Sashe 118
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 106*
__________________________
*_Amintaccen gurin siyayya_*
*_ingantattun kaya akan ingantaccen farashin da ba irinsa a kasuwa_*
*_BONONZA DA PROMO akai akai_*
*dukka sai a HUGUMA CLOSET*
*Duniyar kayan yara,mata,maza,dukka*
*shaddodi,atamfofi,laces,abayas,jakankuna,takalma,agogo,sarqoqi,English wears,night wears,under wears,da duk wani nau'in sutura babba da qarami*
*_Karki yadda ayi babu ke.....leqa kiga yadda closet din HUGUMA kullum ke cike da kaya akan farashi me kama da KYAUTA_*
*_YAN SARI....YAN REPOSTING.....DA SARAKAN ADO MASU SIYA DON KANSU....DUKKA INA MUKU MARABA_*🤝🤝🤝🤝
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
Hatta da titunan agadez sai data dinga ganinsu wayam,shuru kuma empty. Kamar suma suna kewar sultane ne. Abu daya data lura dashi,.....masu sana'o'i kamar gurarensu duka a kulle yake. Ta lumshe idanunta tana jan iska tana faran qirjinta ya bude ya kuma rage nauyi. Qila suma suna kewarsa ne.....qila suna tayasu jajen rasashi da sukayi.
Sanda suka isa gidan sai ta hangi Ahmad,falaak.....morsa safiyya da nannie,suna tsaye daga nesa. Zuciyarta ta karye da wani yanayi me nauyi sanda take kallon fuskar morsa safiyya. Komai sai yake dawo mata a sannan,hirarrakinsu da nanay.....labarin data bata game da rayuwarsu su ukun. Da gaske ne......uwarta ce ita ta haqiqa.....ashe da gaske ne itace mace mafi kusanci da ita duk duniya....ashe da gaske bata da sama da ita.
Ta manta mijinta ya rasu......ta taso ta tattako don kawai ta tareta,don kawai ta tallafi rauninta.....don kawai ta raba wannan baqincikin da tashin hankalin da ita. Duk yadda momma takejin tana da qwarin gwiwa sai taji ashe ba haka abun yake ba sanda idanunta suka sauka akan Akhnan. Kallo daya suka yiwa juna da ita kowa ya karanci dan uwansa bai taba fuskanta da shiga tashin hankali kwatankwacin wannan ba. Rauni ya mamaye morsa safiyya,sai ta saka gefan mayafinta tana lullube fuskarta da wani sabon hawaye ya balle mata.
Ahmad ne ya fara takowa gareta da sauri. Ta kalli cikin idanunsa.....sunyi wani irin jaaa sosai. Kamar wanda ya rasa baccinsa na wata da watanni.
“Akhnan…” ya kira sunansa hannunsa yana rawa amma yana qoqarin bawa kansa wannan jarumtar da tun jiya daya tabbatar ya rasa sultane ta soma kwaranyewa. Kamar jira takeyi,ta soma takawa tana isa gareshi da sassarfa,sai ya rungumeta sosai yana qoqarin danne tasa zuciyar.
“bappi ya tafi…” ta fada da rikitacciyar muryar kuka.
Falaak ma idanunta cike da hawaye ta tako da sauri,sai ta rungume Akhnan daga gefe.
"Komai ya faru cikin sauri.....komai ya faru cikin irin taqaitaccen lokaci,mun rasa bappi dinmu" Ta sake rushewa da kuka tana riqeta.
Kowa kasa magana yayi,kowa zuciyarsa ta raunana.
Kasa magana morsa safiyyan itama tayi,kallonsu kawai takeyi da idanun da suka gaji da kuka. Tana jin komai kamar almara,tana kallon komai kamar a mafarki. Yau ba sultane......yau ta rasa sultane,daga ita sai 'ya'yanta,daga ita sai abinda suka haifa ita da safeena.
Da qyar ta tattaro qwarin gwiwarta,ta taka wajensu a nutse tana rungumesu dukka a jikinta.
"Allah ya baku haquri,ku yaiwata karanta hasbunallahu wa ni'imal wakeel".
Akhnan ta duqushewa tayi a jikinta tana kuka kamar qaramar yarinya.
