Sashe 132
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yadda mammina ke nuna mata Safiyya a matsayin barazana a fakaice cikin hikima da dabara bawai kai tsaye ba. Yanzu kuma.... wadda aka hanata ta qaunata… ita ce ke prison saboda qarya makirci da tuggu?.
Wannan tunanin ya soma cin Akhnan daga ciki.
Ta kasa cin abinci yadda ya kamata. Ta kasa bacci. Takai koda haisam yana kusa da ita......zuciyarta na ci gaba da nauyi.
A safiyar ranar,daya tsareta da wadannan narkakkun idanuwan saman dining table,inda suke zaune daga shi sai ita. Ya zuba mata komai yana cin nasa a hankali yana monitoring dinta da d'aurarriyar fuska. Tun kalaman farko da yace.
"Kina cutar dani da rashin cin abincin nan......kinaso mu rusa rayuwarmu ne gaba daya?". Bai sake cewa komai ba,saidai da wannan qwarewar tasa yake tilasta mata cin abincin ta hanyar sarrafata da idanunsa.
Batajin taste din komai,kaman yadda komai baya mata dadi. Morsa safiyya kawai take burin gani,wanda a yau tana jin ba zata tsallake yau din bata ganta ba.
"Zanje wajen momma" Ta fada muryarta a qasa.
Haisam dake gyara cufflinks d'insa bayan ya gama shanye nasa tea din ya dago idanunsa gareta. Ya lura da yadda muryarta take rawa.
"Akhnan" Ya kira sunanta na asali,maimakon giiftii....my princess....my healer da yafi kiranta a yanzu.
“A’a.” ta fada da sauri tana girgiza kai,saboda ji tayi kaman yana shirin cewa ba zataje bane.
“Ba zan iya zama a nan ba.”
“She’s alone because of me.” ajiyar zuciya me nauyi haisam ya saki,sai yaja kujerarsa sosai yana d'an matsawa kusa da ita.
“Ba saboda ke bane.” ya fada yana bata assurance da idanunsa.
“Da ban yarda da Mammina ba tun farko…” hawaye na taruwa mata
“Da ban dinga cutar da momma ba…” Sai ta dafe kanta ta taji yana sara mata.
“Ya Allah......Allah…” Ta fada sautin yana komawa can cikinta.
“Yaya zan kalleta yanzu…” a hankali haisam ya kama hannunta a tausashe,ya kuma game da nasa tafin hannun yana bata therapy dinnan dake nutsar mata da d'imautar zuciya.
“She knows who poisoned your mind." Yayi maganan da faransanci,kalamansa a jejjere kaman wanda ya shiryasu kafin ya fadesu.
“She never blamed you.” Sai ta girgiza kai,tana jin kamar ba haka ba.
“nice abar zargi.....ni kaina ina zargin kaina da kaina.” shuru yayi,baisan ta yadda zai cire mata wannan ba kuma,baisan ta yadda zai gamsar da ita ta daina zargin kanta ba,ya kuma tabbatar inde ba morsa safiyya ce ta fada da bakinta ba ba zata aminta da hakan ba.
"Ka barni naje.....i.need to see her" Hannunsa dayan ya sake azawa saman nasu yana damqewa sosai.
"And if this is exactly what Mammina wants?.....ta fada,kece next target nata.....ko ba haka tace ba?"
"Ban damu ba......ban damu ba haisam a yanzu......abinda na sani kawai morsa safiyya......she's alone" Sai muryarta ta karye.
"…and I left her alone for years.” ta qarasa fada hawaye yana gangaro mata.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 120*
_________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
_________________________
Wani irin zafi na fitar hawayenta ya ratsa haisam.....Saboda ya san,wannan guilt d'in ne zai fi kashe ta akan komai. Yatsansa ya santa yana dauke mata hawayen.
" You're not your childhood mistakes......you were manipulated"
"Amma ai i still hurt her" Ta fada sabbin hawaye suna zuba a fuskarta.
"And now she’s in prison while I’m here…”
Jawota yayi jikinsa ya rungumeta a nutse,yana shafa bayanta a hankali gami da maimaita fadin.
"Hasbunallahu wani'imal wakeel" A hankali ta kama da bakinta tana maimaitawa
Sallamar birra da wata irin murya me cakude da tsoro yaja hankalinsu. Sai data shigo sannan suka lura,ba muryarta kadai ke rawa ba.....dukka ilahirin jikinta ne yake rawar.
