Sashe 67
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Nanay" Akhnan ta furta sunan a hankali kamar meyin rada muryarta tana rawa. Kalmar ya fito mata ne ba tare data shirya hakan ba. Idan bata manta ba,cikin diary din safeena wanda bata bude koda third page dinsa ba har yanzu.....amma daga page na farko zuwa na biyu cikin sunaye sahun farko da taga anata maimaita rubutawa akwai KHADEEJA NANAY. a yanzun tana iya tuna haka.
"Karki qara kirana da kowanne suna sai wannan" Nanay ta furta hannuwanta cikin na akhnan din tamkar anace mata idan ta saketa zata bace a shafe babin wannan farincikin da yayewar damuwar data samu.
Lumshe idanu akhnan tayi,sai wasu hawaye suka biyo ta qasan lumsassun idanunta. Har mutane nawa mamminta ta rasa ne a rayuwarta?,mutane nawa ta tafi tana kewar rashinsu?,da fari ahmad.....ance akwai wani yaron nata daban inji momma.....yanzu kuma ga nanay?. A yanzun ko zata samu salama idan tasan an samu mutum biyu a cikinsu?.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Hannu nanay ta sake kaiwa gefan fuskar akhnan tana dauke mata hawayen,ta bude idanunta a hankalin jin hannunta saman Fuskarta,hannun sai ta jishi da wani irin sanyi da wata irin rahama,kwatankwacin yadda takeji akan na morsa safiyya.
"Kina da irin idanunta.....kina kallona kamar yadda take kallona" Nanay ta furta da wani murmushi da hawaye ke kwance fal qasan qwayar idanunta.
Dauke idanunta tayi ta maida kan haisam,wanda ke tsaye goye da hannuwansa a qirjinsa yana dubansu. Yana ji kamar an kwantar da zuciyarsa ne ana yankar namanta. Kuka na mace baya sonshi sam,ballanta kukan nanay dinsa?. Ya dauka kukan nanay kawai zai masa zafi,amma sai yaji kwantankwacin wannan ciwon sanda yaga gangarowar nata hawayen.
"Ina safeenar......Allah yasa tana tare dani" Maganar data sanya komai tsaye musu cak. Wani kewa.....wata qauna ta mahaifiyarta ta taso mata,kawai saita kife kanta sosai saman hannunta dake cikin na nanay qwalla tana zuba.
Hakan da tayi ya sanyayar da jikin nanay sosai,cikin mutuwar jiki ta aza hannunta saman kan akhnan tana jin zuciyarta na wani irin bugawa
"Ya Allah......ya Allah" Ta fada a hankali,tana neman agaji ya bata juriyar abinda zataji.
Gabanta ya zagayo,ya kuma tsugunna saman qafafunsa a nutse. Nutsa hannunsa yayi tsakiyar nata hannun dake cikin na akhnan,sannan cikin softness yace
"Allah ya karbi kayarsa shekarun baya da suka wuce,amm....." Daga masa hannu tayi da sauri.
"Safiyya fa?"
"Tana nan,tana raye,tana agadez cikin qoshin lafiya" Wata iri nannauyan ajiyar zuciya ta sauke,hawaye suna son sake zubo mata amma ta sanya dukka jarumtarta tauhidinta da imaninta da Allah ta danneshi tare da fadin.
"Alhamdulillahi ala kulli haall.....Alhamdulillahi sirran wa jahran,Allah na gode maka,daka dauki safeena saika bamu copy dinta.....sannan ka barmin safiyyahta a raye,Allah ka gafarta mata cikin yalwatacciyar rahamarka" Duk da cikin wani yanayi take,amma sai taji amsa addu'ar ya zame mata dole,ta amsa a hankali labbanta suna motsawa.
Matso da akhnan tayi zuwa jikinta sosai,wata qauna dukka da takewa safeena tana jin tana tashi tana komawa kan akhnan din. Ta rumgumeta sosai cikin jikinta.
"Koda raina ne zan iya bawa safeena.......kisa a ranki safeenanki data mutu gata ta dawo......ni nanay,zan zamemiki sama da uwa idan akwai,duk dana sani.....kin samu komai daga safiyya" Idanunta ta lumshe a hankali,wata nutsuwa tana shigarta,yayin da rayuwarta da momma safiyya ta gilma ta idanunta.