Haisam danunsa ya lumshe yana jin zuciyarsa na masa wani irin zugi. Yana jin kamar bazai jura ba.....kamar bazai jurewa ganinta haka ba. Yana jin wani rauni da bai taba jin irinsa tattare dashi ba,komai girman tashin hankali masifa ko qalubalen da zai fuskanta.
"Itace rauni na" Ya gayawa kansa a hankali yana sake bude idanun nasa ya zubesu akan Akhnan din.
"Haisam" Morsa safiyya ta kirashi tana dubansa.
"Kamata muje ciki" Ta fadi ahmad yana riqe falaak wadda zazzabi ya rufeta ruf a gurin.
Kamar qafafunta ba zasu taku ba,amma haka ya riqeta cikin jikinsa ya bata dukkan support har suka isa ciki.
Babban guri ne da aka ware saboda masu shigowa su yiwa matan sultane din gaisuwa. Shiyya biyu ne,na morsa safiyya sai bangaren mammina,rumfarta da jama'arta da suke opposite da daya bangaren da morsa safiyya ke zama.
Guri daya ne....amma a kallon farko da idanunka zaka gane akwai banbance babance me yawa a shiyyoyin biyu da suke opposite da juna.
Tana zaune.....kamar ko yaushe....kamar kullum......kamar yau din ba wata rana bace data banbanta da sauran ranakun da sukeyi cikin rayuwarsu ba.....kamar bata amsa sunan MAI TAKABA BA.....kamar ba abinda ya hadata da wannan sunan.
Suturarta me nuna ado da iko......mutane zagaye da ita da shimfidun alfarma,manya filalluka masu taushi da manyan warmers na alfarma da fulasai na ruwan zafi da kuma ruwan tea. Wayarta na riqe a hannunta,amma sanda suke shigowa saita dauke idanunta zuwa kansu. Kamar an gaya mata ne.....eh.....gaya matan akayi,tafisu......tafisun dake zaune daga hannun damanta,sai tabar komai,tabar duk abinda takeyi tana zube idanunta a kansu.
Wadannan mutanen..... Wadannan rayukan da a yanzu sune target dinta. A dunqule guri daya,a cure guri guda. Yadda take kallonsu a hade guri guda dinnan.....haka takeso so samu ta gama dasu rana guda,ta shafe babinsu.....ta mantar da al'ummar agadez labarinsu.
Bata yarda me sa'a bace ita.....bata aminta tana cikin matan da sukayi sa'ar zuwa duniya ba sai da aka wayi gari da mutuwar sultane.
"Wannan wacce irin sa'a ce haka?" Ta tambayi kanta tana qyalqyalewa da dariyar da har tafisu sai data daga kai ta kalleta.
"Qyaleni na daara tafisu.....kinga laifina?,Allah yana sona......ya kalli tsakiya zuciyata ya hutashesheni daga qoqarin daukan ransa da nake tayi amma a banza. Sun saka tsaro me tsanani.....sun saka likitoci duka don su sashi yaci gaba da rayuwa,ashe gawa suke jira......wannan itace damata.....wannan itace damar da nake jira.....kowa sai.ya shiga uku.....saina jefa masarautar agadez cikin uquba da masifa.....wanda ya bini ne kawai.....wanda yayi biyayya ne kawai zai tsira" Ta fada tana girgiza qafarta cikin jin isa da qasaitarta tana cika. Banda bata sha'awar hawa kujerar sultane.....tafi qaunar juya me mulki daga nesa,tabbas tun a asubahin ranar zata kira kanta SARKIN AGADEZ.
