Sashe 115
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"None of this is bigger than your value to me" Me zatayi?,bata sani ba itama,sai kawai ta dora hannunta saman bakinta tana fidda idanunta waje. Zuciyarta na wani mahaukacin bugawa tana neman rasa control dinta.
"You look shocked" Ya furta yana murmushi gami da lumshe idanunsa. Yadda ta zare dukkan blue eyes dinnan a kusa dashi haka,sai yaga ta masa wani mugun kyau.
Wani raunannen murmushi daya taho hade da kuka tayi
"...Because nobody has ever treated me like this before.....sai sultane.......sultane kawai".
Kansa ya jinjina a hankali,yana jin cewa koda bai ture sultane ba.....ba shakka shine zai zama mutum na biyu da zaici gaba da girmama rayuwarta har haka.
Wani irin taushi da tausayi take gani nata a idanunsa,amma har yanzun tana jin kamar bata samu amsarta ba,akwai abinda takeso ta sadaukar.....akwai abinda takeso ta saka masa dashi,ta tattara dukka dauriyarta ta sake cewa.
"Me kakeso daga gareni?"
Girarsa ya sake dage mata yana dubanta.
"Me kike nufi?" Ya mata wannan kwarjinin daya saba mata,saita sauke kanta a hankali. A yau ta quduri aniyar masa wani abu sabo.....wani abu da zai tambayi kansa AKHNAN ce?. Saita miqa tafin hannunta a hankali tana shigar dashi cikin nasa tafin hannun. Idanunsa ya sauke a hankali yana kallo. Yadda ta hade tafukan hannunsu guri guda,yatsunta suka samu cikakken gurbi cikin nasa yatsun kamar tare aka haliccesu. Wani irin feeling ya ratsashi sanda ta matse yatsun nasu gam cikin na juna.
"Ka bani girmamawa...." Ta fada muryarta tana rawa.
"Ka bani kulawa......"
".....sannan ka bani abubuwan da ban taba tsammani ba" Sai ta danyi murmushi me ciwo kadan.
".....to ni kuma?"
".....me zan saka maka dashi?".
Shuru dakin ya sake dauka.....wani irin shuru da bai bar komai ba sai dubai light dake walqiya ta sakanin curtains na dakin da skyline view din dake bude.
Haisam ya zuba mata idanu quietly. Wani irin kallo mai nauyi. Kamar yana kallon abu mai daraja da baya son ya subuce masa.
"You already give me more than you realize.” ya furta da muryar rad'a. Kai ta girgiza da sauri
" Aah....."
".....wayo ne wannan......ban kuma yarda ba" Ta fada da wata shagwaba data kusa narkar dashi ya sulale yabi kujerar.
Komawa yayi baya ya jingina da fuskar kujerar yana neman tallafinta.
"You really want to know?” ya tambaya da low voice dinsa. Kai ta gyada a hankali da baby face dinnan nata dake jin rigima sosai. Sai ya danyi shuru,kafin muryarsa ta sauya,Lower and softer.
"When I come back tired…” idanunsa still a cikin nata idanun
"…look at me the way you’re looking at me now.” sai numfashinta yadan tsaya,saboda yadda ta kulle idanunsa cikin nata.
"When the world becomes loud…” ya saki wani miskilin murmushi daya qara masa kyan da taji kaman zai kasheta.
"…be the place my mind rests.”. Hawaye kawai taji sun cika idanunta. Saboda yadda yake magana,ba kamar mai neman abu daga gareta ba. Kamar mutum ne da ya samu nutsuwa a wajenta ta har abada.
Dawowa yayi ya zauna sosai yana hade gap din dake tsakaninsu.
"And......" Kalmar ta sakata sake.maida qwayar idanunta cikin nasa.
".....love me honestly....." Ya qare da fadin
"......that's all".
Wani nauyi me dadi zuciyarta tayi mata. Wata irin soyayya ce ke mamayar kowanne sashe na jikinta.
