← Book details LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 126 OF 176

Sashe 126

LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"You let me spend all those years looking for you?!” dariya ce ta subuce masa....karon farko da taji nutsatsen sautin dariyarsa tunda take dashi,sai kuma abun ya mugun qayatar da ita ta sake zuba masa idanu sosai tana kallon yadda yau dariya ba murmushi ba suka masa kyau.

"You looked angry enough to stab me if you found me wallahi." Ya amsa mata yana ci gaba da dariyanshi harda dan janye kafadarsa baya kaman da gaske tsoronta yakeji.

Hannunta ta dunqule,tadan kaiwa qirjinsa duka tana danne dariyarta data tuna yadda ta zama frustrated sosai a sannan sabodashi.....saboda abinda yayi mata.

(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)

"Haisammm" Ta kira sunansa kamar me magiyar ya daina mata dariya. Qugunta ya sake kamowa yana matsowa da ita,saita sake dukansa kamar me son turashi baya.

"You should’ve seen your face when you lost.” ido ta sake zarowa waje.

"I never lose!"

"You did that day...." Ya fada cikin salon tsokana yana sake matsowa jikinta.

"....to me" Ya qarasa fada da calmness.

"Ha'intata kayi....you cheated" Ta fada tana narke idanunta a kansa.

"Mm..." Ya fadi yana kulle idanunsa cikin nata.

"How?" Ya tambaya da innocent tone.

"Ka boye fuskarka ne ai"

"....inda kin ganni a wannan ranar gimbiya....." Sai ya dakata da salon sabuwar tsokana.

"Definitely you wouldn’t have focused on the race.” sai ta kasa magana. Saboda yadda yake kallonta yanzu,kamar ya san adadin tasirinsa a kanta completely.

"The eyes...."

"I know those eyes" Ta fada da muryar rad'a. Matsowa ya sakeyi sosai kusa da ita,har tana jin dumin numfashinsa dake fita gauraye da qamshinsa.

"Kin gane ni ta idanuwa na?" Ta gyada kai a hankali.

"They irritated me first.”

"Then they stayed in my head".
Wani abu mai qarfi ya wuce cikin idanunsa,sannan ya zarce zuwa zuciyarsa. Tana sake bud'a masa wani rufaffen sirri na zuciyarta.....rufaffen sirrin da ba wanda ya sani a yau....sai yaji tana sake lalata zuciyarsa.

"Good" Ya fada yana lumshe idanunsa da budesu.

"Good?" Ta tambayeshi tana hade girarta.

Murmushi ya sake kubce masa. Ya daga hannu yana shafan gefan fuskarta a tausashe. Ya masa....hakan ya masa,yana sake sanin cewa baiyi kuskure ba da irin zurfin da soyayyarta ya bari ta masa,tun daga ranar farko....tun a ranar datace ta kasa mance idanunsa,shi ya kasa mance komai nata ne....tun daga wancan ranar yake kokawa da komai da zai tuna masa da ita don ya fuskanci aikinsa....ashe qaddararsu tana kulle ne a guri daya.

"I hated the thought that another man’s face might stay in your memory longer than mine.” ya furta yana jin tsananin kishinta cakude da matsananciyar soyayyarta suna gware a zuciyarsa. Hannunta ta d'ora saman nasa hannun,tana sake nutsa idanunta cikin nasa,tana sake karantar zurfin son da yake mata.

Saidai hayaniya qaqqarfan sauti kuka da haniniyar dawakai ta ratso da katse musu wannan daddadan yanayin.

Dukkaninsu suka waiwaya cikin mamaki suna duban daya qofar,sannan a tare suka taka zuwa bangaren.

