hakan,ita daya ce zata bashi hannuwanta ya kama yaci gaba da tafiya a sanda ya laluba hannunsa cikin fadin duniya yaji WAYAM babu su a raye.....zai karye.....zai fadi qasa warwas.....zai rasa dukkan nasararsa a duk sanda ya rasa MACE TA GARI.
"Allah yayi albarka Muhammad.....ga iyali ka fara ajiyewa......wadannan hidimomin....karka yarda su hanata lokacinka" Murmushi ya saki me sanyi,wannan kalar murmushin da ko yaushe yake cakude da nutsuwarsa. Yana jin motii ya soma sosa masa inda yake masa qaiqayi.
"In sha Allah abu" Ya fada da girmamawa.
Ya tafin kamar yadda nanay ta aiko masa. Saidai tun kafin ya qarasa sashensa yayi aiken neman izinin ganin motii a daren.
A ransa yakejin saidai nanay ta masa haquri kawai wannan karon. Toilet ya shiga yayi wanka,sannan ya fito ya shirya cikin Moroccan thobe baqa data haska fatarsa ta sake fidda kwarjini da wani kwantaccen kyau da yawa yawan qabilar Ethiopian oromo suke dashi.
Ya zura flip flops dinsa masu taushi yana kurbar tea din da yau gaba daya shi da dabino kawai ya iya ci. Yana jin kamar za'a rabashi da wani.mafi girma da kimar abinda ya taba mallaka a rayuwarsa ne.
Qarar wayarsa ya dakatar dashi daga shirin fitar da yake. Ya koma ya dauka yana ganin sunan abbool yana yawo.
"Uhmmm" Yace masa yana maqale wayar a kunnensa.
"Akwai jet da zai iya tashi dakai qarfe takwas na daren gobe zuwa dubai din......na gama magana da ma'aikatanmu na can,sun kammala shirin tarbarka"
"Good job abbool......ka yiwa hussam magana ya saka maka dollar dubu biyu a account dinka ladan aikin da kayimin cikin sauri" Wani farinciki ya ballewa abbool din,har yana nunawa a muryarsa.
Aiki da mai gidan nasu komai qanqantarsa riba ne dashi,ballantana shi din,mutum ne da yake very serious akan komai nasa,shi yasa muddin zaka zama serious akan kowanne aiki naka taku zata yita zuwa daya. Ya rusuna duk da baya ganinsa ya fara masa godiya....godiyar da bai tsaya ya qarasa saurarenta ba ya datse kiran ya ajiye wayar yana wucewa gurin motii.
Sassanyar iska ce take kadawa a kowanne sashe na gidan. Iskar dake sake kashe masa jiki da saukar masa da wata sabuwar kasala. Dukkan hadimai kowa yana kan aikinsa da wani irin tsari da qwarewa da cikakken horon da suka riga suka samu kuma suka saba dashi daga gurinsa.
Duk inda ya gifta hadimai ne suke zubewa suna gaidashi cikin girmamawa,shi kuma yana amsasu cikin nutsuwarnan tasa da zai wahala ka rasata a tare dashi.
Iska ya zuqa sosai ya fesar daga bakinsa yana duban gidan yadda ya soma yin fayau saboda shigowar dare. Ta yaya zai iya kwana shi kadai yanzun?.
Ta yaya zai fara fuskantar wannan yanayin?. Bazai iya ba,bayajin zai iya karbar wannan sabon yanayin.....wannan kadaicin. Ta yaya zai iya shiga dakin ya kwanta shi kadai,me yasa nanay ba zata fahimceshi ba?.
Kai tsaye yake takawa cikin babban bangaren motii dake da wani tsaro da tsari. Tsaron da komai aka tsarashi akan na'ura dake kula da motsin kowa da isowar baqi. Wani irin katafaren gini me matuqar tsari da daukan hankali,shuru sashen yake a hankali har ya qarasa qofar madaidaicin dakin da aka qawata da wasu irin manyan filalluka masu fibers dake dauke da tamburan da zane na gidan sarauta.
Yana zaune saman lallausar daddumar ruwan madara,hannunsa riqe da carbi. Ya sukuya a hankali yana zare takalmin qafarsa bakinsa dauke da sallama yana takawa zuwa saman abun sallar.
*_to nanay dai uhmmmm......da alama qara za'a kaiki kenan😂😂_*
*_Satin nan da zamu shiga Monday kenan in sha Allah,kowa ya shirya,satin saukar alkhairai ne in sha Allah💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽_*
*_Abubuwa kala kala......sai kowa ya zama cikin shiri_*🙏🏽🙏🏽😄
Asha weekend lafiya
Huguma na muku fatan alkhairi
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 87*
_________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
_________________________
A nutse ya zauna cikin nutsuwa da girmamawa,idanunsa a rusune gaban moti aba jifar.
Cikakken dattijo,tun daga halayya zuwa kammni da dabi'unsa gaba daya. Adalin sarki kuma jagora da al'ummar qasar jimma ke ji dashi. Zabgege dashi me zubi da surar qabilar oromo ta anihi.
Yana da wani irin kyau wanda akasan yawa yawan qabilun qasar habasha dashi,akwai wasu kammanni kadan nashi da wasu daga cikinsu Anaani da suke debo.
Tare suka shafa addu'ar da ya kammala shi da haisam din. Idanunsa akan haisam,fuskarsa dauke da murmushin da zallar sabo yake nunawa muraran.
