← Book details LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 120 OF 176

Sashe 120

LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tun asali mutum ne shi da bayason koda musu ballantana wani abu daban,amma yau shi da wazeer da manyan dattawa masu yanke hukunci a masarautar sun qarar da awanni suna duba yiwuwar dora ahmad a gobe a kujerar sultane.

"Shine daidai....abinda ya dace kenan,a rantsar dashi a gobe,tabbas zai iya,yayi riqon qwarya mun gani,wani jinkirin kuma nashi da fa'ida". Da wannan maganar aka rufe kowa ya sanya hannu,saidai acan idanun wasu yana hangen wani abu da zuciyarsa bata gamsu ba,cikin jikinsa yakejin

"Akwai wani abu....tabbas akwai 'yan wata jam'iyyar daban a cikinsu" Saidai a matsayinsa na qwararren me binciken bin qwaqwaf,koda yatsa bai nunawa kowa komai ba. Abu daya ya sani.....duk wani jini na sultane a yanzu yana jin yana wuyansa.....duk wani ahali na sultane a yanzun yana jin alhakinsa yana wuyansa. Lafiyarsu,tsaronsu da kariyarsu....shi kuma zaiyi bakin rai bakin fama,sai inda qarfinsa ya qare.

Amsa masa sallamar tayi blue eyes dinta a kansa. Wani zaki take hanga yana takawa da qafafunsa bawai yarima haisam tsura ba. Jarumta takejin labari.....amma a tsaiwar da dukka maganarsa JARUMTAR take gani da kanta tana wakiltarshi.

*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*

*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*

*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*

08187255862

*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*

*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*

*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*

08187255862

*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*

*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261

*SHAIDAR BIYA*
08187255862

*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*

*QASAITA👑*

*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎

*H U G U M A*

*BOOK 03///PAGE 108*
________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0

*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*

*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*

*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*

*_Assalamu alaikum my loyal people_*

*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*

*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*

*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*

*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*

*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*

*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*

*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*

*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*

*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
__________________________

Takowa yaci gaba dayi,saidai idanunsa suna kan tray din daya hada mata komai. Ya tsaya cak daga gaban tray din yana kallonsa yana kuma cire agogonsa quietly. Kunyarsa da nauyinsa taji ya kamata,sai ta danyi qasa da kanta,amma ga mamakinta komai baice mata ba. Ya gama cire agogon,ya zare thobe din jikinsa,ya rage raga shi sai fara qal din singlet wadda ke fidda lallausan qamshin nan nasa,sai wani wando baqi three quarter daya haska fatarsa sosai.

Sunkuyawa yayi ya dauki tray din gaba days ya fice dashi,minti goma kacal ya dawo da wasu kayan shirye a sama. Kunyarsa da nauyinsa ya sanya ta sake sadda kanta qasa.

"Waane mutum?,waane aikinsa?" Kamar ita?,ita kesa young billionaire prince din aiki?,aikinma irin na kitchen?,hidima da ita?. A dazu ya dafa mata baqin shayi......a yanzun kuma bai gaji ba,ya sake dafa shayin ya hado da wata irin nau'in madara.

Gefanta ya ajiye shima ya zauna a nutse,sai a sannan ya kulle idanunta cikin nasa.

“Come.” ya fada da muryarsa me laushi can qasa. Bata musa ba,ta miqe a nutse tana takowa inda yake,tana jin kamar iska zata kadar da ita. Kanta sarawa kawai yakeyi,ba abinda kuma ya shiga cikinta tsahon wunin.

Ta dauka zai ajeta a gefansa ne,sai ya azata saman cinyarsa,ya mata kyakkyawan masauki,ya kuma yi mata kyakkyawan riqo yadda zataji dadin zama.

"Bude bakin" Ya fada yana saka spoon cikin madarar. Ba yadda ta iya ta bude dan qaramin bakinta dake dauke da siraran labba,ya fara saka mata madarar a baki tana karba a hankali.

D'aci kawai take mata a baki,basuyi nisa ba ta girgiza masa kai.

"Na qoshi" Ta fada a hankali hawaye suna cika mata idanu. Bata dauka idan sultane ya mutu zata iya sake rayuwa koda na second daya ba,yau gashi yana iya shan madara a ranar da zaiyi kwana na biyu cikin kabari,albarkacin miji na gari daya zaba mata.

Baice mata komai ba ya maida ya ajiye,ya dauki black tea din.

"Bismillah"

"Bazan iya ba.....na qoshi" Ta sake fada hawayen suna sauko mata. Shuru yayi,saidai yadan b'ata fuska kadan,abinda taji sam bataji dadinsa ba,sai ta bude masa bakin ya soma zuba mata a hankali. Koda tace ta qoshi,sai yadan sake mata murmushi.

"Thanks" Ya fada kamar shi ta ciwa abincin ba cikinta ba.

“You need rest.” ya fada yana goge mata gumin daya tsatstsafo ta goshinta saboda yadda dumin madarar da maganin gajiyar me kama da black tea ya soma ratsata.

Miqewa yayi tsam yana tasar da ita tsaye,ya kama zip na rigar baccinta zai zuge,saita dora hannunta saman nasa tadan riqe.

Wani murmushi kadan ya saki,idanunsa cikin nata yana girgiza kai.

"Zan rage miki ita ne saboda kiji dadin bacci sosai.....bazan miki komai ba....in fact bazan iya komai ba.... Just hutawa kawai nakeso kiyi" Sake masa hannun tayi a hankali,tana jinsa ya zuge rigar tsaf,sannan ya dauko mata wata cotton vest da wani skirt mara nauyi iyakar gwiwa ta saka.