" Haisamm" Ta kirashi da sound da kuma sunan data lura yana qaunar ji daga bakinta.
"Yes ma'am" Ya fada yana kasa jurewa sai daya cusa yatsunsa tsakiyar cinyoyinta biyu yana shimfide tafin hannunsa a kansu gami da sarqe idanunsa cikin nata.
"“I think… you’re spoiling me.” ta qwato kalmar da qyar saboda yadda ya soma yamutsa fatar cinyarta a hankali da wani irin yanayi me tada tsigar jiki.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Good......“That was the intention.” ya fada yana sake nutsa jikinsa a nata idanunsa na sauka kan towel din daya soma zamewa daga qirjinta.
Maida idonsa yayi fuskarta,still staring at her kamar babu wani abu a duniya da yake son kalla fiye da ita a wannan lokacin.
"Khadeejah nah" Ya kirata da wani sound dake nuna zallar mallaka. Sake kusanta kanshi yayi da ita,abinda ya saka zuciyarta bugawa sosai fiye da dazu,saboda yadda suke musayar numfashi da qamshin jikinsu shi da ita.
"Akwai abinda nakeso ki fada....." Shuru kadan
"Look at me when you say it......kice kina sona khadeejah" Sosai kunya ta rufeta,tana jin kamar ba zata iya ba.
Sai ya dan langab'ar da kansa kad'an. Wancan soft needy side dinnasa yana fitowa.
"Yes you can" Ya fada yana dago habarta zuwa fuskarsa sosai
"I want all your attention on me.” ya furta da wani laushi daya sanyata sake kallon idanunsa ba tare data shirya ba.
"Good.....then say it" Ya fada da muryar rad'a sautinsa yana dakushewa kaman yadda mutumin da zaiyi rada yake magana.
"With your eyes on mine.” ya sake fada da rad'ar dai.
Numfashinta ya fara rawa,saboda yadda yake kallonta kamar kalmar zata zama abu mafi muhimmanci da ya tab'a ji.
"I......" Saita kasa qarasawa,hannunsa dayan yasa ya shafi gefan fuskarta yana sake maida mata gashinta gadon bayanta.
"Take your time" Ya fadi idanunsa suna lumshe kansu da budewa.
Ta hadiye wani abu a maqoshinta,kafin daga bisani ta tattara dukka qwarin gwiwarta,ta kuma sanya idanunta cikin nasa.
"I love you....."
".....ina sonka haisam" Ta fada tana rarrabe kalaman.
Wani abu ya sauka a zuciyarsa a hankali da wani irin sanyi,duk expression din fuskarsa ya sauya. Wani deep softness ya bayyana a idanunsa,kamar mutumin da ya ji wani abu da zuciyarsa ta dad'e tana jira jinsa tsahon shekaru.
Ya rufe idanunsa na sakanni kad'an,kafin ya jingina goshinsa da nata.
"…Again." Ya fada da muryar rad'a data zarta can qasan maqoshinsa.
"I love you"
"Again" Ya sake fada da wani strong emotions
"I love you"
"Again" Ya kuma buqata.
"I love you" Ta sake maimaita masa.
"Again" Ya kuma cewa yana jin wata irin yunwa tajin kalmar daga bakinta.
"I love you" Ta furta zuciyarta na karyewa da wata irin matsananciyar soyayyarsa.
"Again" Ya sake fada jikinsa yana daukan wani yanayi daya sanya ya fara rawa kamar me jin sanyi.
"I love you" Ta sake maimaitawa itama tana jin kamar tana rasa control dinta.
"Again....please khadeejah" Tata juriyar ta soma yin rauni,saita aza tafukan hannayenta saman nasa da yake riqe da fuskarta.
"I....love you haisam"
"Again" Ya sake fada yana zabura gami da daukarta cak daga saman cinyarsa zuwa saman gado.
"I love you" Ta sake fada tana lumshe idanunta. Zuciyarta tana wani irin bugawa......sannnan tana sake cika da fargaba.
