Sashe 155
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gaba yayi zuwa wata qofa kawai ya barta, duk yadda taso ta maze kuma ta kasa, sai data saki idanunta sosai tayi kalle. Kalle yadda ya kamata. Ta sauke ajiyar zuciya a hankali, sai ta samu kanta da furta.
"Alhamdulillah" Don a yanzun bata da sauran abinda zata yiwa Allah Idan ba godiya ba. Ya bata sama da yadda ta tsara..... Me yafi wannan ni'ima da dadi ga ubangijinka?.
Ruwan wanka ya hada musu,kaman kuma yadda ya tsara wankansu a tare Tun a wancan ranar ba abinda ya sauya wannan tsarin. Tare suke wanka, ba wanka kawai ba komai da komai ma. Har wani lokaci tana tunanin,ya zaiyi Idan aiki ko tafiya ta sameshi ba tare da ita ba?. Duk da shi kawai take tunawa tana mantawa da kanta,wanda tasan zata fishi jigata tabbas a yanzu Idan wani abu da zai sanya suyi nesa da juna Idan ya taso.
Idanu ya zuba mata ganin yadda taqi cin komai cikin abincin da aka shirya a gabanta.
"Habibty" Ya Kirata da wannan muryar tasa da sautin ke ratsata a duk sanda zai kirata. Idanunta ta daga a kansa, Shima ya mata nuni da taci wani abun.
Fuskarta ta bata, ita kwata kwata ba abinda yayi mata, batasan yaushe ta canza ta koma haka ba. Tana jin cewa Tana son cin abubuwa da yawa, amma komai Idan an kawo sai taji ya fita daga kanta. Har tausayinsa takeji sometimes, sai taga Kamar tana bashi fatigue ne kawai.
"Nanay nakeson gani please" Ta fada da shagwabar nan tata. Numfashi ya sauke a nutse, yana jiye spoon din hannunsa idanunsa cikin nata.
"Please.....kada kace a'ah" Ta furta tana hade hannayenta guri daya. Kaman bazai magana ba, sai a hankali ya furta.
"Okay" Da wani sauti can ciki.
"Ya Salam" Ta fada can qasa,simplicity dinsa yana burgeta sosai.
"Na gode yarima na" Yadda ta fadi maganan ya sanyashi sakin murmushi me qaramin sauti.
"Ni ba wannan cin hancin nakeso a bani ba, already na sani yarima ne ni...... Cin hancina...... Na dare nakeso. A wannan sabuwar duniya,DAGA NI SAI KE" Ya qarasa fadi idanunsa suna narkewa cikin nata.
"Baka da damuwa" Ta fadi da wani irin confidence tana rolling idanunta, abinda ya kusa zautar dashi, ya sanyashi miqewa yana ture plate din abincinsa.
"Let's go" Dariya sosai ta saki har tana duqawa saman table din, sai ya koma baya a nutse ya tsaya yana crossing hannayensa a qirjinsa,sannan yayi crossing legs dinsa yana qare mata kallo.
"Ni kike wa dariya giiftii? " Ya fada da softness dinsannan yana nuna kansa da yatsarsa.
"D'okin is too much my prince" Idanunsa ya lumshe yana budesu, sai ya sauke hannayen nasa da qafafunsu qasa, ya soma takawa zuwa gareta.
"Okay..... Lemme show you irin d'okin da nake" Tana zullo tana komai haka ya dagata cak ya wuce bedroom din da ita.
Sai daya goge mata duk wata hadda ta kanta tas. Ya jefata wata duniya data sanya ta dinga leqen fuskarsa bayan wani dan gajeran bacci yayi awon gaba dashi.
Ta miqa hannu a hankali ta saka dan yatsanta qwaya daya tana maida sumarsa data kwanto gaban goshinsa zuwa baya. Ya mata wani irin kyau,kamanninsa sosai dab da ita. Allah ya sani,bata taba ganin namiji me wani irin kwantaccen kyau irin nasa ba. Komai nasa me kyau ne,komai nasa me wani irin sanyi ne da daukan hankali.
