Sashe 169
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kin yi yini baki zo inda nake ba."
"Haisam..." Ta kirashi a narke.
"Kin yi breakfast tare da su." Ya daga yatsa yana irga mata.
"Lunch tare da su." Ya daga wani.
"Dinner tare da su." Sai ya girgiza kai.
"Ni kuma?" Ya fada kaman zai sake mata kuka. Sosai ya bata dariya.
"Ka girma sosai fa da za ka yi wannan rigimar....yara uku captain obbo.....amma ba zaka daina rigima ba?."
"Ba ni da matsala da hakan......har abada a wajen matata......a wajen mamana ni yaro ne" Ta rufe baki tana dariya,don da alama da gaske yake.
"Me kake so yanzu?" Sai ya nuna parlour din da kansa.
"Ina so ki hada kayanki."
"Me?" Ta tambaya da mamaki don nufinta tazo kenan sai gobe a yadda ta tsara,har tasa birra ta kawo kayansu bedroom din.
"Ke da yaran."
"Haisam!" Ta sake kiransa,ba tare daya danu ba yaci gaba da magana.
"Zamu koma bangarenmu."
"Yanzu?"
"Eh....yanzu."
"Family dina fa?"
"Za su ganki gobe a suna." Ya fada yana sauke idanunsa akan lallenta,yadda ya zanu akan yatsunta da farar fatarta. Ya fidda kyawun siraran zara zaran yatsun hannunta. Ya saki wata boyayyar ajiyar zuciya yana jin komai nata yana tafiya da zuciyarsa da nutsuwarsa.
"Amma yau..." Ya kalleta kai tsaye,abinda ya sanya ta kasa qarasa maganan.
"...ina son matata da yarana." Yadda ya fadi maganan ta sani daga qasan zuciyarsa ya fito,sai ta ji zuciyarta ta yi laushi.
"Ka yi missing dina ne?" Ta tambayeshi tana miqa masa hannayenta,bai bata lokaci ba ya bata nashi ta sarqesu tsakiyar nata,dumin yatsun nata suka ratsashi. Ya daga gira.
"A'a." Ya fadi ,ta yi dariya ganin zai mata gatse.
"Da gaske?"
"Akhnan." Ya kirata a tausashe,saboda ji yayi ba abinda yake buqata irin ya rungumeta a jikinsa..
"Na'am?"
"Five minutes."
"Ko?"
"Ko zan shigo parlour in sanar da kowa cewa kina sakaci da mijinki." Ya fada yana matsa hannuwanta da adon lallen keta burgeshi.
A wannan karon ta fashe da dariya gaba daya.
"An gama ranka ya dade" Ta fada tana zame hannunta da sauri tana fara shirya kayan yaran.
"Baki tambayi wanne suna aka basu ba har yau" Bata kalleshi ba ta amsa masa.
"Sun haifu daga uba me tarin ilimin addinu,ko wanne irin suna zaya basu....na tabbatar me ma'ana ne....kowanne irin suna zaya basu kuma.....na tabbatar zai zama mafi kyawun suna da zasuyi alfahari dashi" Alfaharin data furta shi ya mamayeshi game da ita,yaji bazai iya jurewa ba,ya taka a hankali ya isa bayanta ya mata wata kyakkyawar runguma.
"Madalla da mace ta gari....." Murmushi ta saki,sannan a hankali ya dora kansa saman kafadarta. Jego takeyi.....amma wani daddadan qamshi take fitarwa da ya sanyashi lumshe ido na shiri.
"Hassan......ibraheem muhammad haisam aba jifar......hussain......muhammad muhammad haisam aba jifar.......gambo.......mahmud,abun godiya kenan saboda qarin da muka samu akan abinda muka zata Allah ya bamu.....mahmud Muhammad haisam aba jifar"
"Madalla da uba na gari.....madalla da miji na gari.....sultane na godiy....."
".....shshsh" Ya dakatar da ita sanda ta juyo tana rungumeshi tsam a jikinta gami da riqeshi sosai ta baya ta hanyar shimfida tafukan hannayenta a bayan nasa.