"Jami'an tsaro ne......sunce gurin gimbiya sukazo" Ta fada jikinta yana rawa gaba daya. Tunda take a agadez bata taba ganin masifar data sanyata jin kamar ta gudu ba irin wannan lokacin.
"Kije kice zamu fito yanzu" Haisam ya fada calmly,da wannan nutsuwar tasa dai data zame masa tambari,tamkar babu wani abu da aka gaya masa me daga hankali.
Juyawa yayi ga akhnan,sai yaga ta zuba masa idanu. Tashin hankali ne kwance cikin idanunta tana dubansa,amma ga mamakinta sai ya sauke mata tattausan murmushin nan nasa.
"Me kike tsoro?,koma meye karkiji tsoro muddin haisam yana tare dake.....no one is taking you anywhere idanma abinda sukazoyi kenan.....not while I'm standing".
Hannunsa ya miqa a nutse,ya dauki hijab din daya cire mata dazun da hannunsa ya ajiye gefansa sanda zasuci abincin,yana dan tsokanarta sanda ya zare mata hijabin
"Komai ma an tattare an hanamin......wannan beautiful gorgeous face and body dinma hiding mani shi ake?" Murmushi ya bata a sannan,wani sassanyan murmushi mara kuzari ko kadan.
A yanzunma.....da kansa ya dagata,ya kuma saka mata shi ya daure mata igiyar,sannan ya riqe hannunta softly suna takowa a hankali zuwa bakin qofa.
Dab da bakin qofar suka tsaya,ya soma karanta addu'ar fita a gida ba tare daya kalleta ko yace komai da ita ba. A hankali ta kama itama har suka kammala tare,suka sanya qafafuwansu zuwa waje a tare kuma lokaci daya da bismillah.
Taka qwallewar tana tsakiyar qwayar idanunsu haka fitowar tasa ta kasance musu dukkaninsu gaba dayansu. Su bashi suka buqaci gani ba.....akhnan ce.
A nutse yake binsu da kallo,jami'ai ne saidai kuma shima nashu guards din sun zagayesu cikin shirin kota kwana.
Wannan yaqin ba nasu bane,baya kuma fatan sanya kowa a cikinsu,don haka da idanu kawai ya musu umarni suka janye suna bacewa daga gurin.
D'aya daga cikin jami'an ya matso,don tafiyar wadancan mutanen sai sukejin ya zame musu wata babbar dama da zasu aiwatar da aikin yadda akeso.
"Gimbiya akhnan......an buqaci ki biyomu". Maganar tasa ta tsaya cikin iska tana yawo. Akhnan ta tsaya cak tana dubansu,jikinta yayi wani irin sanyi. Ta fahimta.....sai yanzu ta sake fahimta.......ita ma ta shiga jerin wad'anda Mammina take son rushewa.
Sai ta ji yatsun Haisam sun qara matse nata a hankali. Gargadi ne......wani kakkausan gargadi da zaiso ace sun fahimta tunda wuri......tun lokaci bai qure musu ba.
Haisam bai kalli jami’in nan take ba.
Idanunsa na kan Akhnan. Yana kallon yadda numfashinta ya rikice. Yadda tsoro ya soma shiga idanunta.
Sai ya d'an matsa gabanta kad'an bayan ya saki hannunta. Nan take ya koma GARKUWA.....nan take ya shimfida katanga tsakanin ganinta dasu.
Wadannan idanun......idanun nan dake cike da wani shimfidadden kwarjini ya daga a kansu,take dukkaninsu sukasha jinin jikinsu......kowanne kuma yanayin da yakeji a jikinsa da zuciyarsa ya sauya. Ya musu kwarjini.....me yawan gaske. Basusan waye ba.....baqin haya ne,shigarsu gidan na farko kenan akan aiki na musamman da ogansu yace zasuyi cikin agadez. Ta zabi dauko bare na waje.....saboda tasan duk cikin agadez babu wanda zai iya tunkarar wannan aikin haka kai tsaye ba tare da tsoro ko shakka ba.
Bausan waye ba.....amma kallon Haisam yanzu ba irin wanda suka saba gani bane.
