Sashe 79
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kiyi haquri.......bani da lafiya,kula dani akace kiyi sosai,haka nanay ke kula dani idan bani da lafiya. Nayi kuka akan cinyarta....nayi bacci duka bata hanani" Ya fadi da wani irin laushi. Yadda yake maganan sai taga ya koma mata yaro qarami,irin qanqanin yaron nan da bai wuce shekara goma ba. Kasa jurewa tayi,sai data sake satar kallonsa sannan ta kauda kai da sauri.
"Baki yarda ba ko?" Ya fada sanda take miqa masa coffee din,sai ya hada da yatsunta ya riqe cikin nasa yana kasheta da narkakkun idanunsa.
Yadda yake kasheta gaba daya tana jin kamar zuciyarta zata narke ta fito daga qirjinta,sai taji me yayi saura,narke masa nata idanun tayi kamar me neman tallafi. Wani abu ya damqi zuciyarsa da wani matsa da sai daya lumshe idanunsa sannan ya budesu
"Zaki yarda......."
".......wataran" Ya fadi kalmomi biyun a rarrabe yana sakar mata hannun a hankali.
Zama yayi saman kujerar bar din yana sipping coffee din a hankali. Yayi dadi....dadin da baisan me yasa yayishi ba. Hannunsa ne ko hannunta,ko qare mata kallon da yakeyi sanda take kai kawo tana duba freezers din kitchen din bayan ya hanata dankwalinta qememe.
A duk sanda zatayi taku daya sai yaji gaba daya duniyarsa ta girgiza,ya zame mug din yana ajiyeshi sanda yaji haqurinsa yana qarewa.
"Halal dina ce.....lada Allah zai bani" Ya fadawa kansa da kansa yana jin yadda tafin hannunsa dana qafarsa suna daukan wani irin dumi.
Agogo ya kalla yana duba lokacin sallah,a hankali ya zame dubansa yana fadin
"Lokacin sallah yayi" Muryarsa a shaqe tana fita da qyar.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 71*
__________________________
*_Amintaccen gurin siyayya_*
*_ingantattun kaya akan ingantaccen farashin da ba irinsa a kasuwa_*
*_BONONZA DA PROMO akai akai_*
*dukka sai a HUGUMA CLOSET*
*Duniyar kayan yara,mata,maza,dukka*
*shaddodi,atamfofi,laces,abayas,jakankuna,takalma,agogo,sarqoqi,English wears,night wears,under wears,da duk wani nau'in sutura babba da qarami*
*_Karki yadda ayi babu ke.....leqa kiga yadda closet din HUGUMA kullum ke cike da kaya akan farashi me kama da KYAUTA_*
*_YAN SARI....YAN REPOSTING.....DA SARAKAN ADO MASU SIYA DON KANSU....DUKKA INA MUKU MARABA_*🤝🤝🤝🤝
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
__________________________
Kallonsa tayi sannan tayi qasa da kanta,batasan yadda zata gaya masa ba,batasan yadda zatace masa bata sallah ba. Kunya da nauyi takeji,idan tana period dinta ba wanda ya sani,batasan ta inda zata fara masa bayani ba sam.
Baiko motsa ba,shi da yace lokacin sallah yayi amma yana tsaye hannayensa harde a qirjinsa yana qare mata kallo. Alamar jiranta yakeyi kenan?. Kamar yasan tunanin da take ya motsa labbansa a hankali muryarsa can qasa.
"Bani da lafiya....kuma kin sani,amma kin barni a tsaye ina jiranki,muje muyi sallah" Ya fada idanunsa suna lumshe kansu gami da budewa lokaci guda.
Dole ta juya a hankali ta fara takawa,ya bita da idanu a nutse yana jin kamar tana tafiya da wani sashe na zuciyarsa.
Kamar me gadi da ubangidansa haka yake biye da ita,yana sauke kowacce qafarsa a inda ta dauke tata. Takunta......wani irin yanayine a cikinsa me tafiyar da hankali,wani irin taku da yakeji kamar ya banbanta da sauran dukka wani taku daya sani.
Kowanne sashe na jikinta yana motsawa a sanda ta daga qafarta ta kuma sauke da wani irin yanayi me janye hankali.
