Sashe 46
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ta yaya biftu?" Ta tambayi kanta da kanta tana tsaiwa cak. Ba abinda yake dawo mata a kai sai tafiyarsu....wannan tafiyar tasu.
"Waye shi?" Ta sake tambayar kanta. Iko da take gani tattare da komai nasa yana sake jefata a tunani tarin zaquwa da son sanin WAYESHI?. Baya bayyana iko da kansa.....amma ikonsa ne yake magana da kansa ba tare da haisam din ya furta komai ko ya nuna komai ba.
Wani abu ya sake ratsa zuciyarta sanda ta kwantar da kanta saman tafin hannunta. Daidai da tafin hannunta qamshinsa yake. Kowacce gaba ta jikinta tuna mata dashi take. Tana iya jin hannuwansa ako ina na jikinta tamkar a yanzunne yake yin komai.
"Ya salam,ya Allah" Ta fada a hankali tana lumshe idanunta,tana kuma jin yadda bugun zuciyarta yake sauyawa da wani irin sauri.
Da gaske bacci ya qauracewa idanunta,duk inda ta juya qamshin da batasan haka yake ba sai a yau din. Bedsheet dinta.....duvet dinta....pillows din dake kan gadon gaba daya,uwa uba jikinta da batasan me ya zaunar da qamshin ba bayan wankan duk da tayi,saita yanke ta sake wani wankan ta kuma canza muhalli ko zai ragu.
Wankan ta sake,ta kuma hado da alwala ta sauya wasu kayan,saidai still ba abinda ya sauya wannan,sai kawai ta dauki abun sallah,ta koma bakin haram view ta shimfida ta tayar da sallah nafila.
Raka'a hudu kawai idanunta suka fara nauyi,ta zauna a gurin a hankali. Dabi'arsa ce istigfari,sau tari zata jishi yana yinsa can qasan maqoshinsa,a hankali sai taji bakinta ya kama....daga wannan yanayin daga wannan lokacin daddadan bacci me cike da mafarkansa a wancan yanayin na awannin dazu ya sureta.
★★Kwata kwata bata taba kawowa zai sake iya hada idanu da ita ko tunkararta ba. Sai gashi gata cikin wani irin yanayi na nutsuwa gaban ka'aba suna dawafin ban kwana(ba wajibi bane a umra,ya zab'ar musu suyi dawafinne kawai).
Wani irin nutsuwa ta dinga shigarta,wani irin yanayi,saita samu kanta tana koyi da yadda yake aiwatar da dukka motsinsa na ibada tana qoqarin kwaikwaya.
Duk sanda ta daga idanu ta kalleshi abun jiya yake fado mata,wani irin satar kallo take masa don tasan muddin ta bari ya kamata tana kallonsa qila kunya ce ajalinta.
A yanzun daya nutsu yake zaune yana addu'o'insa sai take satar kallonsa. Wani iri kamala tana sake lullubeshi,ta dauka wannan kwarjinin da yake mata.....wannan cika idanun da wannan haibar da take cika mata idanu zasu zagwanye daga abinda ya faru a jiya,amma sai taji babu ko daya data girgiza,babu ko daya data tabu,saidai mamakinsa kawai da takeji cikin zuciyarta.
Wani abu d'aya data lura dashi.....wanda har sai daya sanya taji kanta ya wani kumbura. Kaffa kaffan da yakeyi da ita wanda ya ninka farkon shigowarsu makka. Hannayensa yake sanyawa hagu da damanta ya kakkangeta daga kowanne namiji da zai matso kusa da ita. Har sukayi dawafin nan bakwai bataza ce iya cewa ta hada kafada da wani namiji guda daya ba.
Koda zamzam da zata sha yana tsaye bisa kanta bayan ya matso ya bata da kanshi,hakanan a yanzu da suke gaban ka'aba daga dan nesa inda kowa ke zaune yana gabatar da addu'o'insa.
*AGADEZ*
*_SULTANE PALACE_*
K'arfe takwas na dare ne,wanda yayi daidai da qarfe goma na dare agogon saudiyya.