Ta dauke idanunta daga kan falaak kenan don duban fuskar akhnan,sai idanunta sukayi kuskuren fadawa kan fuskar haisam. Idanunta ta lumshe sannan ta budesu. Idan tace gabanta bai fadi ba tayi qarya.....idan tace zuciyarta bata tsinke ba ta shimfida qarya. Kyakkyawan dan sauri......mallakar qabilar oromo....wannan kyan nasa irin na ubansa ibraheem......ibraheem din da taso mutuwar so amma ya kwashi qasa ya watsa mata a ido......ibraheem din da shine namiji guda daya da taso ta d'and'ana amma ya nuna yafi qarfinta fintinkau.....ibraheem din da har yau har gobe tana muradinsa......amma ta yarda da yace yafi qarfinta har gaban abada...... Ashe wannan dalilin ne yasa take jin wani abu na daban bayan kwarjini duk sanda ta kalli fuskar haisam?. Inama ace ta san haka tunda wuri.....inama ace tasan jinin ibraheem ne.....lallai da ko ranta zata bayar saita bayar wajen hada jiki da haisam din,koda na dare daya ne ta kuma aikewa Ibraheem saqo har masarautarsa. Bata samu cikakkiyar fansa daga ibraheem ba.....banda KHALEED data kashe masa. First born dinsa daya fara haifa kafin haisam din.
Ko a yanzun da idanunta suka sauka kan haisam,saida taji wannan yanayin. Kyansa shi da ubansa me kashe zuciya ne sosai.....amma kuma a yanzun......haisam din babban abokin gaba ne....
"Na gode daka kawomin kanka da kanka cikin sauqi......ka gajartamin wahala,basai na gama da yaqin nan ba naje nayi na Ethiopia ba" Ta fada idanunta cikin nasa.
Kamar ya karanci komai.....kamar ya karanci abinda take fada,sai ya murmusa kadan yana zare idanunsa daga nata.
"Murmushi?" Ta tambayi kanta tana sauke idanunta qasa.
"The silent one.......alsaamit" Ta tunawa kanta da title dinsa. Duk sanda yayi murmushi akwai akwai matsala.....duk sanda yayi murmushi tabbas akwai wani abu me qarfi.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Zan fara rusa duka qwarin gwiwarka daga ranar farko daka shigo agadez" Ta fadawa kanta sannan ta ajiye wayarta tana miqewa.
Sai shuru ya ratsa gurin,ganin yadda ta miqe afujajan.
“Ya tsaya!.” ta fada cikin bada umarni tana nuna haisam dake takowa da cikakkiyar nutsuwarsa.
Idanu kowa ya zubawa mammina din,kafin a hankali wasu idanuwan suka koma kan haisam cikin mamaki. Mamakin da kusan zuciyoyinsu ke maimaita maganan mammina tare da kokwanton da haisam din take kuwa?. Akhnan ta maida idanunta data dauke daga kan haisam zuwa fuskar mammina din tanason tantance akan wa take magana?.
“Shi ba jinin Sultane bane.” ta sake furtawa kai tsaye tana ware idanuta a kansa da sauran manyan mutane dake gurin da suka zuba mata ido.
“Bashi da abin yi a cikin rumfar zaman makokin gidan nan.” ta fadi wannan karon tana haqiqancewa cikin d'aga sauti da son tozartarwa.
Kallon kallo mutane suka fara yiwa junansu,mamaki yana kashe kowa. Ba wanda baisan waye haisam a gurin sultane ba....ba cikin agadez daya rayu dasu na watanni masu tsaho ba,suka amfana da abubuwa da yawa nasa ba.....aah har niger gaba daya. Wasu cikin mamaki. Wasu cikin tashin hankali suke kallon mammina din da wani tarin mamaki,wannan raini ne a bayyane,kuma ga surukin Sultane din?,wanda ya daukeshi a matsayin dan cikinsa halak malak.
Akhnan ta tsaya cak,kafin idanunta suka sauya a hankali da wani irin ciwon bacin rai daya cika cikinsu.
Me mammina keyi haka?,hankalinta daya?,ko kuma duka da rikitar mutuwar sultane ya taba kwanyarta?. Wannan ya sanya tayi yunqurin dawo da ita hayyacinta.
“…Mammina.” ta kirata tana dubanta don tabbatar da zarginta. Da sauri ta dagawa Akhnan din hannu tana dakatar da ita.
“Zaman makokin nan na iyali ne.....bana baqi ba" Ta fada tana tsaurara harshenta.
Wani irin shuru me gauraye da mamaki ya sake cika gurin. Wasu na kallon haisam din,sunaso suga reaction nasa.....saidai ko daya.....ba abinda ya sauyashi,ba abinda ya sauya wannan calmness din nasa......wannan nutsuwar da haibarsa ko daya ba abinda ya canza a tattare dashi.
