Sashe 75
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da gaske ne....kuma gaskiya motii ya fada a yanzun. A yanayin haisam din zai wahala a irin wannan yanayin na kadaicewa tsakaninsa da halalinsa ace Akhnan din takai labari,amma kuma sai ta tuna wani abu guda daya bata relief. Akhnan din period takeyi,duk da batasan yaushe ta fara ba,kuma yaushe zata gama ba,amma tabbas tasan bata da tsarki,ko wannan zai taimaka ta tsallake wannan tarkon?.
Abinka da uwa,haka nan kuma sai taji tausayin haisam ya maye gurbin zulluminta da fargabarta. Abune mai wahala namiji lafiyayye irin haisam din.....ya iya sanya idanunsa akan halittar akhnan baiji komai ba. Abune me wahala namiji cikakke ya iya kallon akhnan ya dauke idanunsa a kanta cikin sauqi. Ba namiji kawai ba.....ita kanta data kasance d'iya a gurinta idan ta kalleta tana maimaita kallonta a kanta ne. Sau tari takan furta.
"Subhanallah" Ko kuma
"Fatabarakallahu ahsanul khaliqeen". Wani irin zubin halitta me kyau da tsari Allah yayi mata,wani lokaci sai ta dinga hangen wani bangaren kyau da ake wassafa matan aljanna dashi,kaman dogon wuya,tsayayyun breast kuma masu yalwa da tudu da sauransu. Ta sani sam bata isa ta hada kanta da matan aljanna ba......amma wasu siffofi na kyay ta san ta hadasu,koda ba dari bisa dari ba,to casa'in da tara ne bisa dari.
"Nanay.....ina giiftii" Noorah data shigo riqe da camera dinta da itace cikakkiyar abokiya kuma qawarta ta fada tana duban nanay dake shigowa a lokacin sassan nata,bayan ta yiwa motii tattaki zuwa inda motocinsa suke jiransa zai wuce wani taron saukar qur'ani.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Tambayar ta yiwa saamee daidai,sai taji noorah ta matuqar bugeta da tayi tambayar. Tambayar da take ranta kenan noorah din ta wakilceta,tambayar da tasan ba zata iya yiwa nanay ita kanta tsaye ba,don tana kula da duk wani abu da zatayi da nanay zata iya gani kai tsaye wanda zai tuna mata da zarginta na Kamar tana son muhamamd haisam din,har komai da zatayi ma ya dasa tunanin kishi takeyi da akhnan.
Da nanay ta daga idanunta ta kalli su rumaisa sai taga kusan dukkaninsu kamar tambayar da noorah tayi mata itace a bakunansu,kawai noorah din ta wakilcesu ne. Murmushi ta saki kadan,wani irin qauna suke gwada mata data juye zuwa wani irin sabo da shaquwa. Sabon daya shiga tsakaninsu zaka dauka dukkaninsu ita ta haifesu,duk da kasancewar akhnan din ba ma'abociyar surutu ba,tana zama kawai a cikinsu tana jin hirarrakinsu da harshen oromo da a yanzun ta iya kaso ashirin da biyar cikin dari. Zata yi murmushi sau tari idan sukayi wani abun,maganarta qalilance,bame yawa ba amma me tarin ma'ana.
"Tana girin obbo dinku.....na barta ta kula dashi" Ta amsawa noorah tana amsar wayarta daga hannun jakadiyarta zuhura.
Wani irin duka kalmar tayi mata tana jin kamar ana girgizar qasa saman kanta. Spoon din abincin data debo ta maidashi a hankali tana ajiyeshi,tana jin wani irin abu yana tsaga zuciyarta da qirjinta kamar iskar dake kai kawo a gurin ta mata kadan.
Ji tayi kaman nanay tana sane ta fadi maganan kai tsaye.....cikin wani irin yanayi take magana na nishadi kuma kanta tsaye. Ta yaya zata bari wannan alaqar ta qullu haka da sauri?. Saita miqe a nutse ba tare data bari kowa ya ankara da ita ba ta soma nufar kitchen tana maida farantin abincin.
"Ta tafi kenan Nanay?" Noorah ta tambaya tana kwabe fuska,sai nanay tabar danna wayar da takeyi ta maida dubanta kan fuskar noorah din.
"Dama batazo don ta zauna damu ba noorah,tana qarasa kwanakinta da saura kwana uku suka rage zata wuce gidanta ita da obbo din naku" Idanu noorah ta fidda.
"Nanay......harda obbo shima?"