“Wa ya aiko ku?” ya fada da wata irin nutsuwa dake gauraye da fushi. Saida jami'in ya hadiyi yawu sannan yace.
"Giwa ce.....giwa mammina ce ta bada umarni......"
"Naji!" Haisam ya yankeshi ba tare daya barshi ya ajiye bayanin ba,duk da ba dabi'arsa bace hakan.
Wani irin shuru ya ratsa gurin. Sai Haisam ya d'an karkatar da kansa. Nasa salon aikin dake cikin jini ya motsa,ya soma karantar yanayinsu shigarsu dama nutsuwarsu,irin qwaqwafin nan na masu binciken qwaqwaf da suka saba.
Idanunsa suka sauka kan takardar dake hannun jami’in.
“Da wace hujja?” ya tambayeshi yana zare idanunsa daga kan takardar.
Jami’in ya soma rikicewa kad'an,don har cikin hanjinsa yakejin kallon
“Ana zarginta da.... ”
“Na ce ba!…” haisam ya datseshi da kakkaifar muryar nan tasa.
“Da wace hujja?” ya sake maimaitawa yana zube musu idanunsa yana binsu da kallo daya bayan daya.
Guards d'in suka soma kallon juna.
Saboda ba su tab'a jin mutum irin Haisam ba. yana magana haka kamar ba kamu sukazo yi ba akan laifin da ake tuhumarsu dashi.
Takardar hannunsa jami'in ha miqa yana rawar murya,yana jin kamar bazai iya ci gaba da tsaiwa a gurin ba.
“Royal order ne…”
Haisam bai karb'a ba ma. Sai ya kalli seal d'in kawai sannan yayi murmushi kad'an.
Wani irin murmushi mai razanar da zuciya.
“She’s getting bold.” ya fad'a muryarsa can qasa.
A hankali Akhnan ta d'ago idanunta tana saukesu a kansa.Ta fara jin wani abu daban a yanayinsa.
DANGER!!!.....shigen wanda ta gani a sanda TAMIM yayi nufin keta iyakarta.
Barin inda yake tsaye yayi,yayi taku biyu gaba.....takun daya sanya guards d'in saurin jaa baya,tamkar sun hangi zaki ya tunkarosu. Da wani irin kallo yake binsu,yana jin naman zuciyarsa yana motsi.
Wannan tunanin ya soma cin Akhnan daga ciki.
Ta kasa cin abinci yadda ya kamata. Ta kasa bacci. Takai koda haisam yana kusa da ita......zuciyarta na ci gaba da nauyi.
A safiyar ranar,daya tsareta da wadannan narkakkun idanuwan saman dining table,inda suke zaune daga shi sai ita. Ya zuba mata komai yana cin nasa a hankali yana monitoring dinta da d'aurarriyar fuska. Tun kalaman farko da yace.
"Kina cutar dani da rashin cin abincin nan......kinaso mu rusa rayuwarmu ne gaba daya?". Bai sake cewa komai ba,saidai da wannan qwarewar tasa yake tilasta mata cin abincin ta hanyar sarrafata da idanunsa.
Batajin taste din komai,kaman yadda komai baya mata dadi. Morsa safiyya kawai take burin gani,wanda a yau tana jin ba zata tsallake yau din bata ganta ba.
"Zanje wajen momma" Ta fada muryarta a qasa.
Haisam dake gyara cufflinks d'insa bayan ya gama shanye nasa tea din ya dago idanunsa gareta. Ya lura da yadda muryarta take rawa.
"Akhnan" Ya kira sunanta na asali,maimakon giiftii....my princess....my healer da yafi kiranta a yanzu.
“A’a.” ta fada da sauri tana girgiza kai,saboda ji tayi kaman yana shirin cewa ba zataje bane.
“Ba zan iya zama a nan ba.”
“She’s alone because of me.” ajiyar zuciya me nauyi haisam ya saki,sai yaja kujerarsa sosai yana d'an matsawa kusa da ita.
“Ba saboda ke bane.” ya fada yana bata assurance da idanunsa.
“Da ban yarda da Mammina ba tun farko…” hawaye na taruwa mata
“Da ban dinga cutar da momma ba…” Sai ta dafe kanta ta taji yana sara mata.
“Ya Allah......Allah…” Ta fada sautin yana komawa can cikinta.