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 106*
__________________________
*_Amintaccen gurin siyayya_*
*_ingantattun kaya akan ingantaccen farashin da ba irinsa a kasuwa_*
*_BONONZA DA PROMO akai akai_*
*dukka sai a HUGUMA CLOSET*
*Duniyar kayan yara,mata,maza,dukka*
*shaddodi,atamfofi,laces,abayas,jakankuna,takalma,agogo,sarqoqi,English wears,night wears,under wears,da duk wani nau'in sutura babba da qarami*
*_Karki yadda ayi babu ke.....leqa kiga yadda closet din HUGUMA kullum ke cike da kaya akan farashi me kama da KYAUTA_*
*_YAN SARI....YAN REPOSTING.....DA SARAKAN ADO MASU SIYA DON KANSU....DUKKA INA MUKU MARABA_*🤝🤝🤝🤝
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
Hatta da titunan agadez sai data dinga ganinsu wayam,shuru kuma empty. Kamar suma suna kewar sultane ne. Abu daya data lura dashi,.....masu sana'o'i kamar gurarensu duka a kulle yake. Ta lumshe idanunta tana jan iska tana faran qirjinta ya bude ya kuma rage nauyi. Qila suma suna kewarsa ne.....qila suna tayasu jajen rasashi da sukayi.
Sanda suka isa gidan sai ta hangi Ahmad,falaak.....morsa safiyya da nannie,suna tsaye daga nesa. Zuciyarta ta karye da wani yanayi me nauyi sanda take kallon fuskar morsa safiyya. Komai sai yake dawo mata a sannan,hirarrakinsu da nanay.....labarin data bata game da rayuwarsu su ukun. Da gaske ne......uwarta ce ita ta haqiqa.....ashe da gaske ne itace mace mafi kusanci da ita duk duniya....ashe da gaske bata da sama da ita.
Ta manta mijinta ya rasu......ta taso ta tattako don kawai ta tareta,don kawai ta tallafi rauninta.....don kawai ta raba wannan baqincikin da tashin hankalin da ita. Duk yadda momma takejin tana da qwarin gwiwa sai taji ashe ba haka abun yake ba sanda idanunta suka sauka akan Akhnan. Kallo daya suka yiwa juna da ita kowa ya karanci dan uwansa bai taba fuskanta da shiga tashin hankali kwatankwacin wannan ba. Rauni ya mamaye morsa safiyya,sai ta saka gefan mayafinta tana lullube fuskarta da wani sabon hawaye ya balle mata.
Ahmad ne ya fara takowa gareta da sauri. Ta kalli cikin idanunsa.....sunyi wani irin jaaa sosai. Kamar wanda ya rasa baccinsa na wata da watanni.
“Akhnan…” ya kira sunansa hannunsa yana rawa amma yana qoqarin bawa kansa wannan jarumtar da tun jiya daya tabbatar ya rasa sultane ta soma kwaranyewa. Kamar jira takeyi,ta soma takawa tana isa gareshi da sassarfa,sai ya rungumeta sosai yana qoqarin danne tasa zuciyar.
“bappi ya tafi…” ta fada da rikitacciyar muryar kuka.
Falaak ma idanunta cike da hawaye ta tako da sauri,sai ta rungume Akhnan daga gefe.
"Komai ya faru cikin sauri.....komai ya faru cikin irin taqaitaccen lokaci,mun rasa bappi dinmu" Ta sake rushewa da kuka tana riqeta.
Kowa kasa magana yayi,kowa zuciyarsa ta raunana.
Kasa magana morsa safiyyan itama tayi,kallonsu kawai takeyi da idanun da suka gaji da kuka. Tana jin komai kamar almara,tana kallon komai kamar a mafarki. Yau ba sultane......yau ta rasa sultane,daga ita sai 'ya'yanta,daga ita sai abinda suka haifa ita da safeena.
Da qyar ta tattaro qwarin gwiwarta,ta taka wajensu a nutse tana rungumesu dukka a jikinta.
"Allah ya baku haquri,ku yaiwata karanta hasbunallahu wa ni'imal wakeel".
Akhnan ta duqushewa tayi a jikinta tana kuka kamar qaramar yarinya.