"Eh mana....." Ta amsa mata tana tsare noorah din da ido. Shuru ta danyi sai kuma ya furta
"K'nnnn" Tana maida wayarta ta rataya a wuyanta. Tana jin Aanani na mata dariya.
"Autancin nan ya cuceki noorah.....kin dauka obbon zai dawwama ne a nan?". Daga kanta rumaisa tayi daga assignment din da takeyi ta kalli Anaani.
"Ke kowa ma saikin tsokana ne Anaani?" Dariya abinta Anaani tayi.
"Allah banga kyau a autanci ba" Sake jifanta da harara rumaisa tayi.
"Ai baiwa ce,tunda Allah bai baki ba saiki zauna a matsayin da kike kai ki haqura hakanan". Murmushi kawai nanay tayi tana miqewa daga gurin. Irin wannan 'yan qananun fadace fadacen nasu ta riga ta saba dashi tun ba yau ba. Kawai abu daya take tunani,duk randa ta aurar dasu shikenan?,shikenan haka gidan zai mata shuru?,shikenan haka zata daina gilmawarsu ta daina jin muryoyinsu?.
"Nanay" Taji an kirata a tausashr daga bayanta. A nutse ta waiwaya don bataji alamun akwai wani cikinsu daya biyota ba.
Saamee ce,sanye cikin doguwar rigar dake zuwa hade da hijab dinta. Da wannan innocent face din nata me cike da alamun haquri,kamannin da sukayi sak da sak dana mahaifiyarta,babbar hadimarta data zamewa nanay kamar 'yar uwa saboda dadewa da kuma sabo da amana irin ta mahaifiyarta.
"Saamee.....ya akayi?,akwai wani abunne?" Nanay ta fadi tana duban saamee da wannan idanun nata na uwa,da wannan yanayin da take iya karantar kowacce buqata ta d'anta.
Murmushi kadan saamee tayi,tana jin yadda zuciyarta ke tsalle cikin qirjinta. Tanaso ta roqi wani abune da babu shi cikin al'ada.....amma tana jin karamcin nanay zai sanya tayi mata. Zata roqi wani abune da yake cikin manya manyan tsari da schedule dinta na tsanin cimma nasararta.....tana addu'a da fatan wannan zaren da zata qulla ya dauru a daidai.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 68*
"Cewa nayi....me zai hana wani na cikin gida ya kasance da giiftii safiyya a sashen obbo?.....duk da ya saba da al'ada da tsarin masarauta,amma saboda jagoranci da nuni akan yadda komai yake na sauran abubuwan da bata sani ba ko bata fahimta ba na masarauta. Dole ana buqatar makusanci na captain don muna buqatar sirri akan baqin al'ada dake jikinta su kammala ficewa tas ba wani tabu ko aibu da wani zai kalleta dashi,tana buqatar me mata nuni don kula da captain sosai da samar da qarin kusanci a tsakaninsu.....a duba mata cikin amintattun hadimai.nanay,hakan kamar zai sanya komai yafi zuwa mata da sauqi....amintaccen da zai zama me sirri,ina neman afuwa idan maganata tazo a wata gaba da bai dace ba,ina fatan kuma za'a gafarceni da shishshigin da nayi" Ta fada tana maida kanta qasa sosai ba tare data iya hada idanu da nanay ba.
Shuru nanay din tayi,a hankali tana nazartar saamee din.
"Wa kike ganin za'a hadata da ita?".
"Amintattummu nanay.....zatafi samun sauqi akan abubuwan da bata sani ba batare data tambayi kowa ba".
"Zaki iya riqewa da dauke wannan amanar?" Duk da buqatarta kenan,kusantar duk wata mu'amala ta haisam din da akhnan.....duk da burinta kenan amma sai taji kalmar nanay din ta mata nauyi.
"Idan akwai wadda ta fini cancanta nanay......ina ganin ita zatafi dacewa da wannan matsayin".
"Babu saamee,saboda ke kadai kikayi wannan tunanin,saboda bakyason diyata ta wahala ko ta nemi tallafi daga waje akan abinda ya shafi tsari da al'adarmu,....ke zakije,tare kuma da amanar tsayawa iyakar iyakokinki". Har cikin ranta taji wani sanyi yana saukar mata,KUSANCI shi kadai take buqata a tsakaninsu a yanxu. Tanaso ta qarewa mu'amalarsu kallo ta nazarceta,tasan raunin akhnan,ta soka nata qudurin ta qarqashin wannan raunin.
"Na gode da yarda aminta da kikayi dani,in sha Allah......zan kare duk wani muradai da martabarki data obbo dama masarautarmu gaba daya". Kai nanay ta jinjina,tanason gamsar da kanta hukuncin baiyi rashin tsari ba.....kuma ba kuskure a cikinsa.