“Yaya zan kalleta yanzu…” a hankali haisam ya kama hannunta a tausashe,ya kuma game da nasa tafin hannun yana bata therapy dinnan dake nutsar mata da d'imautar zuciya.
“She knows who poisoned your mind." Yayi maganan da faransanci,kalamansa a jejjere kaman wanda ya shiryasu kafin ya fadesu.
“She never blamed you.” Sai ta girgiza kai,tana jin kamar ba haka ba.
“nice abar zargi.....ni kaina ina zargin kaina da kaina.” shuru yayi,baisan ta yadda zai cire mata wannan ba kuma,baisan ta yadda zai gamsar da ita ta daina zargin kanta ba,ya kuma tabbatar inde ba morsa safiyya ce ta fada da bakinta ba ba zata aminta da hakan ba.
"Ka barni naje.....i.need to see her" Hannunsa dayan ya sake azawa saman nasu yana damqewa sosai.
"And if this is exactly what Mammina wants?.....ta fada,kece next target nata.....ko ba haka tace ba?"
"Ban damu ba......ban damu ba haisam a yanzu......abinda na sani kawai morsa safiyya......she's alone" Sai muryarta ta karye.
"…and I left her alone for years.” ta qarasa fada hawaye yana gangaro mata.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 120*
_________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
_________________________
Wani irin zafi na fitar hawayenta ya ratsa haisam.....Saboda ya san,wannan guilt d'in ne zai fi kashe ta akan komai. Yatsansa ya santa yana dauke mata hawayen.
" You're not your childhood mistakes......you were manipulated"
"Amma ai i still hurt her" Ta fada sabbin hawaye suna zuba a fuskarta.
"And now she’s in prison while I’m here…”
Jawota yayi jikinsa ya rungumeta a nutse,yana shafa bayanta a hankali gami da maimaita fadin.
"Hasbunallahu wani'imal wakeel" A hankali ta kama da bakinta tana maimaitawa
Sallamar birra da wata irin murya me cakude da tsoro yaja hankalinsu. Sai data shigo sannan suka lura,ba muryarta kadai ke rawa ba.....dukka ilahirin jikinta ne yake rawar.
"Jami'an tsaro ne......sunce gurin gimbiya sukazo" Ta fada jikinta yana rawa gaba daya. Tunda take a agadez bata taba ganin masifar data sanyata jin kamar ta gudu ba irin wannan lokacin.
"Kije kice zamu fito yanzu" Haisam ya fada calmly,da wannan nutsuwar tasa dai data zame masa tambari,tamkar babu wani abu da aka gaya masa me daga hankali.
Juyawa yayi ga akhnan,sai yaga ta zuba masa idanu. Tashin hankali ne kwance cikin idanunta tana dubansa,amma ga mamakinta sai ya sauke mata tattausan murmushin nan nasa.
"Me kike tsoro?,koma meye karkiji tsoro muddin haisam yana tare dake.....no one is taking you anywhere idanma abinda sukazoyi kenan.....not while I'm standing".
Hannunsa ya miqa a nutse,ya dauki hijab din daya cire mata dazun da hannunsa ya ajiye gefansa sanda zasuci abincin,yana dan tsokanarta sanda ya zare mata hijabin
"Komai ma an tattare an hanamin......wannan beautiful gorgeous face and body dinma hiding mani shi ake?" Murmushi ya bata a sannan,wani sassanyan murmushi mara kuzari ko kadan.
A yanzunma.....da kansa ya dagata,ya kuma saka mata shi ya daure mata igiyar,sannan ya riqe hannunta softly suna takowa a hankali zuwa bakin qofa.
Dab da bakin qofar suka tsaya,ya soma karanta addu'ar fita a gida ba tare daya kalleta ko yace komai da ita ba. A hankali ta kama itama har suka kammala tare,suka sanya qafafuwansu zuwa waje a tare kuma lokaci daya da bismillah.
Taka qwallewar tana tsakiyar qwayar idanunsu haka fitowar tasa ta kasance musu dukkaninsu gaba dayansu. Su bashi suka buqaci gani ba.....akhnan ce.
A nutse yake binsu da kallo,jami'ai ne saidai kuma shima nashu guards din sun zagayesu cikin shirin kota kwana.