Haisam danunsa ya lumshe yana jin zuciyarsa na masa wani irin zugi. Yana jin kamar bazai jura ba.....kamar bazai jurewa ganinta haka ba. Yana jin wani rauni da bai taba jin irinsa tattare dashi ba,komai girman tashin hankali masifa ko qalubalen da zai fuskanta.
"Itace rauni na" Ya gayawa kansa a hankali yana sake bude idanun nasa ya zubesu akan Akhnan din.
"Haisam" Morsa safiyya ta kirashi tana dubansa.
"Kamata muje ciki" Ta fadi ahmad yana riqe falaak wadda zazzabi ya rufeta ruf a gurin.
Kamar qafafunta ba zasu taku ba,amma haka ya riqeta cikin jikinsa ya bata dukkan support har suka isa ciki.
Babban guri ne da aka ware saboda masu shigowa su yiwa matan sultane din gaisuwa. Shiyya biyu ne,na morsa safiyya sai bangaren mammina,rumfarta da jama'arta da suke opposite da daya bangaren da morsa safiyya ke zama.
Guri daya ne....amma a kallon farko da idanunka zaka gane akwai banbance babance me yawa a shiyyoyin biyu da suke opposite da juna.
Tana zaune.....kamar ko yaushe....kamar kullum......kamar yau din ba wata rana bace data banbanta da sauran ranakun da sukeyi cikin rayuwarsu ba.....kamar bata amsa sunan MAI TAKABA BA.....kamar ba abinda ya hadata da wannan sunan.
Suturarta me nuna ado da iko......mutane zagaye da ita da shimfidun alfarma,manya filalluka masu taushi da manyan warmers na alfarma da fulasai na ruwan zafi da kuma ruwan tea. Wayarta na riqe a hannunta,amma sanda suke shigowa saita dauke idanunta zuwa kansu. Kamar an gaya mata ne.....eh.....gaya matan akayi,tafisu......tafisun dake zaune daga hannun damanta,sai tabar komai,tabar duk abinda takeyi tana zube idanunta a kansu.
Wadannan mutanen..... Wadannan rayukan da a yanzu sune target dinta. A dunqule guri daya,a cure guri guda. Yadda take kallonsu a hade guri guda dinnan.....haka takeso so samu ta gama dasu rana guda,ta shafe babinsu.....ta mantar da al'ummar agadez labarinsu.
Bata yarda me sa'a bace ita.....bata aminta tana cikin matan da sukayi sa'ar zuwa duniya ba sai da aka wayi gari da mutuwar sultane.
"Wannan wacce irin sa'a ce haka?" Ta tambayi kanta tana qyalqyalewa da dariyar da har tafisu sai data daga kai ta kalleta.
"Qyaleni na daara tafisu.....kinga laifina?,Allah yana sona......ya kalli tsakiya zuciyata ya hutashesheni daga qoqarin daukan ransa da nake tayi amma a banza. Sun saka tsaro me tsanani.....sun saka likitoci duka don su sashi yaci gaba da rayuwa,ashe gawa suke jira......wannan itace damata.....wannan itace damar da nake jira.....kowa sai.ya shiga uku.....saina jefa masarautar agadez cikin uquba da masifa.....wanda ya bini ne kawai.....wanda yayi biyayya ne kawai zai tsira" Ta fada tana girgiza qafarta cikin jin isa da qasaitarta tana cika. Banda bata sha'awar hawa kujerar sultane.....tafi qaunar juya me mulki daga nesa,tabbas tun a asubahin ranar zata kira kanta SARKIN AGADEZ.