Masarautar tayi wani irin shuru,shurun da kana jinsa zakasan ba shuru bane na al'ada,ba kuma shuru bane dake nuni da lumana da nutsuwar duk wani d'an masarautar.
Kusan ba cikin masarautar kawai ba,AGADEZ gaba daya cike take da alhini lalurar data kwantar da sarkinsu me adalci.....sarkin da suke mata wata tsaftatacciyar soyayya saboda kulawa da damuwa da yayi da matsalolinsu SULTANE MUHAMMAD HAMMUD na biyu.
A daidai wannan lokacin take takawa cikin izzar da har yanzu takejin ba wani abu da zata bari ya taba wannan izzar......duk da kuwa har yanzu ta gaza gamsuwa da kallo da gaisuwa dama tarbar da hadiman gidan sukayi mata.
Kwanaki bakwai kenan.....kwanaki bakwai din data yisu a hannun hukumar hana sha da fataucin miyagun qwayoyi. Kwanaki bakwai din da suka zame mata daidai da shekaru dubu bakwai wajen tsaho da ganin baqinsu.
Ba'a ci zarafinta ba,ba'a hanata muhalli da abinci me kyau ba......amma tashin hankali da masifar data shiga na kula da yaduwa da labarin kamata da tsareta da yayi cikin niger gaba daya yafi komai zame mata barazana.
Da kowanne motsi na ma'aikatan hukumar take fahimtar komai. An shirya komai ne kawai don a kawota nan a b'ata sunanta.......to amma babban abun mamakin......ya akayi birnannen sirrinta?,boyayyar harqallarta?,tsohuwar sana'arta da tafi kowacce mallaka mata baqaqen kudade lullubin sirrinta ya yaye?.
"Sheikh muhammad haisam......alsaamit" Sunan daya dinga maimaituwa a cikin kanta kenan. Ta sake gasgata hakan sanda aka saketa bayan kwanaki bakwai da sunan an mata alfarma,zasuci gaba kuma da bibiyar case din.
Kenan sun mata kisan mummuqe kenan?,sun bankado komai don su tona asirinta su zubda kimarta a idanun duniya bawai don su kamata ba?.
"Me yake shiryawa?" Tambayar data kwana tana zirga zirga kenan a kanta bayan ta dawo dakinta ta kuma gagara samun amsar,wanda daga qarshen dare kwanyarta ke gaya mata.
"Ki shirya yadda zaizo hannunki......yadda zaki mallaki qudurinki na qarshe.....ki cinnawa burinsa da dukkan ikonsa wuta.....wutar da bazasu iya kasheta ba har qarshen rayuwarsu". Wannan shine shawarar da zuciyarta ta bata. Shawarar data rasa ta inda zata kamota sai a yanzu da take kan hanyar amsa zaman tattaunawa akan makomar masarautar game da lalurar sultane.
Wani murmushi ta saki me sauti,har sai da hadiman dake take mata baya suka kalli juna.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Kwanciyar sultane......itace zata zame min hanya mafi sauqi da zan kammala komai......ya kamata YA MUTU ya qarasa mutuwa" Ta fadawa kanta tana jinjina kai da jin gamsuwa da wannan shawarar.
Da izzar da a yau takejin kamar ta raunana take takawa cikin dogon dakin tattaunawar dake dauke da kujeru na zama iya adadin 'yan majalisar sarki da sauran spare kujeru koda za'a buqaci zama da wasu mutane na daban,kaman yadda a wannan zaman aka buqaci zuwan yakumbo,nannie.....morsa safiyya,da mammina din,sai tsoho me ran qarfi kaka ga morsa safiyya daya zama kamar d'an gida.
Kallon da take gani a idanun wadannan mutanen,kallo ne daya sanyata jin wata siririyar muzanta ta fara saukar mata,amma daga baya taji ta ware bayan kawo gaisuwa da wazeer da sauran manyan fada sukayi kaman yadda aka saba.
Wani kallo ta ajewa morsa safiyya,tayi sanyi sosai yanayinta ya nuna hakan. Ba qaramin tabata ciwon sultane yayi ba,wani irin ciwo daba wanda ya gaya musu me yake damunsa?.