"Me ya kawo haka?" Ta tambayi kanta,me yasa haka ya dinga faruwa tsakaninta da momma,me yasa sai daga qarshe take jinta kusa da zuciyarta kaman yadda takejin nanaya a yanzu?
"Ya sunanta.....sunanta na gaskiya"
"Khadeeja nanay.....sunanki aka mayar" Ya fadi sunan da wani irin yanayin da zai tabbatar maka yasan asalin sunan yadda yake,yadda ya fada ya qarawa sunan dadi da daraja,ya lumshe idanunsa yana budewa akan akhnan wadda tayi suman zaune.
"Ya akayi yasan every details haka a kanta?,yaushe yasan sunan Nanay aka saka mata?,da gaske sunan nanay dinne?,wanne irin aminci ne haka a tsakaninsu?,zataso taji......zataso ta samu wannan cikakken labarin.
"Allah sarki....Allah sarki" Kawai nanay ke maimaitawa tana tuna girman qaunar dake tsakani.
"Nanay.....kun manta damu?"muryar noorah wadda tayi magana a shagwabe da Aanani ta turota ya ratsa kunnnensu. Bata shigo parlor din ba,tana daga bayan qofar tayi maganar.
Yanayin maganarta ya bawa haisam da nanay dariya,akhnan batace komai ba,don da harshen oromo tayi magana bata gane me tace ba,bayan siririyar muryar dake nuna mata qaramar yarinya ce take magana.
"Zamu qarasa magana nanay" Ya fada yana miqewa a hankali yaja baya.
"Tabbas......ya kamata takwarata tasan wace mamanta....kama matarka ta tashi" Nanay ta fada tana zame hannunta daga cikin na akhnan,saidai har yanzu ta gagara daina kallonta,da wani irin murmushin qauna da soyayya shimfide kan fuskar nanay din,saita soma takawa tana nufar qofa ganin akhnan din taqi motsawa,alamu kunya dukka suna bayyana a tattare da ita
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 61*
Idanu sosai ya zuba mata bayan fitar nanay din,a hankali ya tako zuwa gabanta. Da gaske tausayinta yakeji sosai yana ratsa cikin zuciyarsa,irin tausayin da bai taba jin irinsa akan kowa ba. Ya lura akwai wani nauyi na nanay dake tsakiyar qwayar idanunta,to amma baisan meye ya kawoshi ba.
Bai tsaya miqa mata hannu ko yin magana da ita akan ta tashi ba. Kawai ya sanya dukka hannuwansa biyu ne ya dagota. Ya dagota ne a bazata,wannan ya kassara kowanne karsashi nata ya sanya ta fada jikinsa hankali kwance. Wannan faffadan qirjin da qamshinsa ya zame mata JARRABI....qamshi na biyu kenan a duk duniya da take jin yana fiddata daga duniyar da take bayan qamshinsa na anihi da wannan turaren da na shuwa incense and more.
Hannunta tasa da niyyar tureshi,saboda irin wannan rungumar da yayi mata ya sanya dukka qarfinsa ya riqeta da kyau,don haka ko motsawa kafadunsa basuyi ba ballantana ta saka ran zai matsa daga kusancin da yake tsakaninsu.
Batason wannan kallon.....wannan kallon na tsakiyar idanu da yake mata,yana qara yawaita rauninta,yana sake sanyawa ta jita wani iri,yana kuma sake haukata yanayin da takeji cikin jikinta.
Sosai yake kallon cikin idanunta,wanda hawaye ya jiqe mata eye lashes dinta ya sake sanyawa suka zama zara zara. Yatsansa ya miqa a hankali ya dora saman eyelashes din,taja wani irin numfashi tana lumshe idanun nata. Hakan sai ya qara mata kyau sosai a idanunsa,hawayen suka zama kamar wata rumfa tsakanin qwayar idanuwan nata.
