Sashe 170
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*THE AKHNAN ESTATE* Sai hannunta ya yi sanyi. Maison akhnan ne ke dawo mata. Wannan dinma ba wata kyauta bace ta qaramin abu. Ba wani zobe bane......wani cikakken estate ne.
A cikin manyan kadarorin daular haisam. Me private gardens....library.....children's wing......amily courtyard... Artificial lake.....Private masjid.....underground royal gallery,komai an tsara shi da abubuwan da takeso kaman mafarkinta ne a gabanta.
"Haisam..."Ta kasa qarasawa saboda yadda jikinta yayi sanyi gaba daya. Kaman yana nuna over soyayya a kanta. Kamar wannan qaunar tayi yawa,me ta masa?,me ta bashi data cancanci wannan gaba daya?.
Duruqsawa yayi sosai kusa da ita. Abin da ya sa duk wajen ya yi shiru.
Saboda sabon abu ne,haisam din ba qaramin abu ne yake sanyashi fallasa zuciyarsa haka ba.
"Kin bani gida." Ta kalle shi cikin mamaki.
"Na yi shekaru ina da gidaje."Sai ya girgiza kai.
"Amma ban taba samun home ba sai da ke." Nanay ta rufe bakinta,hawaye suka cika idanunta. Morsa Safiyya ma ta fara share hawaye a hankali. Su kansu abun wani burgesu yakeyi.....soyyayar da suka jima basuga irinta da gasken gaske a soyyayar zamanin nan ba.....a tattare da yaran zamani irinsu ba. So saboda Allah kawai,ba don ta bashi komai ba. So saboda Allah kawai.....saboda kyakykyawar mu'amalarsa ba don tasan wayeshi ba.
"Na gina wannan tun kafin a haife su."
Ya nuna yaran.
"Saboda na san wata rana zan so in nuna miki cewa..." Sai ya dan yi shiru.
"...duk abin da na mallaka zai iya qarewa." Ya furta kalmar sanda I danunta suka hadu da nasa.
"Amma darajarki a wurina ba za ta taba raguwa ba."
A wannan lokacin Akhnan ta kasa magana gaba daya.Ta ji kamar zuciyarta ta yi nauyi saboda soyayyarsa daya sake cusa mata da kuma wani irin launin farin ciki.
"Karbi" Taji muryar nanay daga gefanta.
Akhnan ta waigo a hankali tana duban uwar mijin nata. Uwar mijin da inda za'ace ta bada award na har abada ga best uwarmiji ba ko shakka nanay zata danqawa shi gaba daya.
"Wallahi kin cancanta." Ta sake fada tana kallon akhnan sosai tana gyada kanta.
"Fiye da haka ma." Muryar motii ta marawa ta nanay baya.
"Yayi yawa" Akhnan ta fada cikin karaya,tana ganin kamar batakai girman wannan kyauta ba.
"Not enough." Ya fada da dukka zuciyarsa. Akhnan ta girgiza kai itama tana duban abinda ke narkewa a idanunsa.
"Haisam..."
"Not enough."Ya sake maimaitawa idanunsa cikin nata.
"Da zan iya biyanki saboda duk abin da kika yi..." Ya girgiza kai.
"Da babu wani abu a duniya da zai isa biyanki wannan aikin.....wannan wahalar..." Nanay ta sake share hawaye tana jinjina kai gami da gamsuwa da maganganun haisam gaba daya.
A hankali morsa Safiyya ta juya gefe tana murmushi zuciyarta na mata wani irin sanyi. Irin mijin da safeena ta yiwa diyarta mafarki. Shi ta samu,sama da haka ma,itakam ko yanzu ta fadi ta mutu,tabbas tana da amsar bawa safeena,zata iya tsaiwa ta fuskanceta.
Matsawa yayi kusa sa ita,ya sunkuya qasa qasa ba tare da kowa yaji ba.
"You're crying giiftii"
"Saboda kai ne" Ta fada a shagwabe.
"Good" Ya fada yana murmushi. Da mamaki ta kalleshi.
"Yes" Yace yana dage girarsa.
"Because now everyone can see...."
