Sashe 32
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ki sanar da aisa.....ni nace ta koma Niamey yau.....ta bude office taci gaba da aiki,duk wanda ya tambayi dalili kome yasa......kice ta fada masa CEO tace ta koma......ki fada mata.....zan nemeta qasa da awa shirin da hudu zamu tattauna" Daga akhnan din har shehnaz mamaki ne ya kamasu.
Shehnaz dai ta sani......ba wanda keda qarfin ikon tada hukuncin mammina duk fadin niger ma ballantana agardez......agadez dinma cikin masarautar da kowa ya sani tana da cikakken iko a kanta?.
Ta dauka zai miqa mata wayarta ne......amma maimakon haka sai taga ya kasheta ya jefata cikin aljihunsa.
"Muje" Ya fada da wata nutsuwa yana dubanta,sai ta miqe tsam ta soma takawa tana wucewa ta gabansa zuwa waje.
Duk da zuciyarta a nauyaye take sosai da tarin tunane tunane,amma hakan bai hanata ganin idanuwan mata sosai akan haisam din ba. Jifa jifa idanunta suna gane mata,saidai abinda bata sani ba shima yana gani?,ko ita kadai take gani?. Still idanunta basu gaza gane mata wannan soyayyar ba.....wannan soyayyar da kake iya ganinta ko ina a sararin masallacin dama gurare daban daban. Ma'aurata cikin shauqin soyayya,wasu da yara wasu babu sai iya su kadai. Wannan yanayin ya dinga debe mata kewa yana ware mata zuciyarta a hankali,musamman da taji lallausan sautin nan nasa yana fadin.
"Allahu akhbar.....Allahu akhbar....subhanallahi wabihamdih......subhanallahil azeem" A sanda suke tattakawa saboda gabatar da sa'ayinsu.
Akan safa suka tsaya kaman yadda tsarin yake,suka fuskanci ka'aba ita dashi. Sukayi dukkan kabarbari da addu'o'in da akeyi sannan suka soma nasu personal.
Ta kammala nata addu'o'in amma tsaiwarsa da irin nutsuwa da take hanga a tattare dashi ya zama wani abu daban.......dukka tsarinta na hanawa kanta satar kallonsa a wannan lokacin ya wargaje. Wani irin kushu'i take hanga da zallar qanqan dakai gaban ubangiji,yanayin daya qara mata qaimi,takejin kamar akwai tarin addu'o'in daya kamata tayi batayisu ba.....kaman tana da sauran buqatu daya kamata ta roqa,kawai sai taji zuciyarta tana narkewa sosai a gurin.
Sake maimaita addu'o'inta take,sai taji wasu suna shiga cikin kanta suna kutsowa ta bakinta. Aisa lamarin sahel duk sai taji kaman ya kamata takai lamarin gaban sarkin sarakuna. Ko meye ya kasance da sauqi.....sahel couture nada matuqar muhimmanci a gurinta.....kamar yadda aisa keda nata tarin muhimmancin.
Da wani irin taushi ya sauke hannuwansa,maimakin ya barsu a qasa a hankali kamar jiya.....da wani sanyi taji ya kusa tafin hannunsa tsakiyar nata. Ta sauke wata irin ajiyar zuciya tana jin nutsuwa na saukar mata. Wani irin yanayi da ta kanji a duk sanda ya riqe hannunta ya fara bin jikinta,suka fara takawa suna gangarawa zuwa marwa da tarin addu'o'i da cikakken koyi da yadda ibadar take.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 30*
A yau da suke sa'ayi tsakanin safa da marwa din,wani mutum take gani na daban......wani muhammad haisam take gani ba wanda take gani ba. Wata siffa tasa....other side nashi da bataga komai ba a baya sai yanzu. Batasan adadin sau nawa ta saci kallonsa ba,a sanda ta lura zuciyarsa tayi wani irin zurfi da nisa gurin ibada. Hatta da kamanninsa a yau sai take ganin na dabanne. Bai bata qafarsa ta taka kama jiya ba......amma yau dinma hannuwasa suna zagaye da kafadunta dako ta ina. Ko sau daya bai bari wani d'a namiji ya gogi kafadarta ba.....ko sau daya bai bari ta shiga inda za'a matseta ba.