Tana jinsa.....sanda ya soma haukace mata. Tana jinsa sanda yake bata haquri.
"Yau...zan sake karya alqawarin nanay.....yau bazan iya jira ba biftuu.....bazan iya jira ba my healer.....saikin bani maganin nan.....bazan iya cika alqawarin nan ba yau" Riqeshi tayi sosai,labbanta suna rawa.....amma itama yau tana jin ta shirya fattatakar wannan tsoron.
"Na mallaka maka...kaina......komai nawa....naka ne. Daga yau....ko zan mutu bazan sake hanaka ba.....kayi duk iya yadda kakeso" Tayi maganan da tarin jarumta tana qoqarin binne wannan tsoron.
"Na gode....thank you" Da sauran godiya a yaren oromo da French batasan adadin sau nawa ya furta ba.
Wata irin duniya suka cilla ita dashi.....wata irin duniya dake gusar da hankalin dukka me hankali,sannan ta gusar da nutsuwar wanda yake tutiyar shime nutsuwa ne. Duniyar da ba'a gane komai cikin ta sai abokin tafiyarka zuwa wannan duniyar.
Ta lafe kawai cikin qirjinsa kunya na fattatakar ta. Mamaki kuma yana kusan kasheta. Ya akayi komai yazo da sauqi ba kaman wancan lokacin ba?. Wanne tsatsuba da sihiri ya mata daya sanya ta fita daga saitinta tayita sauka daga kan layukan da sai yanzu take tuna komai?.
Wata irin nutsuwa ce ta mamaye dakin,sai wannan hasken na dubai skyline dake ratsowa da glass din dakin.
Fuskarta na boye cikin qirjinsa,hannayensa suna zagaye da ita kamar wanda baya buqatar ko iska ta raba tsakaninsu.
A nutse ya sumbaci saman kanta.
"You okay?" Ya fada softly,kanta ta gyada kadan ba tare data daga fuskarta ba daga ni'imtaccen qirjin da takejin duk duniya ba inda yakai mata nan nutsuwa. Murmushi ya saki kadan,yana dan mintsinar mata kumatu. Yar qaramar qara ta saki,ya sake sakin murmushi,kunyar nan tana burgeshi matuqa. Yau din rana ce ta musamman,rana ce ta daban data miqa masa dukkan komai,yayi yadda yakeso....har yaso ya wuce gona da iri,shi kansa yasan hakan.
"Still shy?" Ya fada cikin nutsuwa yana leqen fuskarta. Sake boyewa tayi sosai tana murmushi me cike da kunya.
"Don't look at me" Matseta yayi kadan cikin jikinsa yana sakin siririyar dariya cike da nishadi
"Too late" Ya furta da tsokana a sound dinsa.
"......I've been looking at you all night" Wani siririn kukan shagwaba ta sakar masa tana sake narke masa,shi kuma ya lalace da tarairayarta da lallashinta bilhaqqi da gaske.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 104*
_________________________
*_SHUWA INCENSE AND MORE_*
😊
*_kai daga jin sunan basai an gaya maka ba_*
*_kai daga jin sunan basai ka tambaya ko tsaya tunanin maganar me ake ba_*
*_MAGANA CE TA GIDAN QAMSHI_*
*BAFA GAMA GARIN QAMSHIN DA KIKA SABA JI BA HAJJAJU*
*KINA QONA TURARE YANA QAURI*
*KINA SAKA KHUMRA TANA BIN SHANUN SARKI*
*WANNAN DIN TURARE NE DAKE DAWWAMA A DAKI DA JIKI.....DA SALON QAMSHIN DAKE MANTAR DA ZUCIYA DUK WANI B'ACIN RAI*
*TASTED AND TRUSTED👌👌👌100% HAJJAJU*
*NA DABANNE A CIKIN NA DABAN*🙌🏽🙌🏽
*idan akazo kan SHUWA INCENSE an tashi magana*
*idan ma kinsan baki shirya jan magana ba a duniyar qamshi to kisha zamanki hajajju*
*_zaku iya magana da ita kai tsaye ta wannan number wayar_*
+234 704 229 3387
___________________________
*W A S H E G A R I*
"You look shocked" Ya furta yana murmushi gami da lumshe idanunsa. Yadda ta zare dukkan blue eyes dinnan a kusa dashi haka,sai yaga ta masa wani mugun kyau.