"Can see what?"
"How much you love me" Ya fada da zolaya fal muryarsa. Ga mamakinsa tattausan murmushi ta saki,ta rausayar da kanta gefe.
"Ban fadi ba....duk irin son dana nuna maka ban fadi ba,koda a gaban waye" Ta masa surprise daya kasa magana,sai lumshe idanunsa kawai da yakeyi ya gaza daina kallonta.
A wannan ranar...ba estate din kawai bane ya sa mutane da yawa taya akhnan kukan murna ba......Ba girman kyautar ba ne.
Abin da ya taba zukatansu shi ne.....sheikh muhammad haisam......mutumin da ya shafe shekaru yana gina dauloli da kamfanoni....amma zabi ya sanya sunan mafi kyawun abin da ya gina da sunan Akhnan.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 157*
__________________________
*_INGANTACCEN MAGANIN SANYI NE SADIDAN,WANDA BA'A CAKUDASHI DA KOMAI BA SAI ZALLAR SASSAQE DA ITATUWA MASU AMINCI_*
*_KAYAN GYARA MASU INGANCI DA WARWARE MATSALAR MATA TA FUSKAR CIWON SANYI WANDA YA KASA JIN MAGANI_*
*_GARZAYA A SIRRANCE KI WARWARE MATSALARKI,KI TUNTUBETA TA WANNAN NUMBER WAYAR KAI TSAYE_*
+234 810 914 9876
___________________________
Idan da za'a tambayeta menene rayuwa?. Zata iya cewa HAISAM ne. Idan da za'a tambayeta mene RUHI ZUCIYA MAFARKI da BURI duka zata ce haisam ne.
Idan za'a tambayeta mececw SOYAYYA ko QAUNA?.....MENE FITAR NUMFASHI DA BUGAWAR ZUCIYA.. dukka zata iya cewa ASIF NE.....ASHRAF NE....AFEEF NE.
Idan aka tambayeta kinsan rayuwa?. Zata ce aah,....sai a yanzu. Sai bayan da Allah ya mallaka mata haisam. Sai bayan data haifi ashraf asif da afeef sannan tasan me duniya ke nufi da RAYUWA.
MUTUM HUDU dinnan.....mutane HUDU dinnan sun zama RUHINTA da batajin zata iya rayuwa ba tare dasu ba. Mutum HUDU dinnan da kullum take kwana take tashi da fargabar rasa daya daga cikin su. Mutane hudun nan da kullum take addu'a kada Allah ya jarabceta da rasa daya daga cikinsu.
Wata ingantacciyar rayuwa.....wadda take kwanciya da burin ganin kamar wanzuwar rayuwa me kyau wa ahalinta. Wara rayuwa da take farkawa da sautikansu su hudun. Haisam da yaransa......ta kwanta dasu dumin jikinsu yana gogar nata.
Wata rayuwa ta tsarawa kanta. Duk wata wahala ta raino ta koyawa kanta. Bata yarda da rainon hadimai ba.....bata yarda da rainon bayi ba.....bata yarda da rainon 'yan aiki ba. Tafi ganewa ta hidimta musu da kanta. Bata yarda da kowa akan yaranta ba indai ba jininsu bane.
Rayuwarta a hannun mammina wata irin izina ce.....wani irin karatu ne me zaman kansa da kansa. Karatun da wataqila mammina bata mata shi ba....ba lallai ta gane ta sauqi haka ba.
Silently ta dinga gyaran kanta....silently ta dinga Maida kanta macace ta hanyar koyin hanyoyin kula da miji da yara. Ta sanya dukkan hankalinta da qarfinta a kai. Yadda cikin lokaci kadan ta iya komai,....cikin qaramin lokaci ta zama cikakkiyar mace da zata iya kula da gidanta da mijinta,wannan ya gaya mata lallai komai idan mutum yaso zai iya gyara rayuwarsa. Idan mutum yaso zai iya gyara kansa...... Idan har mutum yaso zai iya gyaran kurakuransa.