Ta dan matsa kusa da shi kadan.
Idonta ya sake tsaiwa a kansa.
Wani lokaci har yanzu bata yarda cewa wannan mutumin… wanda mutane ke tsoro saboda kwarjininsa ba.....wanda wanzuwarsa kawai ke sa mutane su yi shiru…. Shine mutumin da yake jan blanket ya lullubeta idan taji sanyi. Shike hada shimfidata da ita. Shike gauraya numfashinsa da nata numfashin.
Ta bi fuskar tasa da kallo a hankali. Dogayen lashes dinsa, dogon hancinsa, kwantaccen sajen dake qasan habarsa.....hannunsa da yake kusa da nata,sai murmushi mai laushi ya bayyana a fuskarta ba tare da ta shirya ba.
Ta sauke ajiyar zuciya a hankali tana janye yatsanta. Caraf taji an kama yatsan an riqe, sannan a hankali ya bude idanunsa ya zubesu fes saman fuskarta.
Ba abinda yake tunawa sai duniyar data jefashi a dazun,wata duniya da yake fatan har abada ta zama mallakinsa shi da ita.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 142*
_________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
__________________________
"How long have you been staring at me?” ya fada da muryar bacci,wata nannauyar murya me ratsa zuciya sosai idanunsa suna lumshewa,Adams Apple dinsa yana sama da qasa Kamar me hadiyar wani abu.
"Ban.... " Ta fadi tana zaro idanunta saboda ya shammaceta.
"You’re a terrible liar.” Ya fada da wannan nannauyar muryar tasa idanunsa a kan razanannun idanun nata. Ta masa wani irin kyau, musamman sanda ya fadi hakan, ya kuma sanyata kauda Kai gefe kunya tana cikata, sai ya jawota sosai softly cikin jikinsa sanda take amsa masa.
"Na dauka bacci kakeyi"
"I was" Ya amsa mata a taqaice yana kissing dogon wuyanta gami da sake mannata a jikinsa.
"Then why did you wake up?” ta fada a shagwabe tana turn baki gaba.
A hankali wani lazy smile ya bayyana a gefen bakinsa, ya gyara mata kwanciya sosai yana shaqar qamshin hair mist dinta
"I felt you..... Shi yasa na farka"wani shuru ya ratsa tsakaninsu,tana qoqarin qidddige yawan adadin soyayyar da yake mata,wadda takai har cikin baccinsa ma yana iya feeling presence dinta.
"Tell me" Ya sake fada da wata sirrintacciyar muryar data kasance tata ce ita kadai. Ita kadai kejin wannan sautin....... Wannan muryar da wannan amon.
Ta lumshe idanunta tana jin yadda muryar ke saukar mata da kasala a kowacce gaba ta jikinta.
“I was thinking…” sai ta dakata
“…you look peaceful when you sleep.”ta qarasa fada tana sauke idanunta da wani irin sanyi akan fuskarsa. Kallon yaji yana ratsa shi a hankali,kamar wanda aka mannawa qanqara a qirjinsa. Shuru, wannan shurun dai ya sake ratsawa ta tsakaninsu, kaman bazaice komai ba, sai kuma ya dora hannunsa a hankali yana rarraba dogayen eye lashes dinta. Ya motsa labbansa a hankali da wata irin kasala.
"That’s because my heart rests when you’re near me.” wani irin abu ke sake sauka a zuciyarta, tana jin yadda zuciyarta ke bugawa..... Saboda shi kadai. Sai ya sake zuba mata ido cikin sleepy softness din nan tana sake yi masa kyau.
"You watch me like you’re scared I’ll disappear.” ya fada yana lakace mata hanci.
"You disappeared once already.” ta fadi tana cizon fatar qirjinsa a tausashe.
"Ouchch" Ya fada Kamar da gaske yaji zafin cizon, sai suka saki dariya ita dashi gaba daya lokaci guda.