Yatsu uku ya sanya yana goge mata hawayen a hankali yana sake kallon fuskarta. Komai nata na zaune akan tsari.....komai nata kaman ta zaba....komai yayi daidai da yanayinta da sigarta. Cikakkiyar girarta data dace da hancinta me tsaho da tudu.....dan qaramin bakinta me dauke da siraran labba.....
A duk sanda yatsunsa suka sauka saman fuskarta sai taji wani abu yana ratsa sassan jikinta,wani abu me kama da yawon kiyashi a jikinta. Can qasan ranta kuma tana sake juya komai a kansa,zuwa yanzu al'amarinsa ya fara bata tsoro.......al'amarinsa ya zarta dukka inda take zato.
"Yaushe?,ya akayi?,ya akayi yasan komai daya danganceta?,komai daya shafeta?,harda tsohon tarihin da ba ita kadai ya shafa ba?,mahaifiyarta ya shafa kai tsaye?"
"Waye kai?" Ta sake fadi idanunta a lumshe,amma wanna karon cikin wata karyayyiyar murya. A wannan karon cikin wani irin yanayi dake nuna tsananin buqatar son sanin WAYESHI din.
Shuru yayi yana qarewa lips dinta kallo,ba magananta ne ya dameshi ba,lips dinta ke burgeshi,burgeshi sukeyi har yana jin jikinsa ya fara amsawa,mararsa ta sake motsawa tana dan daurewa da wani irin yanayi daya tabbatar mode dinsa yana dab da canzawa. Yana jin kamar ya kamo lips din,yayita tsotsa da wannan sulbin da suke dashi wanda tunasu kawai yana iya birkita lissafinsa.
"Ka fara bani tsoro" Ta fada tana bude blue eyes dinta a kansa. Yarrrr yaji tsigar jikinsa ta zuba,ta bude idanun nata ne da wani irin yanayi da ya sanya ya kasa jurewa,sai ya sake sakata a jikinsa sanda take yunqurin zamewa,ya mannata sosai da jikinsa yana aza dukka tafukan hannayensa akan mazaunanta.
Tudunsu ya cika masa hannu,ya lumshe idonsa yana hadiye yawu da qyar. Saukar hannun a gurin ya sanyata wani irin zabura,ta sake yunquri ta zame hannuwan amma sam bata da wannan qarfin,sai ta maida idanunta kansa.
"Please" Ta fada da wata narkakkiyar murya,ga zatonta yanayin zai taimaka mata ya saketa,saidai ba abinda hakan ya haifar sai sake kunnashi da tayi,don kai tsaye ya kwantar da kansa saman kafadarta,take taji yadda yake kokawa da numfashinsa.
"Please" Ya sake maimaita kalmar data fada din a rarrabe saboda yadda zuciyarsa ke bugawa.
"Na shiga uku" Ta fada can qasan ranta idanunta suna tara ruwan qwalla. Me yasa?,me yasa yakeson mannewa jikinta haka?.
"Obbooooooo" Muryar noorah ta cika masa kunne wadda still tana daga bayan qofar ba tare data shigo ba.
"Ya salammmm" Ya fada yana janyewa daga jikinta.
"Noorah" Ya amsa mata da birkitacciyar muryarsa.
"Muna jira obbo please" Ta fada da yaren oromo.
"Alright" Ya amsa a kasalance. A nutse ya warware hannayensa daga inda ya dorasu,ya janye baya a hankali yana Ciro tissue ya miqa mata.
"Ki goge hawayen fuskarki,ni a yanzun bani da mafita na sani sai a gurin Allah" Hannu ta miqa tana karbar tissue din tana zube idanunta cikin nasa,yaga tambayar dake yawo cikin idanuwan don haka yayi taku biyu sannan ya dora da fadin.
"Mamminki na daya daga cikin mutane mafi soyuwa a zuciyar nanay......mun tashi mun sameta cikin kewa qauna da soyayyarta,ta yaya zata bari wani abu ya taba jinin wannan halittar?" Tissue din ta dora saman fuskarta tana goge hawayen da yayi saura a hankali,tana jin wata soyayya da qaunar matar tana saukar mata,tana kuma jin tamkar mahaifiyar data rasa dinne ta dawo kaman yadda ta buqaci taji hakan.