Ta yarda komai soyayyarki da cikarki mace...akwai abubuwan da idan baki iyasu ba....komai kawaicin da namiji zai miki kina da naqasu. Har yanzu idan tayi wani abun mamaki kashe haisam yakeyi. Yaya akayi ta iya?.
(Karki saki baki waike ai ana sonki,ai shi baida damuwa don bakiyi kaza ko ba'ayi kaza ba. Komai kawaicin namiji indai baki iya wani abu da yake so ko yaya ba.....zai iya kawaicin,ya dauke kai.....amma acan cikin ran shi yanaso,yana kuma kewa,idan kuma kin iya din zaiji dadi,zaki gane hakan bayan kin iya din).
Taso ya barsu taci gaba da kula da yaran,shi kuma yayi focusing akan business dinsa da boyayyen aikinsa. Amma koda ya amsa mata da to......idan tafiya ta kama,koda ya fita saidai taga ya dawo da kanshi yahau hada kayansu asharaf,saidai ta tsaya cak tana dubanshi.
"Abbee" Sunan da takan kirashi yanzu kenan.
"Mm" Sai ya amsa amma bazai dubeta ba,don yasan qilan qorafi ne
"Amma fa....."
"I'm sorry,bazan iya tafiya na barku ba,Even if I force myself to go, aikin ba zai yi min dadi ba....aikin bazai yuwu ba....ko kinason ganin faduwar mijinki?" Tana ji tana gani dole haka take rabuwa dashi.
Sun zama kamar aljihunsa,duk inda ya zaije sai ya daukesu hankalinsa yake kwanciya.
Akhnan ta yi murmushin nan dake qara mata kyau.
"Drama prince."
"No." Ya amsa cikin sanyin murya.
"I'm very serious."
Ta girgiza kai.
Tun da yaran suka zo duniya...ta fara ganin wani sabon haisam. Wani haisam da yake saurin komawa gida.
Wani Haisam da yake duba hotunan yaransa a tsakiyar meeting.
Wani Haisam da baya iya yin yini bai gan su ba.
"Ranan da suka shiga school,zanga yadda zamu dinga yawo dasu" Ta taba cewa dashi. Murmushi ya saki yana kallon tsakiyar qwayar idanunta.
"Ba abinda zai sauya....ba abinda za'a fasa. Su dama 'yan rakiya ne ai".
Akhnan ta qyalqyale da dariya.
"Yan rakiya?"
"Yes."
"For the rest of their lives?"Sai ya kalleta,wannan kallon da kullum ke sa zuciyarta ta narke.
"For the rest of mine." Na dan lokaci Akhnan ta kasa cewa komai. Saboda yadda ya fad'a. Ba wasa ba.
Ba tsokana ba.
Da gaske yake.
A wurin Haisam...dukiyarsa..... Sarautarsa.....Kamfanoninsa.......nasarorinsa. Duk suna da matsayinsu. Amma babu abin da yake so ya dauka tare da shi kamar matarsa da qananan sarakunansa uku.
Yaran suna da watanni takwas ta aurar da nata 'yan biyar din. Birra barratu buhaina bushira da baraka. Saidai kusan dukkaninsu sun aminta suci gaba da aiki da ita,don haka a cikin villa dinsu aka warewa kowa apartment daban shi da mijinsa,don masu gidan nasu ma duka 'yan gidan sarautar agadez ne,birra ce ta samu dan cikin masarautar jimma.
Tana tafi da kowanne company nata daga gida ta cikin system. Sau bibbiyu bayan haihuwar su ashraf taje dubai da Niamey tayi ziyarar gani da ido ta duba duka companies din nata. Meeting.....shawarwari da gudanarwar kamfanonin daga gida takeyi.
Bayan ta sallami haisam din,ta kuma sallami yaran,a kowacce rana awa uku ko biyu take warewa tana aiki saman saman system tana gudanar da komai,idan ta rufe kuma sai washegari,saidai idan wani abun ya taso su sanar mata tahau ta duba.
*_BAYAN SHEKARU_*
Safiyar Jimma ta kasance cikin nutsuwa.