"Ke.....kinsan abinda sultane yamin a rayuwa?.....kinsan me ya bani kuwa?" Ta girgiza kanta a hankali wanda yake kwance a qirjinsa tana murmushi idanunta a lumshe tana jin bugun zuciyarsa kai tsaye da kunnenta dake kwance a qirjin nasa.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 156*
__________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa ameen*
_____________________________
"Sabon ruhi ya bani.....sabuwar duniya,ya mallakamin ruhi daya.....yayi yabanya me albarka ya bani rassa uku,wa ya sani ko a gabama hudu zan samu?" Siririyar dariya ta saki tana boye fuskarta a qirjinsa.
Bayan mintuna kadan kuwa...Muhammad da Ahmad dasu shehnaz dake zaune sai ganin haisam sukayi da akhnan,yana tura stroller din yarantana biye dashi a bayansa.
"Ni na sani." Shehnaz ta fada qasa qasa cikin gulma.
"Ni ma." Aisa ta masa tana boye murmushinta
"Ya kwashe ta kenan?" Ahmad ya fada shima yana boye gulmarsa.
"An gama."muhammad ha fada yana laluben Aanani dinsa a waya. Yana jin kawai gwara tazo suma su wuce.
"Zan dawo da ita gobe."
"Ba mu yarda ba." Ahmad ya fada yana murmushi.
"Ba tambaya na yi ba." Haisam ya amsa masa yana dan jifansa da hararar wasa.
Dariya sukayi cikin nishadi,ya saki qaramin murmushi suna jerawa da akhnan din suka fice daga parlor din.
*WASHEGARI*
Tsaftatacciyar walima ce da aka yita har kashi biyu. Daya ta kowa da kowa,saita bayan la'asar data kasance iya jini da tsatson masarautun biyu ne.
Idan kaga yadda masarautar ta koma a ranar zaka dauka wani gagarumin biki akeyi na amare da angwaye goma. Ciyarwa kawai akeyi irin wadda ba'a taba irinta ba. Sadaka kawai ake fitarwa daga taskar haisam dama motii dinma gaba daya kamar zasu qarar da abinda suka mallaka.
Danyen abinci kuwa ba'asan adadin tirela nawa aka qarar ba. Tufafi da kudi kuwa ba'a maganarsu.
Duk da kasancewarsu masu tsananin kyauta sadaka da alheri wa talakawansu,amma wannan ranar wannan lokaci komai ya zama na daban.
Cikin dakin walimar data zama ta relatives kawai. Kyautuka ne akhnan ke karba har suka sanyata ta fara qwalla. Nanay....motii....sultane,morsa safiyya.....shehnaz aisa,rumaisa.....Anaani.....balqess.....khansaaa......Areef....ga uban 'ya'ya hussam da ta kasa daina mamakin yadda yake kyauta baya tsoron talauci sam. Wata irin kyauta dake nuna zallar soyyayar da yakewa yaran kamar shine ya haifesu. Ga wani account daya bude a take wanda zai dauki dawainiyar karatun yaran daga randa suia tsoma qafa a makaranta har randa zasu kammala. Daidai da noorah wadda ita ta zama photographer a gurin tata kyautar ta wankewa akhnan kai gaba daya. Ta dinga juyata tana mamakin inda ta samu kudi irin wannan ta siya abu me tsada da daraja na kudade masu nauyi ta bawa yaran
Ashraf.....asif da afeef,sune sunayen da iyayensu su shehnaz dasu rumaisa suka hadu suka zaba musu bayan sun tabbatar da ma'anar sunan me kyau ce. Ta sauke idanunta akan yaran dake kwance cikin wasu qananun royal bed dake nuna su din da gaske jini ne na sarauta.....gadon da akayi order dinsa direct daga italy,bayan yarjejeniya da kamfanin da haisam yayi dasu kan su kadai zasu siyarwa design din,aka qerashi da miliyoyin kudi kuma suka aiko dashi.
Inda gata yana yawa,ta tabbatar zaiwa yaranta yawa. Inda gata yana zarce misali zatace nasu ya wuce wannan. Sai a yanzu take gane lallai ba shakka.....a baya ba wani gata gareta ba data dage tana qafafafa dashi,ga inda asalin ainihin gatan yake nan.
Ta daga idanunta a hankali akan haisam daya miqe a nutse,yana takawa sanye da wasu tsaddadun jubah da cloak throbe qirar 2027 data kasance mallakarsa,kuma mutum na farko da kamfanin na al_imaraat suka saqa masa ita.