Wani irin yanayi na zallar mamaki ya bayyana saman fuskar Akhnan. Dawakai ake fitarwa.....dawakai kuma na sultane ma ana loda su cikin wata mota da suke hangowa daga can inda suke tsaye. Dawakan sultane masu tsada da daraja.....wasu dawakan ma baya hawansu tsabar sabo kawai ana kiwonsu ne ana kula da lafiyarsu gami da fiddasu lokaci lokaci sdon su motsa jikinsu.

"No!" Ta fada da madaukakin sauti ba tare data shirya ba sanda ta hangi mammina na bada umarni gami da magana da ma'aikatan dake fita dasu.

"Ku kula da fararen can.....suna da tsada sosai.....wanda yafi biyan kudi me yawa a sallama masa" Maganarta ta kawo har nan inda suke tsaye.

Da wani irin shock ta juya tana kallon haisam

"Sai dasu take.....dawakan bappi.....abun debe kewarsa" Idanunsa ya lumshe ya kuma budesu lokaci daya yana duban Akhnan din.

Yadda yayin sai zuciyarta ta gaya mata bazaiyi komai ba akai ba.....bazai dauki mataki ba,don haka ta qwace hannunta cikin ba zata ta taka zuwa gaban ma'aikatan.

"Wadannan dokunan bappi ne....yanason dokunansa!!" Ta fada a tsawace kaman fushin yanason fiddata a saiti.

"Ranki ya dade kiyi haquri.....umarni aka bamu na fidda duk wani abu me daraja daga gidan nan a yau dinnan". Sai a sannan mammina ta lura dasu......da wani irin taku me cike da izgili take matsowa gurin.

Bata taba jin ta rainashi ba irin yanzu.....ashe damisar kwali ce shi?,kwarjinin daga nesa ne kawai?,zaton duk da take zai zame mata cikas ashe ba haka bane?. Tanadin data masa duk taji yana zuba,na meye ma zata tsiyayar da energy dinta akan wanda bai isa ya dakatar da ita da komai ba?,bayan saura kadan aikinta ya kammala?,saura kadan ta cika dukka burikanta?. Idan wannan dad'adden burin ya cika sai taji dashi daga baya,kwana daya ne tak ta gama dashi.

"Kaima kazo ne ka kwashi rabonka ka tarar an rigaka ko?. Allah sarki.....duk da ibraheem nada dukiya sosai ta gasken gaske.....amma banajin d'ansa zaiyi qoshin da abun wani zai gaza burgeshi". Cak maganan ta masa tsaiwar mashi cikin kunnuwansa.

" Karka yarda kome zatayi ya tunzuraka inde akaran kanka ne da mu iyayenka.....kome zata furta" Ya tuna maganan motii dashi ta qarshe. Hannunsa ya dunqule da qarfi yana cije haqoransa yana qoqarin controlling kansa.

"Mammina!.....kinsan irin kuskuren da kikeyi?.....me kike shirin aikatawa......kayan bappi?....dukiyarsa.....alamar mulkinsa?" Sheqeqe ta kalli akhnan dake magana kaman zata shide.

"Kayan mamaci?....me zamuyi da kayan mamaci?,shi kansa qasa yanzun ta fara cin namansa bare abinda ya mallaka.....dole mu share tarihinsa" Ta fada kalmarta ta qarshe tana fita da murya qasa qasa.

Yaga meye a idanun akhnan a sannan......yasan kuma makamin da mammina keson amfani dashi kenan ta fiddata daga hayyacinta. Tayi abinda bai dace ba a idanun mutane,don haka taku uku kawai ya isa gaban matarsa,ya kuma kamota ya sanyata cikin jikinsa ya rungume ba tare da shakka ko kunyar kowa ba,ma'aikatan wadanda suka juya da sssarfa suka fice,ko kuma mammina da tayi mutuwar tsaye tana dubansa da wani mahaukacin qiyayya da takejin kamar ta sanya musu wuta a take a gurin.