Wani double peace takeji.....wata irin nutsuwa.....wani kusanci......kusancin daya sanyata ta bishi da kallo a sanda sukazo daidai green light,inda maza ya wajaba suyi tafiya da sassarfa. Ya soma zame hannunsa cikin nata......ya soma takawa da sassarfa da wani irin energy kamar jarumin da zai shiga fagen yaqi tsakiyar abokan adawa.
Mazane daruruwa ke tafiya cikin sassarfa a gurin,amma sai nata idanun suka tsinceshi shi kadai a cikinsu. Ya qetare maza da yawa,amma duk wanda ya gifta sai taga banbanci me yawa tsakaninsa dashi. Tsaho cikar jiki da murjewa dama yanayin kuzari. A duk sanda ya wuce da sassarfa kafin su sake hadewa sai taji wani irin loneliness ya sauka a hankali ya lullubeta. A duk sanda ya zame hannunsa daga nata sai taji kamar ta koma wani empty.....kamar ita daya tayi saura a duniya.
"Subhanallah" Ta fada tana sauke idanunta qasa a hankali tana qoqarin maida kanta ga ibada.
Wata irin ibada tayi da iyakacin imaninta bata taba irinta ba duk zuwanta gurin. Daren ranar gaba dayansa cikin harami suka qarar dashi,ya mata tayin tafiya masauki amma sam sai taji tafi qaunar zama a nan din.
Har kashi uku yana cewa ta tafi,amma bata tafin ba sai bayan an idar da sallar asuba,bacci ya soma fusgarta da gasken gaske sannan ta wuce zuwa masaukin ba tare data nema inda yake ba.
Doguwar rigar bacci kawai ta sauya ta zube saman gadonta,bata dauki dogon lokaci ba kuwa bacci yayi awon gaba da ita.
Baccin da knocking din da taji ana mata shine ya tasheta. Da qyar ta bude idanunta tana jin kanta ya mata nauyi. Ta buda bakinta don tambayar waye ma taji ba zata iya ba,don tana kyautata zaton birra ce,don haka kanta tsaye kawai ba tare da tunanin komai ba ta sauka qasa sa hargitsatsen gashinta da rigar baccin data lafe mata a jikinta da ko brazier babu ta doshi qofar.
A kasalance ta bude qofar tana murza idanunta tana shirin fara yiwa birra qorafi.
Narkakkun idanuwansa ya zube saman fuskarta a farko....fuskar da tayi wani yanayi daya qara mata kyau saboda qananun gashin gaban goshinta zuwa kunnuwanta da suka kwanta sosai suka qawata baby face dinta. Uwa uba kuma gashin kanta daya hargitse yana rufe wani sashe na fuskarta wanda taketa qoqarin janyeshi kada ya shigar mata baki,bakin da taketa qoqarin son budeshi tayi masifar daya lura ta iya ta musamman akan birra idan ta mata ba daidai ba.
Ba tare daya shirya ba.....cikin wani irin yanayi idanunsa suka zarce a hankali suna sauka saman qirjinta. Kallon daya zama guda daya tak amma me wani irin qarfin da yaji kamar an saka wani abu me matuqar qarfin magnet an zuqi kowanne jini dake zagaye da jijiyoyinsa.....kamar an mannashi da wata na'ura dake bada sinadarin shocking dake iya girgiza kowacce gaba ta jikin dan adam. Suna tsaye kyam tamkar an haliccesu ne saboda su tsaya a gabansa a wannan rana. Sun bayyana kansu tun daga shape dinsu da yadda suka tsaya cas a qirjinta kaman an daidaitasu. Komai na siffa da kamanninsu sun fito.....abinda kawai ya zama hijabi a tsakaninsa dasu shine yaloluwar rigar baccin data manne jikin fatarsu.