Yanzun nan kuna magan dashi,bayan awanni sai ace babu shi ya shiga coma. Wata irin coma da duk bayan awanni yakan iya tashi,ya sake komawa bayan awanni.
"Ya Allah,idan har wannan itace qaddarata a rayuwa,Allah ka bani ikon cinye wannan jarrabawar.....ba khadeeja......ba safeena.....yanzu kuma sultane?" Iya tuna wannan kawai ya sanya hawaye zarto mata,hawayen daya sauka a idanun mammina.
Wani irin dadi taji yana mamayarta,ta sauke murmushin nasara. RAUNI wani abu data jima tanason jefawa hade da tsoro a zuciyar safiyya amma bataci nasara ba saboda kalar zuciyar dake qirjinta,saidai yanzu gashi cikin ruwan sanyi komai yana zuwa daki daki,da alama wannan karon duk da aikin na qarshe ne ya kamata yazo da zafi zaizo mata a sauqaqe.
Dogon maganganu da tattaunawa akayi,kafin daga bisani aka gangaro kan ainihin dalilin haduwarsu.
"Ya za'ayi da riqon qwarya na sarautar AGADEZ?" Wani abu ya harba a zuciyar mammina. A irin wannan lokacin karon farko taji inama ace ta haihu?,inama ace tana da d'a?,koda wannan d'an bana sultane bane ta mallakawa sultane shi,da tuni yanzu wannan damar cikakkiya tata ce. Tsanar safeena ta sake cika mata zuciya da ruhinta gaba daya. Safeena ce sila.....Ahmad tabbas inda ba safeena d'anta ne....rabonta ne,ita zata haifeshi,tsinanniya safeena ta qwace mata wannan damar.
"Ina ganin a wannan lokacin muna buqatar muji ta bakin sheikh haisam,don shima a matsayin d'a yake a gurin sultane" Nannie ta fadi,maganan kuma ya zaunawa kowa,take kuma wazeer ya soma lalubar haisam din
Wani makirin murmushi ta saki tana sake gyara zamanta hankalinta kwance. Akwai mutane da yawa da take hasashen su za'a bawa,inde hakanne sama da mutum goma a cikinsu data lissafa kowa a cikinsu tana da yadda zatayi dashi.
Manyan idanunsa dake lumshe ya bude a hankali jin alamun wayarsa dake jikinsa. Ya zarota yana duba me kiran,sai ya miqe a nutse a hankali yana fadin
"Kiyi addu'a,ki roqi Allah dukkan alkhairi na duniya dana lahira.....ina zuwa" Ya fadi a nutse yana danyin nesa kadan da ka'abar saidai bai gaza hangota ba daga nan inda yake tsaye.
Shuru tayi maganansa tana mata yawo cikin kunnuwa. Tana lissafa iya adadin abinda ta roqa daga zuwansu garin zuwa yau da suke shirye shiryen fita daga qasar.
"Shine kawai ya rage.....baki bawa Allah zabi ba.....baki roqi Allah komai a kansa....baki magana a kansa ba,bakice komai wa Allah a kansa ba" Wani sashe can qasa ya yunquro daga zuciyarta yana rad'a mata..
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 43*
Idonta ta lumshe sanda muryarsa ta cika Hall din cikin cikakkiyar sallamar data sanya kowa ya nutsu sosai tamkar yana gabansu. Cikin girmamawa suka gaisa da wazeer,sannan ya gabatar masa da dalilin kiran.
Boyayyen murmushi ya saki,ya soma miqa gaisuwa ga dukka wani babba da yake hasashen yana gurin.
"Ra'ayinka mukeso muji". Cikin nutsuwar nan tasa ya soma bayani.
"Allah S W T daya sanya mana 'ya'ya cikin hikimar bamu su shine,saboda mudin gajiyayyu ne,'ya'yanmu sune makwafinmu,sune qarfinmu,sune hotonmu....sune kuma masu iya dorawa daga inda qarfinmu ya tsaya......a yanzu alhamdulillah sultane yana da magajin da na gamsu zai iya riqe agadez.....zai iya kwatanta abinda sultane yakeyi bisa jagorancinku shawarwarinku da dafawarku.......bisa shawarata da hangena.....ahmad shine yafi cancanta yahau wannan kujera"
"Waye shi?" Ta sake tambayar kanta. Iko da take gani tattare da komai nasa yana sake jefata a tunani tarin zaquwa da son sanin WAYESHI?. Baya bayyana iko da kansa.....amma ikonsa ne yake magana da kansa ba tare da haisam din ya furta komai ko ya nuna komai ba.