Sanda suka gama shiryawa ji yayi kaman yace su fasa zuwa gurin nanay din. Ya dinga qare mata kallo,tun daga siffa har zuwa takunta.
Ya ware mata hannunsa yana sauke mata lallausan murmushi. Batayi qasa a gwiwa ba ta qaraso ta shige ciki, tayi luf abinta tana sauraren bugun zuciyarsa.
Sai da suka kusa minti goma a tsaye a haka ba tare da yace mata komai ba,sannan ya janye ta a hankali yana kissing goshinta.
Wannan yanayin ba wani sabon abu bane a wajen ta. Ta riga ta saba da hakan,sometimes yakan zabi gaya mata abinda yakeji a kanta ta hanyar runguma,sanyata cikin jikinsa da bata daman sauraron bugun zuciyarsa sama da magana da baki.
Sanda suke takawa a farfajiyar gidan, riqe da hannuwan juna. Kai me karatu inda zaka hangensu a sannan zasuyi matuqar burgeka. Yariman Jimma da sarauniyar agadez. Wani iri perfect match ne da yake bawa kowa mamaki. Ba iya mutanen waje ba. Daidai da ma'aikatan cikin gidan wani lokaci suna labewa satar kallonsu.
Kamar ko yaushe,ya bude mata motor da kanshi, sannan ya zagaya daya bangaren shima ya shiga. Motor ta fara motsawa tana barin gidan. Idanunta akan farfajiyar gidan, komai tana ganinsa da wani irin yanayi me matuqar jan hankali, komai na gidan burgeta yakeyi,hakanan komai din sai yake mata kamar dama can ita ta zauna ta tsara yadda komai zai kasance a cikin gidan nata.
Sanda suke shiga masarautar Jimma,abinda yafi bata mamaki basu sanar da zuwansu ba, amma kafin su wuce gate na farko har kowa ya ankara da isowar yarima haisam. Suna ta cikin motar ne basu kai ga fitowa ba,amma wani girma dukka hadimai da al'ummar masarautar ke bawa motar kanta bama su ba. Kowanne shinge da zasu wuce kafin sukai ga qarasowa ake budeshi da wani irin yanayi me cike da girmamawa.
"Alhamdulillah" Don a yanzun bata da sauran abinda zata yiwa Allah Idan ba godiya ba. Ya bata sama da yadda ta tsara..... Me yafi wannan ni'ima da dadi ga ubangijinka?.
Ruwan wanka ya hada musu,kaman kuma yadda ya tsara wankansu a tare Tun a wancan ranar ba abinda ya sauya wannan tsarin. Tare suke wanka, ba wanka kawai ba komai da komai ma. Har wani lokaci tana tunanin,ya zaiyi Idan aiki ko tafiya ta sameshi ba tare da ita ba?. Duk da shi kawai take tunawa tana mantawa da kanta,wanda tasan zata fishi jigata tabbas a yanzu Idan wani abu da zai sanya suyi nesa da juna Idan ya taso.
Idanu ya zuba mata ganin yadda taqi cin komai cikin abincin da aka shirya a gabanta.
"Habibty" Ya Kirata da wannan muryar tasa da sautin ke ratsata a duk sanda zai kirata. Idanunta ta daga a kansa, Shima ya mata nuni da taci wani abun.
Fuskarta ta bata, ita kwata kwata ba abinda yayi mata, batasan yaushe ta canza ta koma haka ba. Tana jin cewa Tana son cin abubuwa da yawa, amma komai Idan an kawo sai taji ya fita daga kanta. Har tausayinsa takeji sometimes, sai taga Kamar tana bashi fatigue ne kawai.
"Nanay nakeson gani please" Ta fada da shagwabar nan tata. Numfashi ya sauke a nutse, yana jiye spoon din hannunsa idanunsa cikin nata.
"Please.....kada kace a'ah" Ta furta tana hade hannayenta guri daya. Kaman bazai magana ba, sai a hankali ya furta.
"Okay" Da wani sauti can ciki.