"Ya salam" Ya fada idanunsa suna sake lumshe kansu gami da budewa bayan da zuciyarsa ta d'arsa masa.
"Maza nawa sukaga wannan takun nata?,maza nawa suka kalleta?,qasashen duniya nawa taje suka kalli wannan jikin?".
" Ba haka bane" Zuciyarsa ta sake fadi masa bayan data shiga masa tariyar halinta. Adadin mazan da ta hanawa damar kallonta kadai......adadin mutum nawa ma suka samu damar ganinta ido da ido,sassanyar ajiyar zuciya ta subuce masa daidai sanda idanunsa suka sauka akan saamee.
Da wani irin sauri ta dauke idanunta daga kansu zuciyarta na wani irin bugawa. Bugun da takejin kamar zai hadu ya tarwatse da zuciyartata gaba daya.
Yadda suka jero,yadda yake biye da ita kamar salon karin maganar nan da ake kira da raqumi da akala. Fes idanunta sukaga yadda yake qarewa komai nata kallo ta baya. Wani abu ya tsaya mata a wuyanta ta dinga jin kamar zatayi amai.
"Barka da fitowa" Kalmar ta fadeta ne saboda taja hankalinsa ko yaya,amma haka kawai yaji Kalmar tazo tayi masa karen tsaye. A yadda yakejinsa dinnan,bayason kusanci daga kowa sai daga gareta,baya buqatar motsin kowa a duniyarsa sai nata. Baya marmarin numfashin kowa kusa dashi sai nata sassanyan numfashinnan da yake fita da wata irin kalar nutsuwa. Kai kawai ya daga a nutse yana ci gaba da binta a baya.
Ta danji mamaki kadan sanda taga shima ya tura qofar dakin data shiga din ya shiga. Ta waiwayo tana dubansa da shagwababbun idanun nan nata. A zahiri zakace shagwaba takeji......amma a bad'ini shi yake narka mata zuciya gaba daya,wani irin MAHAUKACIYAR SOYAYYA takeji tana huda fatarta tana ratsawa zuwa ga jinin da zuciyarta ke aikewa zuwa kowanne sashe na jikinta don samun rayuwa yadda ya dace.
"Ki fara yin alwalar" Ya fada a mugun kasalance yana jin yadda mararsa ke sake daurewa kaman bazai iya sake taka qafarsa ba daga gurin,saidai duk da hakan hannun rigarsa yake nannadewa zuwa gwiwar hannunsa.
"Ko mu shiga tare?" Ya fadi da wani yanayi na kaman neman izini yana narka idanunsa cikin nata.
Idanun nata ta dauke,harshenta yayi nauyi,period ta gama dazun da safe,tana kuma sanya ran ganin tsarki daga kowanne lokaci daga yanzu,saidai batasan sanda zatayi wankan ba bare tayi sallah,don bata sake dubawa ba bare ta tabbatar da jufuf ko qassatul baidaah,wanda ita nata qassatul baidaah dinne(kamar yadda yazo a musulunci alamun tsarki guda biyu ne,yana da kyau kowacce mace ta kula da wannan lokaciin,a wannan yanayin wasu suna barin sallolinsu da yawa,akwai ramuwar sallah game jinin al'ada,mata da yawa kuma basu sani ba,sai a kula da kyau).
"Biftuuu" Ya kira sunanta da wani accent daya sanya taji dukka wata tsiga ta jikinta ta miqe,kafin tace komai kuma ta tsinceshi dab da ita. Zullewa taso tayi saboda tana jin kamar cikin wucewar kowacce daqiqa kasheta yakeyi........kasheta yakeyi da idanunsan nan.....sautin muryarsa......qamshin turarensa......da wani irin kusanci da kaf duniyarta bata taba tunanin akwaishi ba.
Nuna mata banbacin dake tsakaninsu yayi,da wani irin zafin nama ya riqo hannunta cikin nasa sannan ya jawota gaba daya,sai gata tayi kyakkyawan masauki cikin qirjinsa.