Wani abu ya sake ratsa zuciyarta sanda ta kwantar da kanta saman tafin hannunta. Daidai da tafin hannunta qamshinsa yake. Kowacce gaba ta jikinta tuna mata dashi take. Tana iya jin hannuwansa ako ina na jikinta tamkar a yanzunne yake yin komai.
"Ya salam,ya Allah" Ta fada a hankali tana lumshe idanunta,tana kuma jin yadda bugun zuciyarta yake sauyawa da wani irin sauri.
Da gaske bacci ya qauracewa idanunta,duk inda ta juya qamshin da batasan haka yake ba sai a yau din. Bedsheet dinta.....duvet dinta....pillows din dake kan gadon gaba daya,uwa uba jikinta da batasan me ya zaunar da qamshin ba bayan wankan duk da tayi,saita yanke ta sake wani wankan ta kuma canza muhalli ko zai ragu.
Wankan ta sake,ta kuma hado da alwala ta sauya wasu kayan,saidai still ba abinda ya sauya wannan,sai kawai ta dauki abun sallah,ta koma bakin haram view ta shimfida ta tayar da sallah nafila.
Raka'a hudu kawai idanunta suka fara nauyi,ta zauna a gurin a hankali. Dabi'arsa ce istigfari,sau tari zata jishi yana yinsa can qasan maqoshinsa,a hankali sai taji bakinta ya kama....daga wannan yanayin daga wannan lokacin daddadan bacci me cike da mafarkansa a wancan yanayin na awannin dazu ya sureta.
★★Kwata kwata bata taba kawowa zai sake iya hada idanu da ita ko tunkararta ba. Sai gashi gata cikin wani irin yanayi na nutsuwa gaban ka'aba suna dawafin ban kwana(ba wajibi bane a umra,ya zab'ar musu suyi dawafinne kawai).
Wani irin nutsuwa ta dinga shigarta,wani irin yanayi,saita samu kanta tana koyi da yadda yake aiwatar da dukka motsinsa na ibada tana qoqarin kwaikwaya.
Duk sanda ta daga idanu ta kalleshi abun jiya yake fado mata,wani irin satar kallo take masa don tasan muddin ta bari ya kamata tana kallonsa qila kunya ce ajalinta.
A yanzun daya nutsu yake zaune yana addu'o'insa sai take satar kallonsa. Wani iri kamala tana sake lullubeshi,ta dauka wannan kwarjinin da yake mata.....wannan cika idanun da wannan haibar da take cika mata idanu zasu zagwanye daga abinda ya faru a jiya,amma sai taji babu ko daya data girgiza,babu ko daya data tabu,saidai mamakinsa kawai da takeji cikin zuciyarta.
Wani abu d'aya data lura dashi.....wanda har sai daya sanya taji kanta ya wani kumbura. Kaffa kaffan da yakeyi da ita wanda ya ninka farkon shigowarsu makka. Hannayensa yake sanyawa hagu da damanta ya kakkangeta daga kowanne namiji da zai matso kusa da ita. Har sukayi dawafin nan bakwai bataza ce iya cewa ta hada kafada da wani namiji guda daya ba.
Koda zamzam da zata sha yana tsaye bisa kanta bayan ya matso ya bata da kanshi,hakanan a yanzu da suke gaban ka'aba daga dan nesa inda kowa ke zaune yana gabatar da addu'o'insa.
*AGADEZ*
*_SULTANE PALACE_*
K'arfe takwas na dare ne,wanda yayi daidai da qarfe goma na dare agogon saudiyya.
Masarautar tayi wani irin shuru,shurun da kana jinsa zakasan ba shuru bane na al'ada,ba kuma shuru bane dake nuni da lumana da nutsuwar duk wani d'an masarautar.