Takawa taci gaba dayi har ta isa daya daga cikin kebantattun dakunan hutawarta,ta lalubi number wayar kai tsaye ta kira,tayi shuru tana jin yadda wayar ke bugawa ta cikin kunnuwanta a hankali.
*A K H N A N*
Wayarta ce tayi qara a hankali cikin qaramin sound din duka ringing haka suke da wani irin sanyi,ta koma ta zauna a hankali tana duba me kiran.
"NANAY" data gani jikin wayar da take amfani da ita tun a wancan ranar da hasnaaa ta bata ya sanyata daidaita zamanta tana shirin daga wayar.
Wani kima da kwarjini matar ke mata,wani girmanta da nauyinta take gani cikin idanunta. Bata sani ba,ko wannan hirarrakin da takanji anayi akan surukai normally anajin nauyinsu ne?. To amma ba wannan ba......cikin zuciyarta tana jin wani irin kusanci tsakaninta da nanay,bawai kawai iya kunya bane. Tanajinta da wani irin kusanci da yayi kwatankwaci da kusancin da D'A yakeji tsakaninsa da MAHAIFIYARSA.
Da cikakkiyar sallamar da a yanzun ta fara zamewa akhnan dabi'a ta amsa wayar nanay din,cikin sanyi da nutsuwar da takanji ta mamayeta a duk sanda zasuyi magana da nanay.
"Giiftii safiyya" Ta kira a nutse. Sunan yana yiwa akhnan wani irin girma da nauyi idan nanay ta kirata dashi,yana tuna mata da abubuwa masu yawan gaske,yana kuma tuna mata da ita wacece.
"Na'am nanay" Ta amsa mata a nutsen itama.
"Nafito?" Akhnan ta tambaya a hankali,tana fatan Nanay tace eh. Wani irin abu takeji a kowanne sashe na zuciyarta yana danneta da wani irin nauyi da bataso. Wani irin abu da sannu a hankali ta fara zargin SO ne....wannan son dataketa avoiding......wannan son da take qaryatawa.....sannan soyayyar da takejin kunyar tabar zuciyarta tayi amanta. Ta yaya tana mace ita zata fara?. Duka ma wai yaushe tayi saken da wannan abinda takeji din ya juye zuwa soyayya?.
Wannan malamin.....malamin nan dai nasu falaaq.....malamin nan dai da takewa kallon bagidaje.....wannan malamin daya shayar da ita mamakin da har yanzu bata gama kwankwadeshi ba.
Abinka da uwa,haka nan kuma sai taji tausayin haisam ya maye gurbin zulluminta da fargabarta. Abune mai wahala namiji lafiyayye irin haisam din.....ya iya sanya idanunsa akan halittar akhnan baiji komai ba. Abune me wahala namiji cikakke ya iya kallon akhnan ya dauke idanunsa a kanta cikin sauqi. Ba namiji kawai ba.....ita kanta data kasance d'iya a gurinta idan ta kalleta tana maimaita kallonta a kanta ne. Sau tari takan furta.
"Subhanallah" Ko kuma
"Fatabarakallahu ahsanul khaliqeen". Wani irin zubin halitta me kyau da tsari Allah yayi mata,wani lokaci sai ta dinga hangen wani bangaren kyau da ake wassafa matan aljanna dashi,kaman dogon wuya,tsayayyun breast kuma masu yalwa da tudu da sauransu. Ta sani sam bata isa ta hada kanta da matan aljanna ba......amma wasu siffofi na kyay ta san ta hadasu,koda ba dari bisa dari ba,to casa'in da tara ne bisa dari.
"Nanay.....ina giiftii" Noorah data shigo riqe da camera dinta da itace cikakkiyar abokiya kuma qawarta ta fada tana duban nanay dake shigowa a lokacin sassan nata,bayan ta yiwa motii tattaki zuwa inda motocinsa suke jiransa zai wuce wani taron saukar qur'ani.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Tambayar ta yiwa saamee daidai,sai taji noorah ta matuqar bugeta da tayi tambayar. Tambayar da take ranta kenan noorah din ta wakilceta,tambayar da tasan ba zata iya yiwa nanay ita kanta tsaye ba,don tana kula da duk wani abu da zatayi da nanay zata iya gani kai tsaye wanda zai tuna mata da zarginta na Kamar tana son muhamamd haisam din,har komai da zatayi ma ya dasa tunanin kishi takeyi da akhnan.