Sai da ta samu nasarar maida gashin nata kafadar hagunta yabi dogo fari tas din wuyanta sannan ta daga idanunta taga kuma waye tsaye a gabanta. Wata iri mahaukaciyar razana tayi,taja baya da sauri da siraran qafafunta dake rawa,ta saka hannu da nufin maida murfin qofar ta rufe.
Saidai kuma hannu daya kawai ya saka ya tokare qofar ta gaza rufeta. Da hannu daya ya dakatar da motsin qofar,sannan a wahalce cikin wani yanayi me wahala ya daga wayarsa yana miqa mata,yana kallon qwayar idanunta da idanunsa da suka canza kala cikin qasa da minti daya,don bazai kuma gangancin kallon qirjinta ba duk da ta saka hannayenta dukka biyun ta cukuikuye gaban rigar.
"Magana akeson yi dake" Ya fada muryarsa tana harhadewa. Hannu daya ta saka ta karbi wayar kamar walqiya sannan ta koma bayan qofar tana qoqqarin turata. Ta turata din kuwa ta rufeta bam alamun yabar bakin qofar kenan.
Ta jima tana maida numfashi,hannayenta dukka suna kakkarwa kamar wadda aka yiwa wanka da ruwan qanqara cikin tsakanin hunturun sanyi.
Wani dogon numfashi ta aikewa hunhunta sannan ta fesar a waje,abinda ya dawo mata da wani sashe kadan na nutsuwarta.
Wanne tsautsayi ne ya kaita rayawa birra ce tayi mata knocking?,wanne tsautsayi ne ya kaita buda qofa a haka?,abinda sam ba halinta bane?.
Tunaninta ya katse sanda wayar ta dauki wani daddadan sauti,ta maida dubanta kan wayar da bata gane wacce irin waya bace ballantana kamfanin data fito. Abu daya ta iya ganewa inda zata daga kiran,saita daga din kai tsaye saidai da dan mamaki tattare da ita ganin sunan maleek ne akai.
"Tantiii...." Taji muryar falaak can qasa kamar sautinta baya fita. Gaban akhnan yadam fadi,saboda yanayi ne da bata taba jinsa tattare da falaak ba.
"Tanti......don Allah kizo......mutuwa zanyi wallahi.....maleek ya kasheni". Sai kuka ya ballewa falaak din.
Dukkanin ilahirin jikin akhnan ne ya dauki rawa,wani irin tashin hankali ya rufto mata.
"Falaak" Ta kira sunanta da wani irin tsoro da kuma nauyi a muryarta.
"Kisa falaak?.....kina ina?".
"Haisam zai kawoki" Taji muryar maleek a raunane maimakon ta falaak da suke magana. Abinda ya sake rudata kenan,duk jikinta ya sake daukan rawa,batasan sanda ta bude qofar da hannunta ba cikin sassarfa ta nufi dakin haisam din ba tare data tuna yanayin rigar dake jikinta ba,tana jin zuciyarta kamar zata ballo qirjinta ta fado,tsoro da tashin hankali suna mamayeta.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Bai taba jin yanayi irin na yau ba tunda yake a rayuwarsa dangane da mace. Bai taba tsintar kansa a mawuyacin yanayin da yakeji a yanzu cikin jikinsa ba game da d'iya mace.
Ya sani basai an gaya masa ba,tun daga farkon balagarsa ya fahimci irin nau'in halittarsa,tun daga sanda ya fara fama da wani matsanancin ciwon ciki daya danganashi da asibiti. Bai fahimci bayanan da aka yiwa nanay ba,amma tun sannan yake samun wani irin kulawa daga wajen nanay. Ja a jiki,yawan gaya masa yaji tsoron Allah,yadda zai kare mutuncinsa dana mahaifansa. Sannu a hankali ya fahimci nanay ta sanshi.....ta sanshi sani irin na kar da kar.....ta sanshi irin sanin da uwar da tasan kanta ne kawai takewa yaronta.