Iskar sanyi daga tsaunukan Jimma na motsa farin curtains din balcony a hankali,yayin da hasken safiya yake shiga cikin bedroom dinsu mai fadi da wani irin tsari dake bada iska me dadi da wadataccen haske.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
A cikin manyan kadarorin daular haisam. Me private gardens....library.....children's wing......amily courtyard... Artificial lake.....Private masjid.....underground royal gallery,komai an tsara shi da abubuwan da takeso kaman mafarkinta ne a gabanta.
"Haisam..."Ta kasa qarasawa saboda yadda jikinta yayi sanyi gaba daya. Kaman yana nuna over soyayya a kanta. Kamar wannan qaunar tayi yawa,me ta masa?,me ta bashi data cancanci wannan gaba daya?.
Duruqsawa yayi sosai kusa da ita. Abin da ya sa duk wajen ya yi shiru.
Saboda sabon abu ne,haisam din ba qaramin abu ne yake sanyashi fallasa zuciyarsa haka ba.
"Kin bani gida." Ta kalle shi cikin mamaki.
"Na yi shekaru ina da gidaje."Sai ya girgiza kai.
"Amma ban taba samun home ba sai da ke." Nanay ta rufe bakinta,hawaye suka cika idanunta. Morsa Safiyya ma ta fara share hawaye a hankali. Su kansu abun wani burgesu yakeyi.....soyyayar da suka jima basuga irinta da gasken gaske a soyyayar zamanin nan ba.....a tattare da yaran zamani irinsu ba. So saboda Allah kawai,ba don ta bashi komai ba. So saboda Allah kawai.....saboda kyakykyawar mu'amalarsa ba don tasan wayeshi ba.
"Na gina wannan tun kafin a haife su."
Ya nuna yaran.
"Saboda na san wata rana zan so in nuna miki cewa..." Sai ya dan yi shiru.
"...duk abin da na mallaka zai iya qarewa." Ya furta kalmar sanda I danunta suka hadu da nasa.
"Amma darajarki a wurina ba za ta taba raguwa ba."
A wannan lokacin Akhnan ta kasa magana gaba daya.Ta ji kamar zuciyarta ta yi nauyi saboda soyayyarsa daya sake cusa mata da kuma wani irin launin farin ciki.
"Karbi" Taji muryar nanay daga gefanta.
Akhnan ta waigo a hankali tana duban uwar mijin nata. Uwar mijin da inda za'ace ta bada award na har abada ga best uwarmiji ba ko shakka nanay zata danqawa shi gaba daya.
"Wallahi kin cancanta." Ta sake fada tana kallon akhnan sosai tana gyada kanta.
"Fiye da haka ma." Muryar motii ta marawa ta nanay baya.
"Yayi yawa" Akhnan ta fada cikin karaya,tana ganin kamar batakai girman wannan kyauta ba.
"Not enough." Ya fada da dukka zuciyarsa. Akhnan ta girgiza kai itama tana duban abinda ke narkewa a idanunsa.
"Haisam..."
"Not enough."Ya sake maimaitawa idanunsa cikin nata.
"Da zan iya biyanki saboda duk abin da kika yi..." Ya girgiza kai.
"Da babu wani abu a duniya da zai isa biyanki wannan aikin.....wannan wahalar..." Nanay ta sake share hawaye tana jinjina kai gami da gamsuwa da maganganun haisam gaba daya.
A hankali morsa Safiyya ta juya gefe tana murmushi zuciyarta na mata wani irin sanyi. Irin mijin da safeena ta yiwa diyarta mafarki. Shi ta samu,sama da haka ma,itakam ko yanzu ta fadi ta mutu,tabbas tana da amsar bawa safeena,zata iya tsaiwa ta fuskanceta.
Matsawa yayi kusa sa ita,ya sunkuya qasa qasa ba tare da kowa yaji ba.
"You're crying giiftii"
"Saboda kai ne" Ta fada a shagwabe.
"Good" Ya fada yana murmushi. Da mamaki ta kalleshi.
"Yes" Yace yana dage girarsa.
"Because now everyone can see...."
"Can see what?"
"How much you love me" Ya fada da zolaya fal muryarsa. Ga mamakinsa tattausan murmushi ta saki,ta rausayar da kanta gefe.