Da nanay ta daga idanunta ta kalli su rumaisa sai taga kusan dukkaninsu kamar tambayar da noorah tayi mata itace a bakunansu,kawai noorah din ta wakilcesu ne. Murmushi ta saki kadan,wani irin qauna suke gwada mata data juye zuwa wani irin sabo da shaquwa. Sabon daya shiga tsakaninsu zaka dauka dukkaninsu ita ta haifesu,duk da kasancewar akhnan din ba ma'abociyar surutu ba,tana zama kawai a cikinsu tana jin hirarrakinsu da harshen oromo da a yanzun ta iya kaso ashirin da biyar cikin dari. Zata yi murmushi sau tari idan sukayi wani abun,maganarta qalilance,bame yawa ba amma me tarin ma'ana.
"Tana girin obbo dinku.....na barta ta kula dashi" Ta amsawa noorah tana amsar wayarta daga hannun jakadiyarta zuhura.
Wani irin duka kalmar tayi mata tana jin kamar ana girgizar qasa saman kanta. Spoon din abincin data debo ta maidashi a hankali tana ajiyeshi,tana jin wani irin abu yana tsaga zuciyarta da qirjinta kamar iskar dake kai kawo a gurin ta mata kadan.
Ji tayi kaman nanay tana sane ta fadi maganan kai tsaye.....cikin wani irin yanayi take magana na nishadi kuma kanta tsaye. Ta yaya zata bari wannan alaqar ta qullu haka da sauri?. Saita miqe a nutse ba tare data bari kowa ya ankara da ita ba ta soma nufar kitchen tana maida farantin abincin.
"Ta tafi kenan Nanay?" Noorah ta tambaya tana kwabe fuska,sai nanay tabar danna wayar da takeyi ta maida dubanta kan fuskar noorah din.
"Dama batazo don ta zauna damu ba noorah,tana qarasa kwanakinta da saura kwana uku suka rage zata wuce gidanta ita da obbo din naku" Idanu noorah ta fidda.
"Nanay......harda obbo shima?"
"Eh mana....." Ta amsa mata tana tsare noorah din da ido. Shuru ta danyi sai kuma ya furta
"K'nnnn" Tana maida wayarta ta rataya a wuyanta. Tana jin Aanani na mata dariya.
"Autancin nan ya cuceki noorah.....kin dauka obbon zai dawwama ne a nan?". Daga kanta rumaisa tayi daga assignment din da takeyi ta kalli Anaani.
"Ke kowa ma saikin tsokana ne Anaani?" Dariya abinta Anaani tayi.
"Allah banga kyau a autanci ba" Sake jifanta da harara rumaisa tayi.
"Ai baiwa ce,tunda Allah bai baki ba saiki zauna a matsayin da kike kai ki haqura hakanan". Murmushi kawai nanay tayi tana miqewa daga gurin. Irin wannan 'yan qananun fadace fadacen nasu ta riga ta saba dashi tun ba yau ba. Kawai abu daya take tunani,duk randa ta aurar dasu shikenan?,shikenan haka gidan zai mata shuru?,shikenan haka zata daina gilmawarsu ta daina jin muryoyinsu?.
"Nanay" Taji an kirata a tausashr daga bayanta. A nutse ta waiwaya don bataji alamun akwai wani cikinsu daya biyota ba.
Saamee ce,sanye cikin doguwar rigar dake zuwa hade da hijab dinta. Da wannan innocent face din nata me cike da alamun haquri,kamannin da sukayi sak da sak dana mahaifiyarta,babbar hadimarta data zamewa nanay kamar 'yar uwa saboda dadewa da kuma sabo da amana irin ta mahaifiyarta.
"Saamee.....ya akayi?,akwai wani abunne?" Nanay ta fadi tana duban saamee da wannan idanun nata na uwa,da wannan yanayin da take iya karantar kowacce buqata ta d'anta.
Murmushi kadan saamee tayi,tana jin yadda zuciyarta ke tsalle cikin qirjinta. Tanaso ta roqi wani abune da babu shi cikin al'ada.....amma tana jin karamcin nanay zai sanya tayi mata. Zata roqi wani abune da yake cikin manya manyan tsari da schedule dinta na tsanin cimma nasararta.....tana addu'a da fatan wannan zaren da zata qulla ya dauru a daidai.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 68*
"Cewa nayi....me zai hana wani na cikin gida ya kasance da giiftii safiyya a sashen obbo?.....duk da ya saba da al'ada da tsarin masarauta,amma saboda jagoranci da nuni akan yadda komai yake na sauran abubuwan da bata sani ba ko bata fahimta ba na masarauta. Dole ana buqatar makusanci na captain don muna buqatar sirri akan baqin al'ada dake jikinta su kammala ficewa tas ba wani tabu ko aibu da wani zai kalleta dashi,tana buqatar me mata nuni don kula da captain sosai da samar da qarin kusanci a tsakaninsu.....a duba mata cikin amintattun hadimai.nanay,hakan kamar zai sanya komai yafi zuwa mata da sauqi....amintaccen da zai zama me sirri,ina neman afuwa idan maganata tazo a wata gaba da bai dace ba,ina fatan kuma za'a gafarceni da shishshigin da nayi" Ta fada tana maida kanta qasa sosai ba tare data iya hada idanu da nanay ba.