Wani irin shuru me dauke da wani irin yanayi ya gilma a tsakaninsu. Jikinta takeson zamewa saboda wani irin nannauyan yanayi da yake bata,wani yanayi daya aza mata wani irin tsoro saboda yadda takejin jikinsa sosai cikin nata,amma yadda taji bugun zuciyarsa da numfashinsa suna fita sai tsoro ya kamata. Ta daga idanunta da sauri tana dubansa,sai ta sake daburcewa ganin yadda wadanan manyan fararen idanun nasa suka sauya launi sannan suka rusuna girmansu yana raguwa sosai.
"Jikin naka ne?" Ta tambayeshi tana dan rudewa,rudewar data nuna har cikin wadannan blue eyes din nata masu daukan hankali.
"Bani da lafiya biftuuu......bani da lafiya" Ya fada muryarsa tana rarrabewa saboda yadda yakejin numfashinsa yana neman masa kadan. Qoqarin zamewa tayi tana fadin.
"Sannu.....bari na dauko maganin da nanay tace....." Maidata jikinsa yayi yana fadin.
"Wannan maganin ba?.....wannan maganin bazaiyimin komai ba biftuu" Yayi maganar kamar qaramin yaron daya rasa uwa a sanda yake tsananin buqatarta yana kwantar da kansa saman kafadarta.
"Sai wanne?,saina yiwa nanay magana a kawo"
"Kece......kece maganin akhnaann!" Ya fadi da wani irin harshe muryarsa tana komawa can qasan maqoshinsa yana sake matseta a jikinsa kamar zai ballata.
Wani irin shuru tayi zuciyarta na bugawa da matsanancin guda da taji kamar zata fasa qirjinta ta fito. Qwaqwalwarta da tunaninta suka hade guri daya suka damule gaba daya.
"Itace maganin?.....ta yaya ta zama magani?" Tambayar data sanyata yin shuru kenan tana Jin yadda jikinsa yayi wani irin dumi kaman wanda zazzabi.ke shirin saukar masa.
Gaba daya ya dagula mata lisaafi ya kuma dagula mata tunani,ta gaza gane wanne irin lalura ne haka?.
"Ta yaya?" Ta fadi a hankali da gasken gaske tana son sani.
Kaman jira yake ta fadi,ya sassauta riqon da yayi mata din,yadan janyeta daga jikin nasa a hankali sannan ya sanya dukka tafukan hannayensa guda biyu ya daga fuskartata yana kallon cikin idanunta.
"Idan na fada miki......zaki zamarmin maganin?,kinyi alqawari?,zaki taimakeni?" Ya fada a jere idanunsa suna narkewa cikin nata.
Yanayin data gani tattare dashi taji ya mata nauyi da yawa. Ya mata abubuwa masu kyau da yawa cikin rayuwarta,duk da har yanzu bata gama sanin wani bangare nasa ba......amma abinda ta sani shi alkhairi,ko yaya akayi maka shi kayi qoqari ka saka daidai gwargwado,ka zama dan halak daidai da abinda zaka iya.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Zanyi......in sha Allah" Wani sanyi yaji yana ratsashi,a hankali yaji ta haura zuwa mataki na biyu cikin zuciyarsa da rayuwarsa,ya lumshe ido yana jin girmanta da kimarta ya dadu.
Ya sani......batasan wanne magani yake nema ba......batasan wanne taimako yake buqata ba.....amma kai tsaye ta aminci ta tsaya a gefansa......ta tsaya cikin rayuwarsa.
"Muyi sallah.....saina fada miki".
" Ka fadamin naga abinda zan iyayi kafin muyi sallar" Amsar data sanya ya bude idanunsa dukka a kanta,yana sake jinta cikin wata qololuwa ta zuciyarsa.
Irin wannan attitude yake nema daga mace idanu rufe.....macen da zata aminta zata sadaukar maka komai girman wannan sadaukarwar.....macen da zata aminta ta tsaya kusa da kai......macen da buqatarka zata fara zuwa farko kafin tata....duk da girman buqatar,duk da rashin sanin taqamaimai rawar da zata taka a rayuwarka......irin wannan dabi'un yake nema.....shi kuma ya sadaukar da rayuwarsa da komai daya mallaka,ya qarar da sakanninsa.....mintunansa......awanninsa......watanninsa.......dama shekarunsa na rayuwa gaba daya a kanta.