"Barka da warhaka abuu" Ya furta cikin girmamawa da rusunawa yana kiranshi da sunan da su kadai ke kiranshi dashi.
"Barka kade muhammad......sannu da qoqari" Motii din ya fadi. Yasan aikin daya tafi yi addis ababa,don ba inda zaije ya boyewa motii din bai sani ba. Kusan duk wani gwagwarmaya da zai shiga yana iya boyewa nanay,saboda ita din uwa ce,tana da tarin rauni da abubuwan da ba zata iya jurar taji ko ta gani tattare da yaronta ba.
Zata iya damuwa ko ta saka damuwa cikin ranta,amma motii kuwa jajirtaccen uba ne da kusan qashin bayan nasararsa shine. A komai yana iya riqe masa hannu. A komai yana dafa masa da dukkan iyawarsa.
"Yauwa motii......fatan na sameku lafiya"
"Alhamdulillah......amma......wanne irin sauqi aikin yazo dashi haka naga harka dawo qasa da lokacin da kace?" Motii ya fada yana kallon agogo gami da jawo wani irin mazubi da akayi mixing gargajiya da zamani wajen qerashi.
Wani irin mazubi ne dake nuna zallar iko da daukan hankali,kamar an sassaqashi ko kuma qerashi akayi.
Qasa ya danyi da kansa yana rasa abinda zaice masa. Wani sashe na zuciyarsa na shawartarsa yakai qorafinsa kawai. Idan ance anfi sabawa da shaquwa da uwa......shikam zaice tsakanin motii da nanay bazai iya zaban daya yabar daya ba. Kowanne a cikinsu akwai kalar sabo da shaquwar dake tsakaninsu,kowanne akwai kalar wani sirri da yake tsakaninsa ne kawai dashi,kowanne akwai kalar maganganun da suke iya tsakaninsu ne.
"Na barwa bobbo ragowan zai qarasa.......tafiyata dubai ne ya taso motii" Yayi maganan yana yin qasa da kanshi.
"Ma sha Allah.....ma sha Allah" Ya fadi da murmushi bayan ya bude mazubin gabansa. Lafiyayyen nono ne da aka zuba masa wani abu me kama da fura sannan aka bishi da sauran kayan itatuwa irin inibi da sauransu. Ya saka ludayin masu kyau na wata irin tasa dake kama da azurfa daya a gabansa daya a gaban haisam din.
"Lokacin yayi ne?.....kamar nine banyi lissafin daidai ba kenan?" Murmushi kadan haisam yayi yana girgiza kai,bayan ya saka hannu ya dauki ludayin. Bawai don yana da niyyar sha ba,....don tun sanda ya tabbatar ba akhnan a sassansa komai ya daina masa d'an d'ano.
"Ya Allah.....kada ka sanya jarrabawata makauniyar soyayya ce" Abu na farko daya fara roqon Allah kenan.
Ya sani,tun ba yau ba,yana da wani irin hali na so me matuqar girma da qarfi ga duk abinda yakeso. Koda dabba ce yake kiwonta,to zai mata so na gaske,wannan ya sanya bai bata saida dokinsa ko raqumi ba,saidai ciwo da ajali ya rabasu dashi. Yadda yakeji yanzu a kanta,awanni kadan da bata gefansa sai yakejinsa wani uncompleted.
"Baka lissafa ba daidai ba motii......kawai inaso nan da gobe ko jibi na fara yin gaba saboda ragowar shirye shirye. Zan shiga masarautar dubai din......sarki mohammad bin rasheed Almakhtoum,akwai wasu royal distribution rights da zan karba daga gurin prince Hamdan bin muhammad Almakhtoum.....still akwai wasu papers da zan kammala concerning na kamfanin......bayan haka mun samu mutane da yawa da sukeso su saka hannun jarinsu a ciki,akwai buqatar mu tattauna dasu. Ba dubai emirate kawai ba......akwai Emirates da kusan hudu da sukeson turarukan da zamu fara fitarwa saboda masarautunsu da royal events nasu" Kai kawai motii yake jinjinawa. Shi kansa ya sani,wata baiwa ce Allah S W T ya sallada shi zai haifeta. Wata irin tarin baiwa ce da Allah ya qaddara ta jininsa zata fito.
Muhammad haisam.....shi ya haifeshi,amma shi kansa yasan cewa wata ajiyar Allah ce yaron. Nasararsa ta girmi shekarunsa. Baiwarsa da hikimarsa ta d'ara shekarun da yayi a duniya.
Dashi da nanay dukka abu guda suke roqa masa MACE TA GARI,sunsani ita daya ce zata sama silar ci gaba da wanzuwarsa a yadda yake,ita daya ce zata tallafeshi ta bashi kafadunta a duk sanda yake buqatar hakan,ita daya ce zata bashi hannuwanta ya kama yaci gaba da tafiya a sanda ya laluba hannunsa cikin fadin duniya yaji WAYAM babu su a raye.....zai karye.....zai fadi qasa warwas.....zai rasa dukkan nasararsa a duk sanda ya rasa MACE TA GARI.
"Allah yayi albarka Muhammad.....ga iyali ka fara ajiyewa......wadannan hidimomin....karka yarda su hanata lokacinka" Murmushi ya saki me sanyi,wannan kalar murmushin da ko yaushe yake cakude da nutsuwarsa. Yana jin motii ya soma sosa masa inda yake masa qaiqayi.
"In sha Allah abu" Ya fada da girmamawa.