"Ban fadi ba....duk irin son dana nuna maka ban fadi ba,koda a gaban waye" Ta masa surprise daya kasa magana,sai lumshe idanunsa kawai da yakeyi ya gaza daina kallonta.
A wannan ranar...ba estate din kawai bane ya sa mutane da yawa taya akhnan kukan murna ba......Ba girman kyautar ba ne.
Abin da ya taba zukatansu shi ne.....sheikh muhammad haisam......mutumin da ya shafe shekaru yana gina dauloli da kamfanoni....amma zabi ya sanya sunan mafi kyawun abin da ya gina da sunan Akhnan.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 157*
__________________________
*_INGANTACCEN MAGANIN SANYI NE SADIDAN,WANDA BA'A CAKUDASHI DA KOMAI BA SAI ZALLAR SASSAQE DA ITATUWA MASU AMINCI_*
*_KAYAN GYARA MASU INGANCI DA WARWARE MATSALAR MATA TA FUSKAR CIWON SANYI WANDA YA KASA JIN MAGANI_*
*_GARZAYA A SIRRANCE KI WARWARE MATSALARKI,KI TUNTUBETA TA WANNAN NUMBER WAYAR KAI TSAYE_*
+234 810 914 9876
___________________________
Idan da za'a tambayeta menene rayuwa?. Zata iya cewa HAISAM ne. Idan da za'a tambayeta mene RUHI ZUCIYA MAFARKI da BURI duka zata ce haisam ne.
Idan za'a tambayeta mececw SOYAYYA ko QAUNA?.....MENE FITAR NUMFASHI DA BUGAWAR ZUCIYA.. dukka zata iya cewa ASIF NE.....ASHRAF NE....AFEEF NE.
Idan aka tambayeta kinsan rayuwa?. Zata ce aah,....sai a yanzu. Sai bayan da Allah ya mallaka mata haisam. Sai bayan data haifi ashraf asif da afeef sannan tasan me duniya ke nufi da RAYUWA.
MUTUM HUDU dinnan.....mutane HUDU dinnan sun zama RUHINTA da batajin zata iya rayuwa ba tare dasu ba. Mutum HUDU dinnan da kullum take kwana take tashi da fargabar rasa daya daga cikin su. Mutane hudun nan da kullum take addu'a kada Allah ya jarabceta da rasa daya daga cikinsu.
Wata ingantacciyar rayuwa.....wadda take kwanciya da burin ganin kamar wanzuwar rayuwa me kyau wa ahalinta. Wara rayuwa da take farkawa da sautikansu su hudun. Haisam da yaransa......ta kwanta dasu dumin jikinsu yana gogar nata.
Wata rayuwa ta tsarawa kanta. Duk wata wahala ta raino ta koyawa kanta. Bata yarda da rainon hadimai ba.....bata yarda da rainon bayi ba.....bata yarda da rainon 'yan aiki ba. Tafi ganewa ta hidimta musu da kanta. Bata yarda da kowa akan yaranta ba indai ba jininsu bane.
Rayuwarta a hannun mammina wata irin izina ce.....wani irin karatu ne me zaman kansa da kansa. Karatun da wataqila mammina bata mata shi ba....ba lallai ta gane ta sauqi haka ba.
Silently ta dinga gyaran kanta....silently ta dinga Maida kanta macace ta hanyar koyin hanyoyin kula da miji da yara. Ta sanya dukkan hankalinta da qarfinta a kai. Yadda cikin lokaci kadan ta iya komai,....cikin qaramin lokaci ta zama cikakkiyar mace da zata iya kula da gidanta da mijinta,wannan ya gaya mata lallai komai idan mutum yaso zai iya gyara rayuwarsa. Idan mutum yaso zai iya gyara kansa...... Idan har mutum yaso zai iya gyaran kurakuransa.
Ta yarda komai soyayyarki da cikarki mace...akwai abubuwan da idan baki iyasu ba....komai kawaicin da namiji zai miki kina da naqasu. Har yanzu idan tayi wani abun mamaki kashe haisam yakeyi. Yaya akayi ta iya?.