Wani lallausan murmushi ya kubce masa,murmushin daya sake sanya idanunsa suka lumshe.
"Idan an kira sallah.....komai ajjiyeshi akeyi har sai anyi sallar....."
"Baki yarda ba ko?" Ya fada sanda take miqa masa coffee din,sai ya hada da yatsunta ya riqe cikin nasa yana kasheta da narkakkun idanunsa.
Yadda yake kasheta gaba daya tana jin kamar zuciyarta zata narke ta fito daga qirjinta,sai taji me yayi saura,narke masa nata idanun tayi kamar me neman tallafi. Wani abu ya damqi zuciyarsa da wani matsa da sai daya lumshe idanunsa sannan ya budesu
"Zaki yarda......."
".......wataran" Ya fadi kalmomi biyun a rarrabe yana sakar mata hannun a hankali.
Zama yayi saman kujerar bar din yana sipping coffee din a hankali. Yayi dadi....dadin da baisan me yasa yayishi ba. Hannunsa ne ko hannunta,ko qare mata kallon da yakeyi sanda take kai kawo tana duba freezers din kitchen din bayan ya hanata dankwalinta qememe.
A duk sanda zatayi taku daya sai yaji gaba daya duniyarsa ta girgiza,ya zame mug din yana ajiyeshi sanda yaji haqurinsa yana qarewa.
"Halal dina ce.....lada Allah zai bani" Ya fadawa kansa da kansa yana jin yadda tafin hannunsa dana qafarsa suna daukan wani irin dumi.
Agogo ya kalla yana duba lokacin sallah,a hankali ya zame dubansa yana fadin
"Lokacin sallah yayi" Muryarsa a shaqe tana fita da qyar.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 71*
__________________________
*_Amintaccen gurin siyayya_*
*_ingantattun kaya akan ingantaccen farashin da ba irinsa a kasuwa_*
*_BONONZA DA PROMO akai akai_*
*dukka sai a HUGUMA CLOSET*
*Duniyar kayan yara,mata,maza,dukka*
*shaddodi,atamfofi,laces,abayas,jakankuna,takalma,agogo,sarqoqi,English wears,night wears,under wears,da duk wani nau'in sutura babba da qarami*
*_Karki yadda ayi babu ke.....leqa kiga yadda closet din HUGUMA kullum ke cike da kaya akan farashi me kama da KYAUTA_*
*_YAN SARI....YAN REPOSTING.....DA SARAKAN ADO MASU SIYA DON KANSU....DUKKA INA MUKU MARABA_*🤝🤝🤝🤝
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
__________________________
Kallonsa tayi sannan tayi qasa da kanta,batasan yadda zata gaya masa ba,batasan yadda zatace masa bata sallah ba. Kunya da nauyi takeji,idan tana period dinta ba wanda ya sani,batasan ta inda zata fara masa bayani ba sam.
Baiko motsa ba,shi da yace lokacin sallah yayi amma yana tsaye hannayensa harde a qirjinsa yana qare mata kallo. Alamar jiranta yakeyi kenan?. Kamar yasan tunanin da take ya motsa labbansa a hankali muryarsa can qasa.
"Bani da lafiya....kuma kin sani,amma kin barni a tsaye ina jiranki,muje muyi sallah" Ya fada idanunsa suna lumshe kansu gami da budewa lokaci guda.
Dole ta juya a hankali ta fara takawa,ya bita da idanu a nutse yana jin kamar tana tafiya da wani sashe na zuciyarsa.
Kamar me gadi da ubangidansa haka yake biye da ita,yana sauke kowacce qafarsa a inda ta dauke tata. Takunta......wani irin yanayine a cikinsa me tafiyar da hankali,wani irin taku da yakeji kamar ya banbanta da sauran dukka wani taku daya sani.
Kowanne sashe na jikinta yana motsawa a sanda ta daga qafarta ta kuma sauke da wani irin yanayi me janye hankali.
"Ya salam" Ya fada idanunsa suna sake lumshe kansu gami da budewa bayan da zuciyarsa ta d'arsa masa.
"Maza nawa sukaga wannan takun nata?,maza nawa suka kalleta?,qasashen duniya nawa taje suka kalli wannan jikin?".