"To amma meya banbanta ta.....me ya banbanta wannna yanayin da abinda takeji akan morsa safiyya?,me ya hana taji wannan yanayin da wuri akan morsa safiyya?".
"Karki qara kirana da kowanne suna sai wannan" Nanay ta furta hannuwanta cikin na akhnan din tamkar anace mata idan ta saketa zata bace a shafe babin wannan farincikin da yayewar damuwar data samu.
Lumshe idanu akhnan tayi,sai wasu hawaye suka biyo ta qasan lumsassun idanunta. Har mutane nawa mamminta ta rasa ne a rayuwarta?,mutane nawa ta tafi tana kewar rashinsu?,da fari ahmad.....ance akwai wani yaron nata daban inji momma.....yanzu kuma ga nanay?. A yanzun ko zata samu salama idan tasan an samu mutum biyu a cikinsu?.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Hannu nanay ta sake kaiwa gefan fuskar akhnan tana dauke mata hawayen,ta bude idanunta a hankalin jin hannunta saman Fuskarta,hannun sai ta jishi da wani irin sanyi da wata irin rahama,kwatankwacin yadda takeji akan na morsa safiyya.
"Kina da irin idanunta.....kina kallona kamar yadda take kallona" Nanay ta furta da wani murmushi da hawaye ke kwance fal qasan qwayar idanunta.
Dauke idanunta tayi ta maida kan haisam,wanda ke tsaye goye da hannuwansa a qirjinsa yana dubansu. Yana ji kamar an kwantar da zuciyarsa ne ana yankar namanta. Kuka na mace baya sonshi sam,ballanta kukan nanay dinsa?. Ya dauka kukan nanay kawai zai masa zafi,amma sai yaji kwantankwacin wannan ciwon sanda yaga gangarowar nata hawayen.
"Ina safeenar......Allah yasa tana tare dani" Maganar data sanya komai tsaye musu cak. Wani kewa.....wata qauna ta mahaifiyarta ta taso mata,kawai saita kife kanta sosai saman hannunta dake cikin na nanay qwalla tana zuba.
Hakan da tayi ya sanyayar da jikin nanay sosai,cikin mutuwar jiki ta aza hannunta saman kan akhnan tana jin zuciyarta na wani irin bugawa
"Ya Allah......ya Allah" Ta fada a hankali,tana neman agaji ya bata juriyar abinda zataji.
Gabanta ya zagayo,ya kuma tsugunna saman qafafunsa a nutse. Nutsa hannunsa yayi tsakiyar nata hannun dake cikin na akhnan,sannan cikin softness yace
"Allah ya karbi kayarsa shekarun baya da suka wuce,amm....." Daga masa hannu tayi da sauri.
"Safiyya fa?"
"Tana nan,tana raye,tana agadez cikin qoshin lafiya" Wata iri nannauyan ajiyar zuciya ta sauke,hawaye suna son sake zubo mata amma ta sanya dukka jarumtarta tauhidinta da imaninta da Allah ta danneshi tare da fadin.
"Alhamdulillahi ala kulli haall.....Alhamdulillahi sirran wa jahran,Allah na gode maka,daka dauki safeena saika bamu copy dinta.....sannan ka barmin safiyyahta a raye,Allah ka gafarta mata cikin yalwatacciyar rahamarka" Duk da cikin wani yanayi take,amma sai taji amsa addu'ar ya zame mata dole,ta amsa a hankali labbanta suna motsawa.
Matso da akhnan tayi zuwa jikinta sosai,wata qauna dukka da takewa safeena tana jin tana tashi tana komawa kan akhnan din. Ta rumgumeta sosai cikin jikinta.
"Koda raina ne zan iya bawa safeena.......kisa a ranki safeenanki data mutu gata ta dawo......ni nanay,zan zamemiki sama da uwa idan akwai,duk dana sani.....kin samu komai daga safiyya" Idanunta ta lumshe a hankali,wata nutsuwa tana shigarta,yayin da rayuwarta da momma safiyya ta gilma ta idanunta.