Har saman gadon ya rakata ta kwanta,yaja mata duvet sosai sannan ya tsugunna ya mata lite kiss.

“Haisam" Ta kira sunansa a hankali sanda yake shirin sauka daga gadon.

"My princess" Ya fada yana tura hannunsa ta qasan duvet din ya riqe hannunta sosai cikin nasa.

“Everything feels empty.” ta qarasa fada muryarta yana rawa. A tausashe ya matsa hannunta

“Look at me.” A hankali ta d'ago idanunta.

“You’ve cried enough for tonigh" Yayi maganar yana sanya daya tafin hannun nasa a gefan fuskarta a tausashe.

“…I keep hearing her words.” ta fada hawayen dake idanunta suna gangarowa.

Ya gane sarai,tana nufin Mammina.
Sai idanunsa suka d'an yi duhu,yana sake jin wani abu me kaifi game da matar......yana sake jin qasa da sati biyu idan bai sanya matar ta karbi hukuncinta ba shi ba d'an babansa bane. Ta kawo geji.....kuma a yanzun ba idanun duk wani wanda zai sanya ya daga mata qafa saboda shi.

Qafafunsa ya daga yana haurawa saman gadon,sai ya kwanta sosai a gabanta suna sharing pillow. Wannan ya bashi daman musayar numfashi tsakaninsa da ita. Wannan ya bashi daman jin bugun zuciyarta sosai,abinda yake gaya masa cewa zuciyarta har yanzu bata gama nutsuwa ba.....bata gama haqura ba,sai ya sarqafe yatsunsa da nata guri daya.

“She wanted to hurt you.” ya fada da calm voice,yana ganin ya kamata ya sake buda mata tunaninta akan matar.

“Don’t give her victory by breaking yourself.”

Sai ta lumshe ido a h a hankali,sannan ta bude tana dunan qwayar idanunsa.

“I miss him.” sai Haisam ya rufe idanunsa briefly yana jin ciwo da rad'ad'in zubar hawayen nan nata da yaqici yaqi cinyewa da gasken gaske. Kissing goshinta ya sakeyi,ya dora hannunsa saman kanta yana shafa dogon gashinta a hankali da sigar lallashi.

“I know.” cikin muryar rad'a ya maimaita.

“I know, babe......kiyi haquri....komai zaizo ya wuce.....kuma komai yayi farko yana da qarshe".

Kalamansa sun zauna mata sosai cikin ranta,saita cusa kanta sosai da fuskarta cikin qirjinsa. Gurin da takejin bata da sauran gida duk duniya irinsa. Gurin da takejin bata da wata mafaka me daraja irinsa.....gurin da takeji shi dayane yake bata nutsuwa sama da komai duk duniya.

Shuru ya sake ratsa dakin,sai ya miqa hannunsa ya dauki bedside lamp dinsa. Karatun qur'ani ya kunna,da sautinsa da qira'arsa dake.nade cikin fitilar,ya daidaita sautin yadda bazai damu me bacci ba ya ajiye ya kwanta kusa da ita cikin nutsuwa,hannunta cikin nasa,kamar yana tsaron duk wani ciwo ko cutarwa da zai iya isa gareta.

Nutsuwa da wani tarin kwanciyar hankali suka soma mamayarta,ta sauke wata ajiyar zuciya me hade da sheshsheqa,kaman yadda yaron daya gaji da kuka keyi cikin qirjin mamansa a sanda ta lallasheshi.

Bacci yana qoqarin fusgarta,yana qoqarin dauketa daga wannan duniyar zuwa wata taji sautinsa can qasa sosai kusa da goshinta.

“No one will hurt you while I’m here.”

Sai daya tabbatar ta nutsu ta kuma yi nisa a baccin sannan ya zare jikinsa hankali.

A nutse ya wuce bathroom,yayi wanka yayi steaming jikinsa sosai,yana jin duk wata gajiyarsa tana wartsakewa. Yanaso yayi bacci amma bazaiyuwu ya kwanta ba. Bawai don bayason baccin ba.....aah,sai saboda yana jin cewa bacci bai kamashi ba a agadez.

Cikin qatar thobe ya shirya black silk. Ya zama dole ya saka black din,saboda yanason ya dinga sajewa da duhun guri idan yaso haka. Hirami ya nada baqi saman kansa,ya masa wani dauri kaman na dankwali. Baiyi shigar don ado ba.....amma idan ka kalleshi sai kaga ya maka wani irin kyau me daukan hankali.

Coffee kawai ya iyasha,sai gasashen naman da baifi yanka hudu ba. Yana tsaye yana sipping coffee din yana kallonta,tayi relaxing sosai dukka jikinta ya saki tana fidda numfashi a hankali.

Saita masa wani irin kyau,fuskarta tayi fayau,alamun kukan da tasha sosai yana sake bayyana a fuskarta.

Tsaiwa yayi gabanta sosai,ya karanta addu'o'i ya shafa mata,sannan ya sake karanta wasu ya tofa gabas da yamma....kudu da arewa,ya sake rage mata hasken dakin,ya sanya takalmansa masu laushi dake boye sautin taku ya juya yana barin dakin.

Sai daya tsaya yayi addu'o'i sosai,bayan wadanda suka wuni a bakinsa yana yi duk zaman wunin da sukayi din,sannan ya saka qafarsa a hankali yana fita.
Chapter 120 · 0% Book details