Abin mamaki,yau da kansa ya isa gurin jawabi,abinda sam ba kasafai yake son yin jawabi a tarurruka na family ba.
Nanay ma ta daga kai tana kallonsa. Sultane daya iso a ranar zai kuma koma zuwa dare yayi murmushi.
Saboda ya san akwai wani abu. Yana iya karantar haisam daga yanayinsa kawai.
"Yau ba ranar yaranmu kawai ba ce."
Shiru ya mamaye wajen.
"Yau kuma rana ce ta godiya." Sai ya juya ya kalli Akhnan.
"Na gode wa Allah da Ya bani su." Ya fada yana sauke idanunsa akan su ashraf.
"Kuma na gode wa matar da ta kawo su duniya." Akhnan ta sunkuyar da kanta cikin kunya.
"Amma kamar akwai buqatar godiyar tafi haka" Akhnan ta dago kai,sai idanunsa suka dawo kanta.Kai tsaye.
Ba tare da ya kau da kai ba.
"Matata." Wajen ya yi shiru gaba daya.
Akhnan taji wani sabon nauyin.
"Mutane da yawa suna taya uba murna." Ya girgiza kai.
"Amma ni na san wanda ya cancanci yabo."
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Na ga wahalar da ta sha."
"Na ga tsoron da ta boye."
"Na ga addu'o'in da take yi lokacin da babu kowa." Akhnan ta sunkuyar da kanta tana mamakin yadda ashe yake bibiye da dukka wani motsinta.
Sabbin hawaye suka fara taruwa a idanunta.
Da salon mulki da izzar nan ta jimma,wadda ta zama jinin jikinsa yayi alama da hannu kawai,nan take aka kawo wani velvet folder.
Karba yayi,sannan kai tsaye ya miqawa akhnan.
"Open it." Da mamaki ta karba da hannu biyu kaman yadda take karbar abu daga gurinsa yanzu. Ta budeta a nutse.
Da farko ba ta gane ba. Sai ta sake kallon rubutun. Sannan ta sake dubawa. A saman takardar an rubuta
"Haisam..." Ta kirashi a narke.
"Kin yi breakfast tare da su." Ya daga yatsa yana irga mata.
"Lunch tare da su." Ya daga wani.
"Dinner tare da su." Sai ya girgiza kai.
"Ni kuma?" Ya fada kaman zai sake mata kuka. Sosai ya bata dariya.
"Ka girma sosai fa da za ka yi wannan rigimar....yara uku captain obbo.....amma ba zaka daina rigima ba?."
"Ba ni da matsala da hakan......har abada a wajen matata......a wajen mamana ni yaro ne" Ta rufe baki tana dariya,don da alama da gaske yake.
"Me kake so yanzu?" Sai ya nuna parlour din da kansa.
"Ina so ki hada kayanki."
"Me?" Ta tambaya da mamaki don nufinta tazo kenan sai gobe a yadda ta tsara,har tasa birra ta kawo kayansu bedroom din.
"Ke da yaran."
"Haisam!" Ta sake kiransa,ba tare daya danu ba yaci gaba da magana.
"Zamu koma bangarenmu."
"Yanzu?"
"Eh....yanzu."
"Family dina fa?"
"Za su ganki gobe a suna." Ya fada yana sauke idanunsa akan lallenta,yadda ya zanu akan yatsunta da farar fatarta. Ya fidda kyawun siraran zara zaran yatsun hannunta. Ya saki wata boyayyar ajiyar zuciya yana jin komai nata yana tafiya da zuciyarsa da nutsuwarsa.
"Amma yau..." Ya kalleta kai tsaye,abinda ya sanya ta kasa qarasa maganan.
"...ina son matata da yarana." Yadda ya fadi maganan ta sani daga qasan zuciyarsa ya fito,sai ta ji zuciyarta ta yi laushi.
"Ka yi missing dina ne?" Ta tambayeshi tana miqa masa hannayenta,bai bata lokaci ba ya bata nashi ta sarqesu tsakiyar nata,dumin yatsun nata suka ratsashi. Ya daga gira.
"A'a." Ya fadi ,ta yi dariya ganin zai mata gatse.