*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*

*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*

*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*

08187255862

*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*

*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*

*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*

08187255862

*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*

*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261

*SHAIDAR BIYA*
08187255862

*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*

*QASAITA👑*

*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎

*H U G U M A*

*BOOK 03///PAGE 114*
________________________
*_Amintaccen gurin siyayya_*

*_ingantattun kaya akan ingantaccen farashin da ba irinsa a kasuwa_*

*_BONONZA DA PROMO akai akai_*

*dukka sai a HUGUMA CLOSET*

*Duniyar kayan yara,mata,maza,dukka*

*shaddodi,atamfofi,laces,abayas,jakankuna,takalma,agogo,sarqoqi,English wears,night wears,under wears,da duk wani nau'in sutura babba da qarami*

*_Karki yadda ayi babu ke.....leqa kiga yadda closet din HUGUMA kullum ke cike da kaya akan farashi me kama da KYAUTA_*

*_YAN SARI....YAN REPOSTING.....DA SARAKAN ADO MASU SIYA DON KANSU....DUKKA INA MUKU MARABA_*🤝🤝🤝🤝

https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
__________________________

Cikin kunnuwanta yake rad'a mata wasu abubuwa,wasu irin kalamai masu saukar da wani irin sanyi ga zuciya. Kalaman da suka sassauta mata zuciya ta dinga sauke ajiyar zuciya shi kuma yana sanya yatsunsa yana dauke mata hawayen.

"Kina sonsu ne gaba daya?" Ya mata tambayar ba tare data zaci haka daga gareshi ba. Jiqaqqun idanunta ta daga ta kalleshi.

"You're buying them back?" Ta fada da dusashiyar murya. Wannan murmushin dake da hatsari yayi.

"Would you rather strangers keep pieces of your father?” wani lafiyayyen murmushi ne ya qwace mata,ta riqeshi qam qam cikin jikinta idanunta suna tara sabbin hawaye. Godiya takeson masa amma batasan ta wacce hanya ba.....ta kasa magana gaba daya,sautin mammina ya sake ratsasu.

"Da wanne arziqin zaka iya siyan dawakai masu tarin daraja irin wannan?,da albashin kudin bincike?,zamu gani" Saita taka tana daga murya.

(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)

"Kowanne d'aya inaso a ninka farashinsa ga duk wanda zai siya". Idanu suka hada da akhnan,abinda ya gani a idanunta suka sanya tausayinta ya kusa narkar dashi. Kamar tana tuhumar kanta.....me yasa ta zama uwa a gareta?,kamar tana tambayar kanta ya akayi ta shigo ahalinsu?,kaman kuma tana tuhumar me yasa sultane ya aureta?. Kai ya jinjina mata yana mata wani kyakkyawan riqo,kafin ya dagata cak ya rabata da qasa yana rungumeta a jikinsa. Murya can qasa.....ya kuma kulle idanunta cikin nasa yana hanata kallon kowa ya soma mata wata magana qasa qasa,wadda ta sanyata kwantar da kanta cikin qirjinsa tayi luf.

Wani mugun tsaki mammina taja tana binsu da mummunan kallo. Ba abinda zai hanata tsinke wannan igiyar soyayyar. Tasan ibraheem.....kome akace yaronsa zaiyi akan matarsa na sadaukarwa ba zatayi mamaki ba.

"Aikin banza.....ka dauka kudin wadannan dokunan kamar kudin siyan littafi ne?". Sautin ya isa kunnensa,amma ya hana akhnan taji da zaqaqan kalaman da yake karanto mata har tana jin duk wani bacin ranta yana kwaranyewa.

*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*

*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*

*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*

08187255862

*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*

*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*

*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*

08187255862

*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*

*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261

*SHAIDAR BIYA*
08187255862

*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*

*QASAITA👑*

*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎

*H U G U M A*

*BOOK 03///PAGE 115*
___________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0

*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*

*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*

*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*

*_Assalamu alaikum my loyal people_*

*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*

*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*

*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*

*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
Chapter 126 · 0% Book details