Shehnaz dai ta sani......ba wanda keda qarfin ikon tada hukuncin mammina duk fadin niger ma ballantana agardez......agadez dinma cikin masarautar da kowa ya sani tana da cikakken iko a kanta?.
Ta dauka zai miqa mata wayarta ne......amma maimakon haka sai taga ya kasheta ya jefata cikin aljihunsa.
"Muje" Ya fada da wata nutsuwa yana dubanta,sai ta miqe tsam ta soma takawa tana wucewa ta gabansa zuwa waje.
Duk da zuciyarta a nauyaye take sosai da tarin tunane tunane,amma hakan bai hanata ganin idanuwan mata sosai akan haisam din ba. Jifa jifa idanunta suna gane mata,saidai abinda bata sani ba shima yana gani?,ko ita kadai take gani?. Still idanunta basu gaza gane mata wannan soyayyar ba.....wannan soyayyar da kake iya ganinta ko ina a sararin masallacin dama gurare daban daban. Ma'aurata cikin shauqin soyayya,wasu da yara wasu babu sai iya su kadai. Wannan yanayin ya dinga debe mata kewa yana ware mata zuciyarta a hankali,musamman da taji lallausan sautin nan nasa yana fadin.
"Allahu akhbar.....Allahu akhbar....subhanallahi wabihamdih......subhanallahil azeem" A sanda suke tattakawa saboda gabatar da sa'ayinsu.
Akan safa suka tsaya kaman yadda tsarin yake,suka fuskanci ka'aba ita dashi. Sukayi dukkan kabarbari da addu'o'in da akeyi sannan suka soma nasu personal.
Ta kammala nata addu'o'in amma tsaiwarsa da irin nutsuwa da take hanga a tattare dashi ya zama wani abu daban.......dukka tsarinta na hanawa kanta satar kallonsa a wannan lokacin ya wargaje. Wani irin kushu'i take hanga da zallar qanqan dakai gaban ubangiji,yanayin daya qara mata qaimi,takejin kamar akwai tarin addu'o'in daya kamata tayi batayisu ba.....kaman tana da sauran buqatu daya kamata ta roqa,kawai sai taji zuciyarta tana narkewa sosai a gurin.
Sake maimaita addu'o'inta take,sai taji wasu suna shiga cikin kanta suna kutsowa ta bakinta. Aisa lamarin sahel duk sai taji kaman ya kamata takai lamarin gaban sarkin sarakuna. Ko meye ya kasance da sauqi.....sahel couture nada matuqar muhimmanci a gurinta.....kamar yadda aisa keda nata tarin muhimmancin.
Da wani irin taushi ya sauke hannuwansa,maimakin ya barsu a qasa a hankali kamar jiya.....da wani sanyi taji ya kusa tafin hannunsa tsakiyar nata. Ta sauke wata irin ajiyar zuciya tana jin nutsuwa na saukar mata. Wani irin yanayi da ta kanji a duk sanda ya riqe hannunta ya fara bin jikinta,suka fara takawa suna gangarawa zuwa marwa da tarin addu'o'i da cikakken koyi da yadda ibadar take.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 30*
A yau da suke sa'ayi tsakanin safa da marwa din,wani mutum take gani na daban......wani muhammad haisam take gani ba wanda take gani ba. Wata siffa tasa....other side nashi da bataga komai ba a baya sai yanzu. Batasan adadin sau nawa ta saci kallonsa ba,a sanda ta lura zuciyarsa tayi wani irin zurfi da nisa gurin ibada. Hatta da kamanninsa a yau sai take ganin na dabanne. Bai bata qafarsa ta taka kama jiya ba......amma yau dinma hannuwasa suna zagaye da kafadunta dako ta ina. Ko sau daya bai bari wani d'a namiji ya gogi kafadarta ba.....ko sau daya bai bari ta shiga inda za'a matseta ba.