"Me ya kawo haka?" Ta tambayi kanta,me yasa haka ya dinga faruwa tsakaninta da momma,me yasa sai daga qarshe take jinta kusa da zuciyarta kaman yadda takejin nanaya a yanzu?
"Ya sunanta.....sunanta na gaskiya"
"Khadeeja nanay.....sunanki aka mayar" Ya fadi sunan da wani irin yanayin da zai tabbatar maka yasan asalin sunan yadda yake,yadda ya fada ya qarawa sunan dadi da daraja,ya lumshe idanunsa yana budewa akan akhnan wadda tayi suman zaune.
"Ya akayi yasan every details haka a kanta?,yaushe yasan sunan Nanay aka saka mata?,da gaske sunan nanay dinne?,wanne irin aminci ne haka a tsakaninsu?,zataso taji......zataso ta samu wannan cikakken labarin.
"Allah sarki....Allah sarki" Kawai nanay ke maimaitawa tana tuna girman qaunar dake tsakani.
"Nanay.....kun manta damu?"muryar noorah wadda tayi magana a shagwabe da Aanani ta turota ya ratsa kunnnensu. Bata shigo parlor din ba,tana daga bayan qofar tayi maganar.
Yanayin maganarta ya bawa haisam da nanay dariya,akhnan batace komai ba,don da harshen oromo tayi magana bata gane me tace ba,bayan siririyar muryar dake nuna mata qaramar yarinya ce take magana.
"Zamu qarasa magana nanay" Ya fada yana miqewa a hankali yaja baya.
"Tabbas......ya kamata takwarata tasan wace mamanta....kama matarka ta tashi" Nanay ta fada tana zame hannunta daga cikin na akhnan,saidai har yanzu ta gagara daina kallonta,da wani irin murmushin qauna da soyayya shimfide kan fuskar nanay din,saita soma takawa tana nufar qofa ganin akhnan din taqi motsawa,alamu kunya dukka suna bayyana a tattare da ita
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 61*
Idanu sosai ya zuba mata bayan fitar nanay din,a hankali ya tako zuwa gabanta. Da gaske tausayinta yakeji sosai yana ratsa cikin zuciyarsa,irin tausayin da bai taba jin irinsa akan kowa ba. Ya lura akwai wani nauyi na nanay dake tsakiyar qwayar idanunta,to amma baisan meye ya kawoshi ba.
Bai tsaya miqa mata hannu ko yin magana da ita akan ta tashi ba. Kawai ya sanya dukka hannuwansa biyu ne ya dagota. Ya dagota ne a bazata,wannan ya kassara kowanne karsashi nata ya sanya ta fada jikinsa hankali kwance. Wannan faffadan qirjin da qamshinsa ya zame mata JARRABI....qamshi na biyu kenan a duk duniya da take jin yana fiddata daga duniyar da take bayan qamshinsa na anihi da wannan turaren da na shuwa incense and more.
Hannunta tasa da niyyar tureshi,saboda irin wannan rungumar da yayi mata ya sanya dukka qarfinsa ya riqeta da kyau,don haka ko motsawa kafadunsa basuyi ba ballantana ta saka ran zai matsa daga kusancin da yake tsakaninsu.
Batason wannan kallon.....wannan kallon na tsakiyar idanu da yake mata,yana qara yawaita rauninta,yana sake sanyawa ta jita wani iri,yana kuma sake haukata yanayin da takeji cikin jikinta.
Sosai yake kallon cikin idanunta,wanda hawaye ya jiqe mata eye lashes dinta ya sake sanyawa suka zama zara zara. Yatsansa ya miqa a hankali ya dora saman eyelashes din,taja wani irin numfashi tana lumshe idanun nata. Hakan sai ya qara mata kyau sosai a idanunsa,hawayen suka zama kamar wata rumfa tsakanin qwayar idanuwan nata.
Yatsu uku ya sanya yana goge mata hawayen a hankali yana sake kallon fuskarta. Komai nata na zaune akan tsari.....komai nata kaman ta zaba....komai yayi daidai da yanayinta da sigarta. Cikakkiyar girarta data dace da hancinta me tsaho da tudu.....dan qaramin bakinta me dauke da siraran labba.....