Wani raunannen murmushi daya taho hade da kuka tayi
"...Because nobody has ever treated me like this before.....sai sultane.......sultane kawai".
Kansa ya jinjina a hankali,yana jin cewa koda bai ture sultane ba.....ba shakka shine zai zama mutum na biyu da zaici gaba da girmama rayuwarta har haka.
Wani irin taushi da tausayi take gani nata a idanunsa,amma har yanzun tana jin kamar bata samu amsarta ba,akwai abinda takeso ta sadaukar.....akwai abinda takeso ta saka masa dashi,ta tattara dukka dauriyarta ta sake cewa.
"Me kakeso daga gareni?"
Girarsa ya sake dage mata yana dubanta.
"Me kike nufi?" Ya mata wannan kwarjinin daya saba mata,saita sauke kanta a hankali. A yau ta quduri aniyar masa wani abu sabo.....wani abu da zai tambayi kansa AKHNAN ce?. Saita miqa tafin hannunta a hankali tana shigar dashi cikin nasa tafin hannun. Idanunsa ya sauke a hankali yana kallo. Yadda ta hade tafukan hannunsu guri guda,yatsunta suka samu cikakken gurbi cikin nasa yatsun kamar tare aka haliccesu. Wani irin feeling ya ratsashi sanda ta matse yatsun nasu gam cikin na juna.
"Ka bani girmamawa...." Ta fada muryarta tana rawa.
"Ka bani kulawa......"
".....sannan ka bani abubuwan da ban taba tsammani ba" Sai ta danyi murmushi me ciwo kadan.
".....to ni kuma?"
".....me zan saka maka dashi?".
Shuru dakin ya sake dauka.....wani irin shuru da bai bar komai ba sai dubai light dake walqiya ta sakanin curtains na dakin da skyline view din dake bude.
Haisam ya zuba mata idanu quietly. Wani irin kallo mai nauyi. Kamar yana kallon abu mai daraja da baya son ya subuce masa.
"You already give me more than you realize.” ya furta da muryar rad'a. Kai ta girgiza da sauri
" Aah....."
".....wayo ne wannan......ban kuma yarda ba" Ta fada da wata shagwaba data kusa narkar dashi ya sulale yabi kujerar.
Komawa yayi baya ya jingina da fuskar kujerar yana neman tallafinta.
"You really want to know?” ya tambaya da low voice dinsa. Kai ta gyada a hankali da baby face dinnan nata dake jin rigima sosai. Sai ya danyi shuru,kafin muryarsa ta sauya,Lower and softer.
"When I come back tired…” idanunsa still a cikin nata idanun
"…look at me the way you’re looking at me now.” sai numfashinta yadan tsaya,saboda yadda ta kulle idanunsa cikin nata.
"When the world becomes loud…” ya saki wani miskilin murmushi daya qara masa kyan da taji kaman zai kasheta.
"…be the place my mind rests.”. Hawaye kawai taji sun cika idanunta. Saboda yadda yake magana,ba kamar mai neman abu daga gareta ba. Kamar mutum ne da ya samu nutsuwa a wajenta ta har abada.
Dawowa yayi ya zauna sosai yana hade gap din dake tsakaninsu.
"And......" Kalmar ta sakata sake.maida qwayar idanunta cikin nasa.
".....love me honestly....." Ya qare da fadin
"......that's all".
Wani nauyi me dadi zuciyarta tayi mata. Wata irin soyayya ce ke mamayar kowanne sashe na jikinta.
" Haisamm" Ta kirashi da sound da kuma sunan data lura yana qaunar ji daga bakinta.