Wani double peace takeji.....wata irin nutsuwa.....wani kusanci......kusancin daya sanyata ta bishi da kallo a sanda sukazo daidai green light,inda maza ya wajaba suyi tafiya da sassarfa. Ya soma zame hannunsa cikin nata......ya soma takawa da sassarfa da wani irin energy kamar jarumin da zai shiga fagen yaqi tsakiyar abokan adawa.
Mazane daruruwa ke tafiya cikin sassarfa a gurin,amma sai nata idanun suka tsinceshi shi kadai a cikinsu. Ya qetare maza da yawa,amma duk wanda ya gifta sai taga banbanci me yawa tsakaninsa dashi. Tsaho cikar jiki da murjewa dama yanayin kuzari. A duk sanda ya wuce da sassarfa kafin su sake hadewa sai taji wani irin loneliness ya sauka a hankali ya lullubeta. A duk sanda ya zame hannunsa daga nata sai taji kamar ta koma wani empty.....kamar ita daya tayi saura a duniya.
"Subhanallah" Ta fada tana sauke idanunta qasa a hankali tana qoqarin maida kanta ga ibada.
Wata irin ibada tayi da iyakacin imaninta bata taba irinta ba duk zuwanta gurin. Daren ranar gaba dayansa cikin harami suka qarar dashi,ya mata tayin tafiya masauki amma sam sai taji tafi qaunar zama a nan din.
Har kashi uku yana cewa ta tafi,amma bata tafin ba sai bayan an idar da sallar asuba,bacci ya soma fusgarta da gasken gaske sannan ta wuce zuwa masaukin ba tare data nema inda yake ba.
Doguwar rigar bacci kawai ta sauya ta zube saman gadonta,bata dauki dogon lokaci ba kuwa bacci yayi awon gaba da ita.
Baccin da knocking din da taji ana mata shine ya tasheta. Da qyar ta bude idanunta tana jin kanta ya mata nauyi. Ta buda bakinta don tambayar waye ma taji ba zata iya ba,don tana kyautata zaton birra ce,don haka kanta tsaye kawai ba tare da tunanin komai ba ta sauka qasa sa hargitsatsen gashinta da rigar baccin data lafe mata a jikinta da ko brazier babu ta doshi qofar.
A kasalance ta bude qofar tana murza idanunta tana shirin fara yiwa birra qorafi.
Narkakkun idanuwansa ya zube saman fuskarta a farko....fuskar da tayi wani yanayi daya qara mata kyau saboda qananun gashin gaban goshinta zuwa kunnuwanta da suka kwanta sosai suka qawata baby face dinta. Uwa uba kuma gashin kanta daya hargitse yana rufe wani sashe na fuskarta wanda taketa qoqarin janyeshi kada ya shigar mata baki,bakin da taketa qoqarin son budeshi tayi masifar daya lura ta iya ta musamman akan birra idan ta mata ba daidai ba.
Ba tare daya shirya ba.....cikin wani irin yanayi idanunsa suka zarce a hankali suna sauka saman qirjinta. Kallon daya zama guda daya tak amma me wani irin qarfin da yaji kamar an saka wani abu me matuqar qarfin magnet an zuqi kowanne jini dake zagaye da jijiyoyinsa.....kamar an mannashi da wata na'ura dake bada sinadarin shocking dake iya girgiza kowacce gaba ta jikin dan adam. Suna tsaye kyam tamkar an haliccesu ne saboda su tsaya a gabansa a wannan rana. Sun bayyana kansu tun daga shape dinsu da yadda suka tsaya cas a qirjinta kaman an daidaitasu. Komai na siffa da kamanninsu sun fito.....abinda kawai ya zama hijabi a tsakaninsa dasu shine yaloluwar rigar baccin data manne jikin fatarsu.