Shuru nanay din tayi,a hankali tana nazartar saamee din.
"Wa kike ganin za'a hadata da ita?".
"Amintattummu nanay.....zatafi samun sauqi akan abubuwan da bata sani ba batare data tambayi kowa ba".
"Zaki iya riqewa da dauke wannan amanar?" Duk da buqatarta kenan,kusantar duk wata mu'amala ta haisam din da akhnan.....duk da burinta kenan amma sai taji kalmar nanay din ta mata nauyi.
"Idan akwai wadda ta fini cancanta nanay......ina ganin ita zatafi dacewa da wannan matsayin".
"Babu saamee,saboda ke kadai kikayi wannan tunanin,saboda bakyason diyata ta wahala ko ta nemi tallafi daga waje akan abinda ya shafi tsari da al'adarmu,....ke zakije,tare kuma da amanar tsayawa iyakar iyakokinki". Har cikin ranta taji wani sanyi yana saukar mata,KUSANCI shi kadai take buqata a tsakaninsu a yanxu. Tanaso ta qarewa mu'amalarsu kallo ta nazarceta,tasan raunin akhnan,ta soka nata qudurin ta qarqashin wannan raunin.
"Na gode da yarda aminta da kikayi dani,in sha Allah......zan kare duk wani muradai da martabarki data obbo dama masarautarmu gaba daya". Kai nanay ta jinjina,tanason gamsar da kanta hukuncin baiyi rashin tsari ba.....kuma ba kuskure a cikinsa.
Takawa taci gaba dayi har ta isa daya daga cikin kebantattun dakunan hutawarta,ta lalubi number wayar kai tsaye ta kira,tayi shuru tana jin yadda wayar ke bugawa ta cikin kunnuwanta a hankali.
*A K H N A N*
Wayarta ce tayi qara a hankali cikin qaramin sound din duka ringing haka suke da wani irin sanyi,ta koma ta zauna a hankali tana duba me kiran.
"NANAY" data gani jikin wayar da take amfani da ita tun a wancan ranar da hasnaaa ta bata ya sanyata daidaita zamanta tana shirin daga wayar.
Wani kima da kwarjini matar ke mata,wani girmanta da nauyinta take gani cikin idanunta. Bata sani ba,ko wannan hirarrakin da takanji anayi akan surukai normally anajin nauyinsu ne?. To amma ba wannan ba......cikin zuciyarta tana jin wani irin kusanci tsakaninta da nanay,bawai kawai iya kunya bane. Tanajinta da wani irin kusanci da yayi kwatankwaci da kusancin da D'A yakeji tsakaninsa da MAHAIFIYARSA.
Da cikakkiyar sallamar da a yanzun ta fara zamewa akhnan dabi'a ta amsa wayar nanay din,cikin sanyi da nutsuwar da takanji ta mamayeta a duk sanda zasuyi magana da nanay.
"Giiftii safiyya" Ta kira a nutse. Sunan yana yiwa akhnan wani irin girma da nauyi idan nanay ta kirata dashi,yana tuna mata da abubuwa masu yawan gaske,yana kuma tuna mata da ita wacece.
"Na'am nanay" Ta amsa mata a nutsen itama.
"Nafito?" Akhnan ta tambaya a hankali,tana fatan Nanay tace eh. Wani irin abu takeji a kowanne sashe na zuciyarta yana danneta da wani irin nauyi da bataso. Wani irin abu da sannu a hankali ta fara zargin SO ne....wannan son dataketa avoiding......wannan son da take qaryatawa.....sannan soyayyar da takejin kunyar tabar zuciyarta tayi amanta. Ta yaya tana mace ita zata fara?. Duka ma wai yaushe tayi saken da wannan abinda takeji din ya juye zuwa soyayya?.
Wannan malamin.....malamin nan dai nasu falaaq.....malamin nan dai da takewa kallon bagidaje.....wannan malamin daya shayar da ita mamakin da har yanzu bata gama kwankwadeshi ba.