"Yes ma'am" Ya fada yana kasa jurewa sai daya cusa yatsunsa tsakiyar cinyoyinta biyu yana shimfide tafin hannunsa a kansu gami da sarqe idanunsa cikin nata.
"“I think… you’re spoiling me.” ta qwato kalmar da qyar saboda yadda ya soma yamutsa fatar cinyarta a hankali da wani irin yanayi me tada tsigar jiki.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Good......“That was the intention.” ya fada yana sake nutsa jikinsa a nata idanunsa na sauka kan towel din daya soma zamewa daga qirjinta.
Maida idonsa yayi fuskarta,still staring at her kamar babu wani abu a duniya da yake son kalla fiye da ita a wannan lokacin.
"Khadeejah nah" Ya kirata da wani sound dake nuna zallar mallaka. Sake kusanta kanshi yayi da ita,abinda ya saka zuciyarta bugawa sosai fiye da dazu,saboda yadda suke musayar numfashi da qamshin jikinsu shi da ita.
"Akwai abinda nakeso ki fada....." Shuru kadan
"Look at me when you say it......kice kina sona khadeejah" Sosai kunya ta rufeta,tana jin kamar ba zata iya ba.
Sai ya dan langab'ar da kansa kad'an. Wancan soft needy side dinnasa yana fitowa.
"Yes you can" Ya fada yana dago habarta zuwa fuskarsa sosai
"I want all your attention on me.” ya furta da wani laushi daya sanyata sake kallon idanunsa ba tare data shirya ba.
"Good.....then say it" Ya fada da muryar rad'a sautinsa yana dakushewa kaman yadda mutumin da zaiyi rada yake magana.
"With your eyes on mine.” ya sake fada da rad'ar dai.
Numfashinta ya fara rawa,saboda yadda yake kallonta kamar kalmar zata zama abu mafi muhimmanci da ya tab'a ji.
"I......" Saita kasa qarasawa,hannunsa dayan yasa ya shafi gefan fuskarta yana sake maida mata gashinta gadon bayanta.
"Take your time" Ya fadi idanunsa suna lumshe kansu da budewa.
Ta hadiye wani abu a maqoshinta,kafin daga bisani ta tattara dukka qwarin gwiwarta,ta kuma sanya idanunta cikin nasa.
"I love you....."
".....ina sonka haisam" Ta fada tana rarrabe kalaman.
Wani abu ya sauka a zuciyarsa a hankali da wani irin sanyi,duk expression din fuskarsa ya sauya. Wani deep softness ya bayyana a idanunsa,kamar mutumin da ya ji wani abu da zuciyarsa ta dad'e tana jira jinsa tsahon shekaru.
Ya rufe idanunsa na sakanni kad'an,kafin ya jingina goshinsa da nata.
"…Again." Ya fada da muryar rad'a data zarta can qasan maqoshinsa.
"I love you"
"Again" Ya sake fada da wani strong emotions
"I love you"
"Again" Ya kuma buqata.
"I love you" Ta sake maimaita masa.
"Again" Ya kuma cewa yana jin wata irin yunwa tajin kalmar daga bakinta.
"I love you" Ta furta zuciyarta na karyewa da wata irin matsananciyar soyayyarsa.
"Again" Ya sake fada jikinsa yana daukan wani yanayi daya sanya ya fara rawa kamar me jin sanyi.
"I love you" Ta sake maimaitawa itama tana jin kamar tana rasa control dinta.
"Again....please khadeejah" Tata juriyar ta soma yin rauni,saita aza tafukan hannayenta saman nasa da yake riqe da fuskarta.
"I....love you haisam"
"Again" Ya sake fada yana zabura gami da daukarta cak daga saman cinyarsa zuwa saman gado.
"I love you" Ta sake fada tana lumshe idanunta. Zuciyarta tana wani irin bugawa......sannnan tana sake cika da fargaba.
Tana jinsa.....sanda ya soma haukace mata. Tana jinsa sanda yake bata haquri.