Sai da ta samu nasarar maida gashin nata kafadar hagunta yabi dogo fari tas din wuyanta sannan ta daga idanunta taga kuma waye tsaye a gabanta. Wata iri mahaukaciyar razana tayi,taja baya da sauri da siraran qafafunta dake rawa,ta saka hannu da nufin maida murfin qofar ta rufe.
Saidai kuma hannu daya kawai ya saka ya tokare qofar ta gaza rufeta. Da hannu daya ya dakatar da motsin qofar,sannan a wahalce cikin wani yanayi me wahala ya daga wayarsa yana miqa mata,yana kallon qwayar idanunta da idanunsa da suka canza kala cikin qasa da minti daya,don bazai kuma gangancin kallon qirjinta ba duk da ta saka hannayenta dukka biyun ta cukuikuye gaban rigar.
"Magana akeson yi dake" Ya fada muryarsa tana harhadewa. Hannu daya ta saka ta karbi wayar kamar walqiya sannan ta koma bayan qofar tana qoqqarin turata. Ta turata din kuwa ta rufeta bam alamun yabar bakin qofar kenan.
Ta jima tana maida numfashi,hannayenta dukka suna kakkarwa kamar wadda aka yiwa wanka da ruwan qanqara cikin tsakanin hunturun sanyi.
Wani dogon numfashi ta aikewa hunhunta sannan ta fesar a waje,abinda ya dawo mata da wani sashe kadan na nutsuwarta.
Wanne tsautsayi ne ya kaita rayawa birra ce tayi mata knocking?,wanne tsautsayi ne ya kaita buda qofa a haka?,abinda sam ba halinta bane?.
Tunaninta ya katse sanda wayar ta dauki wani daddadan sauti,ta maida dubanta kan wayar da bata gane wacce irin waya bace ballantana kamfanin data fito. Abu daya ta iya ganewa inda zata daga kiran,saita daga din kai tsaye saidai da dan mamaki tattare da ita ganin sunan maleek ne akai.
"Tantiii...." Taji muryar falaak can qasa kamar sautinta baya fita. Gaban akhnan yadam fadi,saboda yanayi ne da bata taba jinsa tattare da falaak ba.
"Tanti......don Allah kizo......mutuwa zanyi wallahi.....maleek ya kasheni". Sai kuka ya ballewa falaak din.
Dukkanin ilahirin jikin akhnan ne ya dauki rawa,wani irin tashin hankali ya rufto mata.
"Falaak" Ta kira sunanta da wani irin tsoro da kuma nauyi a muryarta.
"Kisa falaak?.....kina ina?".
"Haisam zai kawoki" Taji muryar maleek a raunane maimakon ta falaak da suke magana. Abinda ya sake rudata kenan,duk jikinta ya sake daukan rawa,batasan sanda ta bude qofar da hannunta ba cikin sassarfa ta nufi dakin haisam din ba tare data tuna yanayin rigar dake jikinta ba,tana jin zuciyarta kamar zata ballo qirjinta ta fado,tsoro da tashin hankali suna mamayeta.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Bai taba jin yanayi irin na yau ba tunda yake a rayuwarsa dangane da mace. Bai taba tsintar kansa a mawuyacin yanayin da yakeji a yanzu cikin jikinsa ba game da d'iya mace.
Ya sani basai an gaya masa ba,tun daga farkon balagarsa ya fahimci irin nau'in halittarsa,tun daga sanda ya fara fama da wani matsanancin ciwon ciki daya danganashi da asibiti. Bai fahimci bayanan da aka yiwa nanay ba,amma tun sannan yake samun wani irin kulawa daga wajen nanay. Ja a jiki,yawan gaya masa yaji tsoron Allah,yadda zai kare mutuncinsa dana mahaifansa. Sannu a hankali ya fahimci nanay ta sanshi.....ta sanshi sani irin na kar da kar.....ta sanshi irin sanin da uwar da tasan kanta ne kawai takewa yaronta.