Kusan ba cikin masarautar kawai ba,AGADEZ gaba daya cike take da alhini lalurar data kwantar da sarkinsu me adalci.....sarkin da suke mata wata tsaftatacciyar soyayya saboda kulawa da damuwa da yayi da matsalolinsu SULTANE MUHAMMAD HAMMUD na biyu.
A daidai wannan lokacin take takawa cikin izzar da har yanzu takejin ba wani abu da zata bari ya taba wannan izzar......duk da kuwa har yanzu ta gaza gamsuwa da kallo da gaisuwa dama tarbar da hadiman gidan sukayi mata.
Kwanaki bakwai kenan.....kwanaki bakwai din data yisu a hannun hukumar hana sha da fataucin miyagun qwayoyi. Kwanaki bakwai din da suka zame mata daidai da shekaru dubu bakwai wajen tsaho da ganin baqinsu.
Ba'a ci zarafinta ba,ba'a hanata muhalli da abinci me kyau ba......amma tashin hankali da masifar data shiga na kula da yaduwa da labarin kamata da tsareta da yayi cikin niger gaba daya yafi komai zame mata barazana.
Da kowanne motsi na ma'aikatan hukumar take fahimtar komai. An shirya komai ne kawai don a kawota nan a b'ata sunanta.......to amma babban abun mamakin......ya akayi birnannen sirrinta?,boyayyar harqallarta?,tsohuwar sana'arta da tafi kowacce mallaka mata baqaqen kudade lullubin sirrinta ya yaye?.
"Sheikh muhammad haisam......alsaamit" Sunan daya dinga maimaituwa a cikin kanta kenan. Ta sake gasgata hakan sanda aka saketa bayan kwanaki bakwai da sunan an mata alfarma,zasuci gaba kuma da bibiyar case din.
Kenan sun mata kisan mummuqe kenan?,sun bankado komai don su tona asirinta su zubda kimarta a idanun duniya bawai don su kamata ba?.
"Me yake shiryawa?" Tambayar data kwana tana zirga zirga kenan a kanta bayan ta dawo dakinta ta kuma gagara samun amsar,wanda daga qarshen dare kwanyarta ke gaya mata.
"Ki shirya yadda zaizo hannunki......yadda zaki mallaki qudurinki na qarshe.....ki cinnawa burinsa da dukkan ikonsa wuta.....wutar da bazasu iya kasheta ba har qarshen rayuwarsu". Wannan shine shawarar da zuciyarta ta bata. Shawarar data rasa ta inda zata kamota sai a yanzu da take kan hanyar amsa zaman tattaunawa akan makomar masarautar game da lalurar sultane.
Wani murmushi ta saki me sauti,har sai da hadiman dake take mata baya suka kalli juna.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Kwanciyar sultane......itace zata zame min hanya mafi sauqi da zan kammala komai......ya kamata YA MUTU ya qarasa mutuwa" Ta fadawa kanta tana jinjina kai da jin gamsuwa da wannan shawarar.
Da izzar da a yau takejin kamar ta raunana take takawa cikin dogon dakin tattaunawar dake dauke da kujeru na zama iya adadin 'yan majalisar sarki da sauran spare kujeru koda za'a buqaci zama da wasu mutane na daban,kaman yadda a wannan zaman aka buqaci zuwan yakumbo,nannie.....morsa safiyya,da mammina din,sai tsoho me ran qarfi kaka ga morsa safiyya daya zama kamar d'an gida.
Kallon da take gani a idanun wadannan mutanen,kallo ne daya sanyata jin wata siririyar muzanta ta fara saukar mata,amma daga baya taji ta ware bayan kawo gaisuwa da wazeer da sauran manyan fada sukayi kaman yadda aka saba.
Wani kallo ta ajewa morsa safiyya,tayi sanyi sosai yanayinta ya nuna hakan. Ba qaramin tabata ciwon sultane yayi ba,wani irin ciwo daba wanda ya gaya musu me yake damunsa?.
Yanzun nan kuna magan dashi,bayan awanni sai ace babu shi ya shiga coma. Wata irin coma da duk bayan awanni yakan iya tashi,ya sake komawa bayan awanni.