" Ba haka bane" Zuciyarsa ta sake fadi masa bayan data shiga masa tariyar halinta. Adadin mazan da ta hanawa damar kallonta kadai......adadin mutum nawa ma suka samu damar ganinta ido da ido,sassanyar ajiyar zuciya ta subuce masa daidai sanda idanunsa suka sauka akan saamee.
Da wani irin sauri ta dauke idanunta daga kansu zuciyarta na wani irin bugawa. Bugun da takejin kamar zai hadu ya tarwatse da zuciyartata gaba daya.
Yadda suka jero,yadda yake biye da ita kamar salon karin maganar nan da ake kira da raqumi da akala. Fes idanunta sukaga yadda yake qarewa komai nata kallo ta baya. Wani abu ya tsaya mata a wuyanta ta dinga jin kamar zatayi amai.
"Barka da fitowa" Kalmar ta fadeta ne saboda taja hankalinsa ko yaya,amma haka kawai yaji Kalmar tazo tayi masa karen tsaye. A yadda yakejinsa dinnan,bayason kusanci daga kowa sai daga gareta,baya buqatar motsin kowa a duniyarsa sai nata. Baya marmarin numfashin kowa kusa dashi sai nata sassanyan numfashinnan da yake fita da wata irin kalar nutsuwa. Kai kawai ya daga a nutse yana ci gaba da binta a baya.
Ta danji mamaki kadan sanda taga shima ya tura qofar dakin data shiga din ya shiga. Ta waiwayo tana dubansa da shagwababbun idanun nan nata. A zahiri zakace shagwaba takeji......amma a bad'ini shi yake narka mata zuciya gaba daya,wani irin MAHAUKACIYAR SOYAYYA takeji tana huda fatarta tana ratsawa zuwa ga jinin da zuciyarta ke aikewa zuwa kowanne sashe na jikinta don samun rayuwa yadda ya dace.
"Ki fara yin alwalar" Ya fada a mugun kasalance yana jin yadda mararsa ke sake daurewa kaman bazai iya sake taka qafarsa ba daga gurin,saidai duk da hakan hannun rigarsa yake nannadewa zuwa gwiwar hannunsa.
"Ko mu shiga tare?" Ya fadi da wani yanayi na kaman neman izini yana narka idanunsa cikin nata.
Idanun nata ta dauke,harshenta yayi nauyi,period ta gama dazun da safe,tana kuma sanya ran ganin tsarki daga kowanne lokaci daga yanzu,saidai batasan sanda zatayi wankan ba bare tayi sallah,don bata sake dubawa ba bare ta tabbatar da jufuf ko qassatul baidaah,wanda ita nata qassatul baidaah dinne(kamar yadda yazo a musulunci alamun tsarki guda biyu ne,yana da kyau kowacce mace ta kula da wannan lokaciin,a wannan yanayin wasu suna barin sallolinsu da yawa,akwai ramuwar sallah game jinin al'ada,mata da yawa kuma basu sani ba,sai a kula da kyau).
"Biftuuu" Ya kira sunanta da wani accent daya sanya taji dukka wata tsiga ta jikinta ta miqe,kafin tace komai kuma ta tsinceshi dab da ita. Zullewa taso tayi saboda tana jin kamar cikin wucewar kowacce daqiqa kasheta yakeyi........kasheta yakeyi da idanunsan nan.....sautin muryarsa......qamshin turarensa......da wani irin kusanci da kaf duniyarta bata taba tunanin akwaishi ba.
Nuna mata banbacin dake tsakaninsu yayi,da wani irin zafin nama ya riqo hannunta cikin nasa sannan ya jawota gaba daya,sai gata tayi kyakkyawan masauki cikin qirjinsa.
Wani irin shuru me dauke da wani irin yanayi ya gilma a tsakaninsu. Jikinta takeson zamewa saboda wani irin nannauyan yanayi da yake bata,wani yanayi daya aza mata wani irin tsoro saboda yadda takejin jikinsa sosai cikin nata,amma yadda taji bugun zuciyarsa da numfashinsa suna fita sai tsoro ya kamata. Ta daga idanunta da sauri tana dubansa,sai ta sake daburcewa ganin yadda wadanan manyan fararen idanun nasa suka sauya launi sannan suka rusuna girmansu yana raguwa sosai.