"Da gaske?"
"Akhnan." Ya kirata a tausashe,saboda ji yayi ba abinda yake buqata irin ya rungumeta a jikinsa..
"Na'am?"
"Five minutes."
"Ko?"
"Ko zan shigo parlour in sanar da kowa cewa kina sakaci da mijinki." Ya fada yana matsa hannuwanta da adon lallen keta burgeshi.
A wannan karon ta fashe da dariya gaba daya.
"An gama ranka ya dade" Ta fada tana zame hannunta da sauri tana fara shirya kayan yaran.
"Baki tambayi wanne suna aka basu ba har yau" Bata kalleshi ba ta amsa masa.
"Sun haifu daga uba me tarin ilimin addinu,ko wanne irin suna zaya basu....na tabbatar me ma'ana ne....kowanne irin suna zaya basu kuma.....na tabbatar zai zama mafi kyawun suna da zasuyi alfahari dashi" Alfaharin data furta shi ya mamayeshi game da ita,yaji bazai iya jurewa ba,ya taka a hankali ya isa bayanta ya mata wata kyakkyawar runguma.
"Madalla da mace ta gari....." Murmushi ta saki,sannan a hankali ya dora kansa saman kafadarta. Jego takeyi.....amma wani daddadan qamshi take fitarwa da ya sanyashi lumshe ido na shiri.
"Hassan......ibraheem muhammad haisam aba jifar......hussain......muhammad muhammad haisam aba jifar.......gambo.......mahmud,abun godiya kenan saboda qarin da muka samu akan abinda muka zata Allah ya bamu.....mahmud Muhammad haisam aba jifar"
"Madalla da uba na gari.....madalla da miji na gari.....sultane na godiy....."
".....shshsh" Ya dakatar da ita sanda ta juyo tana rungumeshi tsam a jikinta gami da riqeshi sosai ta baya ta hanyar shimfida tafukan hannayenta a bayan nasa.
"Ke.....kinsan abinda sultane yamin a rayuwa?.....kinsan me ya bani kuwa?" Ta girgiza kanta a hankali wanda yake kwance a qirjinsa tana murmushi idanunta a lumshe tana jin bugun zuciyarsa kai tsaye da kunnenta dake kwance a qirjin nasa.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 156*
__________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa ameen*
_____________________________
"Sabon ruhi ya bani.....sabuwar duniya,ya mallakamin ruhi daya.....yayi yabanya me albarka ya bani rassa uku,wa ya sani ko a gabama hudu zan samu?" Siririyar dariya ta saki tana boye fuskarta a qirjinsa.
Bayan mintuna kadan kuwa...Muhammad da Ahmad dasu shehnaz dake zaune sai ganin haisam sukayi da akhnan,yana tura stroller din yarantana biye dashi a bayansa.
"Ni na sani." Shehnaz ta fada qasa qasa cikin gulma.
"Ni ma." Aisa ta masa tana boye murmushinta
"Ya kwashe ta kenan?" Ahmad ya fada shima yana boye gulmarsa.
"An gama."muhammad ha fada yana laluben Aanani dinsa a waya. Yana jin kawai gwara tazo suma su wuce.
"Zan dawo da ita gobe."
"Ba mu yarda ba." Ahmad ya fada yana murmushi.
"Ba tambaya na yi ba." Haisam ya amsa masa yana dan jifansa da hararar wasa.
Dariya sukayi cikin nishadi,ya saki qaramin murmushi suna jerawa da akhnan din suka fice daga parlor din.
*WASHEGARI*
Tsaftatacciyar walima ce da aka yita har kashi biyu. Daya ta kowa da kowa,saita bayan la'asar data kasance iya jini da tsatson masarautun biyu ne.
Idan kaga yadda masarautar ta koma a ranar zaka dauka wani gagarumin biki akeyi na amare da angwaye goma. Ciyarwa kawai akeyi irin wadda ba'a taba irinta ba. Sadaka kawai ake fitarwa daga taskar haisam dama motii dinma gaba daya kamar zasu qarar da abinda suka mallaka.
Danyen abinci kuwa ba'asan adadin tirela nawa aka qarar ba. Tufafi da kudi kuwa ba'a maganarsu.