"Yau...zan sake karya alqawarin nanay.....yau bazan iya jira ba biftuu.....bazan iya jira ba my healer.....saikin bani maganin nan.....bazan iya cika alqawarin nan ba yau" Riqeshi tayi sosai,labbanta suna rawa.....amma itama yau tana jin ta shirya fattatakar wannan tsoron.
"Na mallaka maka...kaina......komai nawa....naka ne. Daga yau....ko zan mutu bazan sake hanaka ba.....kayi duk iya yadda kakeso" Tayi maganan da tarin jarumta tana qoqarin binne wannan tsoron.
"Na gode....thank you" Da sauran godiya a yaren oromo da French batasan adadin sau nawa ya furta ba.
Wata irin duniya suka cilla ita dashi.....wata irin duniya dake gusar da hankalin dukka me hankali,sannan ta gusar da nutsuwar wanda yake tutiyar shime nutsuwa ne. Duniyar da ba'a gane komai cikin ta sai abokin tafiyarka zuwa wannan duniyar.
Ta lafe kawai cikin qirjinsa kunya na fattatakar ta. Mamaki kuma yana kusan kasheta. Ya akayi komai yazo da sauqi ba kaman wancan lokacin ba?. Wanne tsatsuba da sihiri ya mata daya sanya ta fita daga saitinta tayita sauka daga kan layukan da sai yanzu take tuna komai?.
Wata irin nutsuwa ce ta mamaye dakin,sai wannan hasken na dubai skyline dake ratsowa da glass din dakin.
Fuskarta na boye cikin qirjinsa,hannayensa suna zagaye da ita kamar wanda baya buqatar ko iska ta raba tsakaninsu.
A nutse ya sumbaci saman kanta.
"You okay?" Ya fada softly,kanta ta gyada kadan ba tare data daga fuskarta ba daga ni'imtaccen qirjin da takejin duk duniya ba inda yakai mata nan nutsuwa. Murmushi ya saki kadan,yana dan mintsinar mata kumatu. Yar qaramar qara ta saki,ya sake sakin murmushi,kunyar nan tana burgeshi matuqa. Yau din rana ce ta musamman,rana ce ta daban data miqa masa dukkan komai,yayi yadda yakeso....har yaso ya wuce gona da iri,shi kansa yasan hakan.
"Still shy?" Ya fada cikin nutsuwa yana leqen fuskarta. Sake boyewa tayi sosai tana murmushi me cike da kunya.
"Don't look at me" Matseta yayi kadan cikin jikinsa yana sakin siririyar dariya cike da nishadi
"Too late" Ya furta da tsokana a sound dinsa.
"......I've been looking at you all night" Wani siririn kukan shagwaba ta sakar masa tana sake narke masa,shi kuma ya lalace da tarairayarta da lallashinta bilhaqqi da gaske.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 104*
_________________________
*_SHUWA INCENSE AND MORE_*
😊
*_kai daga jin sunan basai an gaya maka ba_*
*_kai daga jin sunan basai ka tambaya ko tsaya tunanin maganar me ake ba_*
*_MAGANA CE TA GIDAN QAMSHI_*
*BAFA GAMA GARIN QAMSHIN DA KIKA SABA JI BA HAJJAJU*
*KINA QONA TURARE YANA QAURI*
*KINA SAKA KHUMRA TANA BIN SHANUN SARKI*
*WANNAN DIN TURARE NE DAKE DAWWAMA A DAKI DA JIKI.....DA SALON QAMSHIN DAKE MANTAR DA ZUCIYA DUK WANI B'ACIN RAI*
*TASTED AND TRUSTED👌👌👌100% HAJJAJU*
*NA DABANNE A CIKIN NA DABAN*🙌🏽🙌🏽
*idan akazo kan SHUWA INCENSE an tashi magana*
*idan ma kinsan baki shirya jan magana ba a duniyar qamshi to kisha zamanki hajajju*
*_zaku iya magana da ita kai tsaye ta wannan number wayar_*
+234 704 229 3387
___________________________
*W A S H E G A R I*