(Karki saki baki waike ai ana sonki,ai shi baida damuwa don bakiyi kaza ko ba'ayi kaza ba. Komai kawaicin namiji indai baki iya wani abu da yake so ko yaya ba.....zai iya kawaicin,ya dauke kai.....amma acan cikin ran shi yanaso,yana kuma kewa,idan kuma kin iya din zaiji dadi,zaki gane hakan bayan kin iya din).
Taso ya barsu taci gaba da kula da yaran,shi kuma yayi focusing akan business dinsa da boyayyen aikinsa. Amma koda ya amsa mata da to......idan tafiya ta kama,koda ya fita saidai taga ya dawo da kanshi yahau hada kayansu asharaf,saidai ta tsaya cak tana dubanshi.
"Abbee" Sunan da takan kirashi yanzu kenan.
"Mm" Sai ya amsa amma bazai dubeta ba,don yasan qilan qorafi ne
"Amma fa....."
"I'm sorry,bazan iya tafiya na barku ba,Even if I force myself to go, aikin ba zai yi min dadi ba....aikin bazai yuwu ba....ko kinason ganin faduwar mijinki?" Tana ji tana gani dole haka take rabuwa dashi.
Sun zama kamar aljihunsa,duk inda ya zaije sai ya daukesu hankalinsa yake kwanciya.
Akhnan ta yi murmushin nan dake qara mata kyau.
"Drama prince."
"No." Ya amsa cikin sanyin murya.
"I'm very serious."
Ta girgiza kai.
Tun da yaran suka zo duniya...ta fara ganin wani sabon haisam. Wani haisam da yake saurin komawa gida.
Wani Haisam da yake duba hotunan yaransa a tsakiyar meeting.
Wani Haisam da baya iya yin yini bai gan su ba.
"Ranan da suka shiga school,zanga yadda zamu dinga yawo dasu" Ta taba cewa dashi. Murmushi ya saki yana kallon tsakiyar qwayar idanunta.
"Ba abinda zai sauya....ba abinda za'a fasa. Su dama 'yan rakiya ne ai".
Akhnan ta qyalqyale da dariya.
"Yan rakiya?"
"Yes."
"For the rest of their lives?"Sai ya kalleta,wannan kallon da kullum ke sa zuciyarta ta narke.
"For the rest of mine." Na dan lokaci Akhnan ta kasa cewa komai. Saboda yadda ya fad'a. Ba wasa ba.
Ba tsokana ba.
Da gaske yake.
A wurin Haisam...dukiyarsa..... Sarautarsa.....Kamfanoninsa.......nasarorinsa. Duk suna da matsayinsu. Amma babu abin da yake so ya dauka tare da shi kamar matarsa da qananan sarakunansa uku.
Yaran suna da watanni takwas ta aurar da nata 'yan biyar din. Birra barratu buhaina bushira da baraka. Saidai kusan dukkaninsu sun aminta suci gaba da aiki da ita,don haka a cikin villa dinsu aka warewa kowa apartment daban shi da mijinsa,don masu gidan nasu ma duka 'yan gidan sarautar agadez ne,birra ce ta samu dan cikin masarautar jimma.
Tana tafi da kowanne company nata daga gida ta cikin system. Sau bibbiyu bayan haihuwar su ashraf taje dubai da Niamey tayi ziyarar gani da ido ta duba duka companies din nata. Meeting.....shawarwari da gudanarwar kamfanonin daga gida takeyi.
Bayan ta sallami haisam din,ta kuma sallami yaran,a kowacce rana awa uku ko biyu take warewa tana aiki saman saman system tana gudanar da komai,idan ta rufe kuma sai washegari,saidai idan wani abun ya taso su sanar mata tahau ta duba.
*_BAYAN SHEKARU_*
Safiyar Jimma ta kasance cikin nutsuwa.
Iskar sanyi daga tsaunukan Jimma na motsa farin curtains din balcony a hankali,yayin da hasken safiya yake shiga cikin bedroom dinsu mai fadi da wani irin tsari dake bada iska me dadi da wadataccen haske.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)