A duk sanda yatsunsa suka sauka saman fuskarta sai taji wani abu yana ratsa sassan jikinta,wani abu me kama da yawon kiyashi a jikinta. Can qasan ranta kuma tana sake juya komai a kansa,zuwa yanzu al'amarinsa ya fara bata tsoro.......al'amarinsa ya zarta dukka inda take zato.
"Yaushe?,ya akayi?,ya akayi yasan komai daya danganceta?,komai daya shafeta?,harda tsohon tarihin da ba ita kadai ya shafa ba?,mahaifiyarta ya shafa kai tsaye?"
"Waye kai?" Ta sake fadi idanunta a lumshe,amma wanna karon cikin wata karyayyiyar murya. A wannan karon cikin wani irin yanayi dake nuna tsananin buqatar son sanin WAYESHI din.
Shuru yayi yana qarewa lips dinta kallo,ba magananta ne ya dameshi ba,lips dinta ke burgeshi,burgeshi sukeyi har yana jin jikinsa ya fara amsawa,mararsa ta sake motsawa tana dan daurewa da wani irin yanayi daya tabbatar mode dinsa yana dab da canzawa. Yana jin kamar ya kamo lips din,yayita tsotsa da wannan sulbin da suke dashi wanda tunasu kawai yana iya birkita lissafinsa.
"Ka fara bani tsoro" Ta fada tana bude blue eyes dinta a kansa. Yarrrr yaji tsigar jikinsa ta zuba,ta bude idanun nata ne da wani irin yanayi da ya sanya ya kasa jurewa,sai ya sake sakata a jikinsa sanda take yunqurin zamewa,ya mannata sosai da jikinsa yana aza dukka tafukan hannayensa akan mazaunanta.
Tudunsu ya cika masa hannu,ya lumshe idonsa yana hadiye yawu da qyar. Saukar hannun a gurin ya sanyata wani irin zabura,ta sake yunquri ta zame hannuwan amma sam bata da wannan qarfin,sai ta maida idanunta kansa.
"Please" Ta fada da wata narkakkiyar murya,ga zatonta yanayin zai taimaka mata ya saketa,saidai ba abinda hakan ya haifar sai sake kunnashi da tayi,don kai tsaye ya kwantar da kansa saman kafadarta,take taji yadda yake kokawa da numfashinsa.
"Please" Ya sake maimaita kalmar data fada din a rarrabe saboda yadda zuciyarsa ke bugawa.
"Na shiga uku" Ta fada can qasan ranta idanunta suna tara ruwan qwalla. Me yasa?,me yasa yakeson mannewa jikinta haka?.
"Obbooooooo" Muryar noorah ta cika masa kunne wadda still tana daga bayan qofar ba tare data shigo ba.
"Ya salammmm" Ya fada yana janyewa daga jikinta.
"Noorah" Ya amsa mata da birkitacciyar muryarsa.
"Muna jira obbo please" Ta fada da yaren oromo.
"Alright" Ya amsa a kasalance. A nutse ya warware hannayensa daga inda ya dorasu,ya janye baya a hankali yana Ciro tissue ya miqa mata.
"Ki goge hawayen fuskarki,ni a yanzun bani da mafita na sani sai a gurin Allah" Hannu ta miqa tana karbar tissue din tana zube idanunta cikin nasa,yaga tambayar dake yawo cikin idanuwan don haka yayi taku biyu sannan ya dora da fadin.
"Mamminki na daya daga cikin mutane mafi soyuwa a zuciyar nanay......mun tashi mun sameta cikin kewa qauna da soyayyarta,ta yaya zata bari wani abu ya taba jinin wannan halittar?" Tissue din ta dora saman fuskarta tana goge hawayen da yayi saura a hankali,tana jin wata soyayya da qaunar matar tana saukar mata,tana kuma jin tamkar mahaifiyar data rasa dinne ta dawo kaman yadda ta buqaci taji hakan.
"To amma meya banbanta ta.....me ya banbanta wannna yanayin da abinda takeji akan morsa safiyya?,me ya hana taji wannan yanayin da wuri akan morsa safiyya?".