"Ya Allah,idan har wannan itace qaddarata a rayuwa,Allah ka bani ikon cinye wannan jarrabawar.....ba khadeeja......ba safeena.....yanzu kuma sultane?" Iya tuna wannan kawai ya sanya hawaye zarto mata,hawayen daya sauka a idanun mammina.
Wani irin dadi taji yana mamayarta,ta sauke murmushin nasara. RAUNI wani abu data jima tanason jefawa hade da tsoro a zuciyar safiyya amma bataci nasara ba saboda kalar zuciyar dake qirjinta,saidai yanzu gashi cikin ruwan sanyi komai yana zuwa daki daki,da alama wannan karon duk da aikin na qarshe ne ya kamata yazo da zafi zaizo mata a sauqaqe.
Dogon maganganu da tattaunawa akayi,kafin daga bisani aka gangaro kan ainihin dalilin haduwarsu.
"Ya za'ayi da riqon qwarya na sarautar AGADEZ?" Wani abu ya harba a zuciyar mammina. A irin wannan lokacin karon farko taji inama ace ta haihu?,inama ace tana da d'a?,koda wannan d'an bana sultane bane ta mallakawa sultane shi,da tuni yanzu wannan damar cikakkiya tata ce. Tsanar safeena ta sake cika mata zuciya da ruhinta gaba daya. Safeena ce sila.....Ahmad tabbas inda ba safeena d'anta ne....rabonta ne,ita zata haifeshi,tsinanniya safeena ta qwace mata wannan damar.
"Ina ganin a wannan lokacin muna buqatar muji ta bakin sheikh haisam,don shima a matsayin d'a yake a gurin sultane" Nannie ta fadi,maganan kuma ya zaunawa kowa,take kuma wazeer ya soma lalubar haisam din
Wani makirin murmushi ta saki tana sake gyara zamanta hankalinta kwance. Akwai mutane da yawa da take hasashen su za'a bawa,inde hakanne sama da mutum goma a cikinsu data lissafa kowa a cikinsu tana da yadda zatayi dashi.
Manyan idanunsa dake lumshe ya bude a hankali jin alamun wayarsa dake jikinsa. Ya zarota yana duba me kiran,sai ya miqe a nutse a hankali yana fadin
"Kiyi addu'a,ki roqi Allah dukkan alkhairi na duniya dana lahira.....ina zuwa" Ya fadi a nutse yana danyin nesa kadan da ka'abar saidai bai gaza hangota ba daga nan inda yake tsaye.
Shuru tayi maganansa tana mata yawo cikin kunnuwa. Tana lissafa iya adadin abinda ta roqa daga zuwansu garin zuwa yau da suke shirye shiryen fita daga qasar.
"Shine kawai ya rage.....baki bawa Allah zabi ba.....baki roqi Allah komai a kansa....baki magana a kansa ba,bakice komai wa Allah a kansa ba" Wani sashe can qasa ya yunquro daga zuciyarta yana rad'a mata..
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 43*
Idonta ta lumshe sanda muryarsa ta cika Hall din cikin cikakkiyar sallamar data sanya kowa ya nutsu sosai tamkar yana gabansu. Cikin girmamawa suka gaisa da wazeer,sannan ya gabatar masa da dalilin kiran.
Boyayyen murmushi ya saki,ya soma miqa gaisuwa ga dukka wani babba da yake hasashen yana gurin.
"Ra'ayinka mukeso muji". Cikin nutsuwar nan tasa ya soma bayani.
"Allah S W T daya sanya mana 'ya'ya cikin hikimar bamu su shine,saboda mudin gajiyayyu ne,'ya'yanmu sune makwafinmu,sune qarfinmu,sune hotonmu....sune kuma masu iya dorawa daga inda qarfinmu ya tsaya......a yanzu alhamdulillah sultane yana da magajin da na gamsu zai iya riqe agadez.....zai iya kwatanta abinda sultane yakeyi bisa jagorancinku shawarwarinku da dafawarku.......bisa shawarata da hangena.....ahmad shine yafi cancanta yahau wannan kujera"