Ta dauke idanunta daga kan falaak kenan don duban fuskar akhnan,sai idanunta sukayi kuskuren fadawa kan fuskar haisam. Idanunta ta lumshe sannan ta budesu. Idan tace gabanta bai fadi ba tayi qarya.....idan tace zuciyarta bata tsinke ba ta shimfida qarya. Kyakkyawan dan sauri......mallakar qabilar oromo....wannan kyan nasa irin na ubansa ibraheem......ibraheem din da taso mutuwar so amma ya kwashi qasa ya watsa mata a ido......ibraheem din da shine namiji guda daya da taso ta d'and'ana amma ya nuna yafi qarfinta fintinkau.....ibraheem din da har yau har gobe tana muradinsa......amma ta yarda da yace yafi qarfinta har gaban abada...... Ashe wannan dalilin ne yasa take jin wani abu na daban bayan kwarjini duk sanda ta kalli fuskar haisam?. Inama ace ta san haka tunda wuri.....inama ace tasan jinin ibraheem ne.....lallai da ko ranta zata bayar saita bayar wajen hada jiki da haisam din,koda na dare daya ne ta kuma aikewa Ibraheem saqo har masarautarsa. Bata samu cikakkiyar fansa daga ibraheem ba.....banda KHALEED data kashe masa. First born dinsa daya fara haifa kafin haisam din.
Ko a yanzun da idanunta suka sauka kan haisam,saida taji wannan yanayin. Kyansa shi da ubansa me kashe zuciya ne sosai.....amma kuma a yanzun......haisam din babban abokin gaba ne....
"Na gode daka kawomin kanka da kanka cikin sauqi......ka gajartamin wahala,basai na gama da yaqin nan ba naje nayi na Ethiopia ba" Ta fada idanunta cikin nasa.
Kamar ya karanci komai.....kamar ya karanci abinda take fada,sai ya murmusa kadan yana zare idanunsa daga nata.
"Murmushi?" Ta tambayi kanta tana sauke idanunta qasa.
"The silent one.......alsaamit" Ta tunawa kanta da title dinsa. Duk sanda yayi murmushi akwai akwai matsala.....duk sanda yayi murmushi tabbas akwai wani abu me qarfi.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Zan fara rusa duka qwarin gwiwarka daga ranar farko daka shigo agadez" Ta fadawa kanta sannan ta ajiye wayarta tana miqewa.
Sai shuru ya ratsa gurin,ganin yadda ta miqe afujajan.
“Ya tsaya!.” ta fada cikin bada umarni tana nuna haisam dake takowa da cikakkiyar nutsuwarsa.
Idanu kowa ya zubawa mammina din,kafin a hankali wasu idanuwan suka koma kan haisam cikin mamaki. Mamakin da kusan zuciyoyinsu ke maimaita maganan mammina tare da kokwanton da haisam din take kuwa?. Akhnan ta maida idanunta data dauke daga kan haisam zuwa fuskar mammina din tanason tantance akan wa take magana?.
“Shi ba jinin Sultane bane.” ta sake furtawa kai tsaye tana ware idanuta a kansa da sauran manyan mutane dake gurin da suka zuba mata ido.
“Bashi da abin yi a cikin rumfar zaman makokin gidan nan.” ta fadi wannan karon tana haqiqancewa cikin d'aga sauti da son tozartarwa.
Kallon kallo mutane suka fara yiwa junansu,mamaki yana kashe kowa. Ba wanda baisan waye haisam a gurin sultane ba....ba cikin agadez daya rayu dasu na watanni masu tsaho ba,suka amfana da abubuwa da yawa nasa ba.....aah har niger gaba daya. Wasu cikin mamaki. Wasu cikin tashin hankali suke kallon mammina din da wani tarin mamaki,wannan raini ne a bayyane,kuma ga surukin Sultane din?,wanda ya daukeshi a matsayin dan cikinsa halak malak.
Akhnan ta tsaya cak,kafin idanunta suka sauya a hankali da wani irin ciwon bacin rai daya cika cikinsu.
Me mammina keyi haka?,hankalinta daya?,ko kuma duka da rikitar mutuwar sultane ya taba kwanyarta?. Wannan ya sanya tayi yunqurin dawo da ita hayyacinta.
“…Mammina.” ta kirata tana dubanta don tabbatar da zarginta. Da sauri ta dagawa Akhnan din hannu tana dakatar da ita.
“Zaman makokin nan na iyali ne.....bana baqi ba" Ta fada tana tsaurara harshenta.
Wani irin shuru me gauraye da mamaki ya sake cika gurin. Wasu na kallon haisam din,sunaso suga reaction nasa.....saidai ko daya.....ba abinda ya sauyashi,ba abinda ya sauya wannan calmness din nasa......wannan nutsuwar da haibarsa ko daya ba abinda ya canza a tattare dashi.