"Ya Salam" Ta fada can qasa,simplicity dinsa yana burgeta sosai.
"Na gode yarima na" Yadda ta fadi maganan ya sanyashi sakin murmushi me qaramin sauti.
"Ni ba wannan cin hancin nakeso a bani ba, already na sani yarima ne ni...... Cin hancina...... Na dare nakeso. A wannan sabuwar duniya,DAGA NI SAI KE" Ya qarasa fadi idanunsa suna narkewa cikin nata.
"Baka da damuwa" Ta fadi da wani irin confidence tana rolling idanunta, abinda ya kusa zautar dashi, ya sanyashi miqewa yana ture plate din abincinsa.
"Let's go" Dariya sosai ta saki har tana duqawa saman table din, sai ya koma baya a nutse ya tsaya yana crossing hannayensa a qirjinsa,sannan yayi crossing legs dinsa yana qare mata kallo.
"Ni kike wa dariya giiftii? " Ya fada da softness dinsannan yana nuna kansa da yatsarsa.
"D'okin is too much my prince" Idanunsa ya lumshe yana budesu, sai ya sauke hannayen nasa da qafafunsu qasa, ya soma takawa zuwa gareta.
"Okay..... Lemme show you irin d'okin da nake" Tana zullo tana komai haka ya dagata cak ya wuce bedroom din da ita.
Sai daya goge mata duk wata hadda ta kanta tas. Ya jefata wata duniya data sanya ta dinga leqen fuskarsa bayan wani dan gajeran bacci yayi awon gaba dashi.
Ta miqa hannu a hankali ta saka dan yatsanta qwaya daya tana maida sumarsa data kwanto gaban goshinsa zuwa baya. Ya mata wani irin kyau,kamanninsa sosai dab da ita. Allah ya sani,bata taba ganin namiji me wani irin kwantaccen kyau irin nasa ba. Komai nasa me kyau ne,komai nasa me wani irin sanyi ne da daukan hankali.
Ta dan matsa kusa da shi kadan.
Idonta ya sake tsaiwa a kansa.
Wani lokaci har yanzu bata yarda cewa wannan mutumin… wanda mutane ke tsoro saboda kwarjininsa ba.....wanda wanzuwarsa kawai ke sa mutane su yi shiru…. Shine mutumin da yake jan blanket ya lullubeta idan taji sanyi. Shike hada shimfidata da ita. Shike gauraya numfashinsa da nata numfashin.
Ta bi fuskar tasa da kallo a hankali. Dogayen lashes dinsa, dogon hancinsa, kwantaccen sajen dake qasan habarsa.....hannunsa da yake kusa da nata,sai murmushi mai laushi ya bayyana a fuskarta ba tare da ta shirya ba.
Ta sauke ajiyar zuciya a hankali tana janye yatsanta. Caraf taji an kama yatsan an riqe, sannan a hankali ya bude idanunsa ya zubesu fes saman fuskarta.
Ba abinda yake tunawa sai duniyar data jefashi a dazun,wata duniya da yake fatan har abada ta zama mallakinsa shi da ita.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 142*
_________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
__________________________
"How long have you been staring at me?” ya fada da muryar bacci,wata nannauyar murya me ratsa zuciya sosai idanunsa suna lumshewa,Adams Apple dinsa yana sama da qasa Kamar me hadiyar wani abu.
"Ban.... " Ta fadi tana zaro idanunta saboda ya shammaceta.
"You’re a terrible liar.” Ya fada da wannan nannauyar muryar tasa idanunsa a kan razanannun idanun nata. Ta masa wani irin kyau, musamman sanda ya fadi hakan, ya kuma sanyata kauda Kai gefe kunya tana cikata, sai ya jawota sosai softly cikin jikinsa sanda take amsa masa.
"Na dauka bacci kakeyi"
"I was" Ya amsa mata a taqaice yana kissing dogon wuyanta gami da sake mannata a jikinsa.
"Then why did you wake up?” ta fada a shagwabe tana turn baki gaba.