Duk da kasancewarsu masu tsananin kyauta sadaka da alheri wa talakawansu,amma wannan ranar wannan lokaci komai ya zama na daban.
Cikin dakin walimar data zama ta relatives kawai. Kyautuka ne akhnan ke karba har suka sanyata ta fara qwalla. Nanay....motii....sultane,morsa safiyya.....shehnaz aisa,rumaisa.....Anaani.....balqess.....khansaaa......Areef....ga uban 'ya'ya hussam da ta kasa daina mamakin yadda yake kyauta baya tsoron talauci sam. Wata irin kyauta dake nuna zallar soyyayar da yakewa yaran kamar shine ya haifesu. Ga wani account daya bude a take wanda zai dauki dawainiyar karatun yaran daga randa suia tsoma qafa a makaranta har randa zasu kammala. Daidai da noorah wadda ita ta zama photographer a gurin tata kyautar ta wankewa akhnan kai gaba daya. Ta dinga juyata tana mamakin inda ta samu kudi irin wannan ta siya abu me tsada da daraja na kudade masu nauyi ta bawa yaran
Ashraf.....asif da afeef,sune sunayen da iyayensu su shehnaz dasu rumaisa suka hadu suka zaba musu bayan sun tabbatar da ma'anar sunan me kyau ce. Ta sauke idanunta akan yaran dake kwance cikin wasu qananun royal bed dake nuna su din da gaske jini ne na sarauta.....gadon da akayi order dinsa direct daga italy,bayan yarjejeniya da kamfanin da haisam yayi dasu kan su kadai zasu siyarwa design din,aka qerashi da miliyoyin kudi kuma suka aiko dashi.
Inda gata yana yawa,ta tabbatar zaiwa yaranta yawa. Inda gata yana zarce misali zatace nasu ya wuce wannan. Sai a yanzu take gane lallai ba shakka.....a baya ba wani gata gareta ba data dage tana qafafafa dashi,ga inda asalin ainihin gatan yake nan.
Ta daga idanunta a hankali akan haisam daya miqe a nutse,yana takawa sanye da wasu tsaddadun jubah da cloak throbe qirar 2027 data kasance mallakarsa,kuma mutum na farko da kamfanin na al_imaraat suka saqa masa ita.
Abin mamaki,yau da kansa ya isa gurin jawabi,abinda sam ba kasafai yake son yin jawabi a tarurruka na family ba.
Nanay ma ta daga kai tana kallonsa. Sultane daya iso a ranar zai kuma koma zuwa dare yayi murmushi.
Saboda ya san akwai wani abu. Yana iya karantar haisam daga yanayinsa kawai.
"Yau ba ranar yaranmu kawai ba ce."
Shiru ya mamaye wajen.
"Yau kuma rana ce ta godiya." Sai ya juya ya kalli Akhnan.
"Na gode wa Allah da Ya bani su." Ya fada yana sauke idanunsa akan su ashraf.
"Kuma na gode wa matar da ta kawo su duniya." Akhnan ta sunkuyar da kanta cikin kunya.
"Amma kamar akwai buqatar godiyar tafi haka" Akhnan ta dago kai,sai idanunsa suka dawo kanta.Kai tsaye.
Ba tare da ya kau da kai ba.
"Matata." Wajen ya yi shiru gaba daya.
Akhnan taji wani sabon nauyin.
"Mutane da yawa suna taya uba murna." Ya girgiza kai.
"Amma ni na san wanda ya cancanci yabo."
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Na ga wahalar da ta sha."
"Na ga tsoron da ta boye."
"Na ga addu'o'in da take yi lokacin da babu kowa." Akhnan ta sunkuyar da kanta tana mamakin yadda ashe yake bibiye da dukka wani motsinta.
Sabbin hawaye suka fara taruwa a idanunta.
Da salon mulki da izzar nan ta jimma,wadda ta zama jinin jikinsa yayi alama da hannu kawai,nan take aka kawo wani velvet folder.
Karba yayi,sannan kai tsaye ya miqawa akhnan.
"Open it." Da mamaki ta karba da hannu biyu kaman yadda take karbar abu daga gurinsa yanzu. Ta budeta a nutse.
Da farko ba ta gane ba. Sai ta sake kallon rubutun. Sannan ta sake dubawa. A saman takardar an rubuta