"Jikin naka ne?" Ta tambayeshi tana dan rudewa,rudewar data nuna har cikin wadannan blue eyes din nata masu daukan hankali.
"Bani da lafiya biftuuu......bani da lafiya" Ya fada muryarsa tana rarrabewa saboda yadda yakejin numfashinsa yana neman masa kadan. Qoqarin zamewa tayi tana fadin.
"Sannu.....bari na dauko maganin da nanay tace....." Maidata jikinsa yayi yana fadin.
"Wannan maganin ba?.....wannan maganin bazaiyimin komai ba biftuu" Yayi maganar kamar qaramin yaron daya rasa uwa a sanda yake tsananin buqatarta yana kwantar da kansa saman kafadarta.
"Sai wanne?,saina yiwa nanay magana a kawo"
"Kece......kece maganin akhnaann!" Ya fadi da wani irin harshe muryarsa tana komawa can qasan maqoshinsa yana sake matseta a jikinsa kamar zai ballata.
Wani irin shuru tayi zuciyarta na bugawa da matsanancin guda da taji kamar zata fasa qirjinta ta fito. Qwaqwalwarta da tunaninta suka hade guri daya suka damule gaba daya.
"Itace maganin?.....ta yaya ta zama magani?" Tambayar data sanyata yin shuru kenan tana Jin yadda jikinsa yayi wani irin dumi kaman wanda zazzabi.ke shirin saukar masa.
Gaba daya ya dagula mata lisaafi ya kuma dagula mata tunani,ta gaza gane wanne irin lalura ne haka?.
"Ta yaya?" Ta fadi a hankali da gasken gaske tana son sani.
Kaman jira yake ta fadi,ya sassauta riqon da yayi mata din,yadan janyeta daga jikin nasa a hankali sannan ya sanya dukka tafukan hannayensa guda biyu ya daga fuskartata yana kallon cikin idanunta.
"Idan na fada miki......zaki zamarmin maganin?,kinyi alqawari?,zaki taimakeni?" Ya fada a jere idanunsa suna narkewa cikin nata.
Yanayin data gani tattare dashi taji ya mata nauyi da yawa. Ya mata abubuwa masu kyau da yawa cikin rayuwarta,duk da har yanzu bata gama sanin wani bangare nasa ba......amma abinda ta sani shi alkhairi,ko yaya akayi maka shi kayi qoqari ka saka daidai gwargwado,ka zama dan halak daidai da abinda zaka iya.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Zanyi......in sha Allah" Wani sanyi yaji yana ratsashi,a hankali yaji ta haura zuwa mataki na biyu cikin zuciyarsa da rayuwarsa,ya lumshe ido yana jin girmanta da kimarta ya dadu.
Ya sani......batasan wanne magani yake nema ba......batasan wanne taimako yake buqata ba.....amma kai tsaye ta aminci ta tsaya a gefansa......ta tsaya cikin rayuwarsa.
"Muyi sallah.....saina fada miki".
" Ka fadamin naga abinda zan iyayi kafin muyi sallar" Amsar data sanya ya bude idanunsa dukka a kanta,yana sake jinta cikin wata qololuwa ta zuciyarsa.
Irin wannan attitude yake nema daga mace idanu rufe.....macen da zata aminta zata sadaukar maka komai girman wannan sadaukarwar.....macen da zata aminta ta tsaya kusa da kai......macen da buqatarka zata fara zuwa farko kafin tata....duk da girman buqatar,duk da rashin sanin taqamaimai rawar da zata taka a rayuwarka......irin wannan dabi'un yake nema.....shi kuma ya sadaukar da rayuwarsa da komai daya mallaka,ya qarar da sakanninsa.....mintunansa......awanninsa......watanninsa.......dama shekarunsa na rayuwa gaba daya a kanta.
Wani lallausan murmushi ya kubce masa,murmushin daya sake sanya idanunsa suka lumshe.
"Idan an kira sallah.....komai ajjiyeshi akeyi har sai anyi sallar....."