A hankali wani lazy smile ya bayyana a gefen bakinsa, ya gyara mata kwanciya sosai yana shaqar qamshin hair mist dinta
"I felt you..... Shi yasa na farka"wani shuru ya ratsa tsakaninsu,tana qoqarin qidddige yawan adadin soyayyar da yake mata,wadda takai har cikin baccinsa ma yana iya feeling presence dinta.
"Tell me" Ya sake fada da wata sirrintacciyar muryar data kasance tata ce ita kadai. Ita kadai kejin wannan sautin....... Wannan muryar da wannan amon.
Ta lumshe idanunta tana jin yadda muryar ke saukar mata da kasala a kowacce gaba ta jikinta.
“I was thinking…” sai ta dakata
“…you look peaceful when you sleep.”ta qarasa fada tana sauke idanunta da wani irin sanyi akan fuskarsa. Kallon yaji yana ratsa shi a hankali,kamar wanda aka mannawa qanqara a qirjinsa. Shuru, wannan shurun dai ya sake ratsawa ta tsakaninsu, kaman bazaice komai ba, sai kuma ya dora hannunsa a hankali yana rarraba dogayen eye lashes dinta. Ya motsa labbansa a hankali da wata irin kasala.
"That’s because my heart rests when you’re near me.” wani irin abu ke sake sauka a zuciyarta, tana jin yadda zuciyarta ke bugawa..... Saboda shi kadai. Sai ya sake zuba mata ido cikin sleepy softness din nan tana sake yi masa kyau.
"You watch me like you’re scared I’ll disappear.” ya fada yana lakace mata hanci.
"You disappeared once already.” ta fadi tana cizon fatar qirjinsa a tausashe.
"Ouchch" Ya fada Kamar da gaske yaji zafin cizon, sai suka saki dariya ita dashi gaba daya lokaci guda.
Sanda suka gama shiryawa ji yayi kaman yace su fasa zuwa gurin nanay din. Ya dinga qare mata kallo,tun daga siffa har zuwa takunta.
Ya ware mata hannunsa yana sauke mata lallausan murmushi. Batayi qasa a gwiwa ba ta qaraso ta shige ciki, tayi luf abinta tana sauraren bugun zuciyarsa.
Sai da suka kusa minti goma a tsaye a haka ba tare da yace mata komai ba,sannan ya janye ta a hankali yana kissing goshinta.
Wannan yanayin ba wani sabon abu bane a wajen ta. Ta riga ta saba da hakan,sometimes yakan zabi gaya mata abinda yakeji a kanta ta hanyar runguma,sanyata cikin jikinsa da bata daman sauraron bugun zuciyarsa sama da magana da baki.
Sanda suke takawa a farfajiyar gidan, riqe da hannuwan juna. Kai me karatu inda zaka hangensu a sannan zasuyi matuqar burgeka. Yariman Jimma da sarauniyar agadez. Wani iri perfect match ne da yake bawa kowa mamaki. Ba iya mutanen waje ba. Daidai da ma'aikatan cikin gidan wani lokaci suna labewa satar kallonsu.
Kamar ko yaushe,ya bude mata motor da kanshi, sannan ya zagaya daya bangaren shima ya shiga. Motor ta fara motsawa tana barin gidan. Idanunta akan farfajiyar gidan, komai tana ganinsa da wani irin yanayi me matuqar jan hankali, komai na gidan burgeta yakeyi,hakanan komai din sai yake mata kamar dama can ita ta zauna ta tsara yadda komai zai kasance a cikin gidan nata.
Sanda suke shiga masarautar Jimma,abinda yafi bata mamaki basu sanar da zuwansu ba, amma kafin su wuce gate na farko har kowa ya ankara da isowar yarima haisam. Suna ta cikin motar ne basu kai ga fitowa ba,amma wani girma dukka hadimai da al'ummar masarautar ke bawa motar kanta bama su ba. Kowanne shinge da zasu wuce kafin sukai ga qarasowa ake budeshi da wani irin yanayi me cike da girmamawa.