Wannan yaqin ba nasu bane,baya kuma fatan sanya kowa a cikinsu,don haka da idanu kawai ya musu umarni suka janye suna bacewa daga gurin.
D'aya daga cikin jami'an ya matso,don tafiyar wadancan mutanen sai sukejin ya zame musu wata babbar dama da zasu aiwatar da aikin yadda akeso.
"Gimbiya akhnan......an buqaci ki biyomu". Maganar tasa ta tsaya cikin iska tana yawo. Akhnan ta tsaya cak tana dubansu,jikinta yayi wani irin sanyi. Ta fahimta.....sai yanzu ta sake fahimta.......ita ma ta shiga jerin wad'anda Mammina take son rushewa.
Sai ta ji yatsun Haisam sun qara matse nata a hankali. Gargadi ne......wani kakkausan gargadi da zaiso ace sun fahimta tunda wuri......tun lokaci bai qure musu ba.
Haisam bai kalli jami’in nan take ba.
Idanunsa na kan Akhnan. Yana kallon yadda numfashinta ya rikice. Yadda tsoro ya soma shiga idanunta.
Sai ya d'an matsa gabanta kad'an bayan ya saki hannunta. Nan take ya koma GARKUWA.....nan take ya shimfida katanga tsakanin ganinta dasu.
Wadannan idanun......idanun nan dake cike da wani shimfidadden kwarjini ya daga a kansu,take dukkaninsu sukasha jinin jikinsu......kowanne kuma yanayin da yakeji a jikinsa da zuciyarsa ya sauya. Ya musu kwarjini.....me yawan gaske. Basusan waye ba.....baqin haya ne,shigarsu gidan na farko kenan akan aiki na musamman da ogansu yace zasuyi cikin agadez. Ta zabi dauko bare na waje.....saboda tasan duk cikin agadez babu wanda zai iya tunkarar wannan aikin haka kai tsaye ba tare da tsoro ko shakka ba.
Bausan waye ba.....amma kallon Haisam yanzu ba irin wanda suka saba gani bane.
“Wa ya aiko ku?” ya fada da wata irin nutsuwa dake gauraye da fushi. Saida jami'in ya hadiyi yawu sannan yace.
"Giwa ce.....giwa mammina ce ta bada umarni......"
"Naji!" Haisam ya yankeshi ba tare daya barshi ya ajiye bayanin ba,duk da ba dabi'arsa bace hakan.
Wani irin shuru ya ratsa gurin. Sai Haisam ya d'an karkatar da kansa. Nasa salon aikin dake cikin jini ya motsa,ya soma karantar yanayinsu shigarsu dama nutsuwarsu,irin qwaqwafin nan na masu binciken qwaqwaf da suka saba.
Idanunsa suka sauka kan takardar dake hannun jami’in.
“Da wace hujja?” ya tambayeshi yana zare idanunsa daga kan takardar.
Jami’in ya soma rikicewa kad'an,don har cikin hanjinsa yakejin kallon
“Ana zarginta da.... ”
“Na ce ba!…” haisam ya datseshi da kakkaifar muryar nan tasa.
“Da wace hujja?” ya sake maimaitawa yana zube musu idanunsa yana binsu da kallo daya bayan daya.
Guards d'in suka soma kallon juna.
Saboda ba su tab'a jin mutum irin Haisam ba. yana magana haka kamar ba kamu sukazo yi ba akan laifin da ake tuhumarsu dashi.
Takardar hannunsa jami'in ha miqa yana rawar murya,yana jin kamar bazai iya ci gaba da tsaiwa a gurin ba.
“Royal order ne…”
Haisam bai karb'a ba ma. Sai ya kalli seal d'in kawai sannan yayi murmushi kad'an.
Wani irin murmushi mai razanar da zuciya.
“She’s getting bold.” ya fad'a muryarsa can qasa.
A hankali Akhnan ta d'ago idanunta tana saukesu a kansa.Ta fara jin wani abu daban a yanayinsa.
DANGER!!!.....shigen wanda ta gani a sanda TAMIM yayi nufin keta iyakarta.
Barin inda yake tsaye yayi,yayi taku biyu gaba.....takun daya sanya guards d'in saurin jaa baya,tamkar sun hangi zaki ya tunkarosu. Da wani irin kallo yake binsu,yana jin naman zuciyarsa yana motsi.