Sashe 88
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"My healer?.....har ya warke kenan tunda ya mata mugunta jiya?" Ta tambayi kanta tana lumshe idanunta gami da budesu lokaci daya.
Sunan taji ya sauka a ranta da wani irin girman matsayi.
"Giiftii" Ya fada softly. Ta sani,yaudararta yakeso yayi ta juyo ta kalleshi,ita kuma ba zatayi ba.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Zaki dan qaramin.....don Allah" Ba tare data shirya ba ta waiwayo da hanzarinta. Murmushi me kama da dariya ya kubce masa. Sai a sannan ta fahimceshi yaudararta yakeso yayi,ya tsoratata kenan,don butar shayin gabansa ya nuna mata.
"Wannan.....shi zaki qaramin" Harararsa takeso tayi kaman yadda takewa su sheshnaz,saidai shi kuma ya mata girma da nauyi ta masa hakan,saita dauke kanta kawai.
"Giiftii" Ya sake kiranta da accent na Oromo.
"Zazzabi nake.....da gaske,amanar nanay tana hannunki,ya cancanci na kwanta....ki kula dani" Zuciyarta tadan motsa kadan,a dazu ta yarda tea din yake nufin ta dada masa,amma a yanzu sai taji cikin ma'anar zancansa kamar ba akan kulawa normal yake magana ba.
Kafin shi ko ita wani ya sake cewa komai wayarsa dake cikin jerin security na gidan tayi haske. A kasalance,kamar bazai daga ba ya latsa,muryar ta fito tar ta ciki.
"Mama oromo ta qaraso babban parlor na fuskar yamma".
"Okay" Ya fada a taqaice yana yanke saqon.
A nutse ya tattara idanunsa dukka akan fuskar akhnan yana kallonta.
"Nanay tazo.....tazo dubamu" Ya fadi da wani coolness. A dan tsorace ta daga idanunta tana dubansa,sai taba shi zaune yake hankalinsa kwance yana kallonta da wannan narkakkun idanun nasa dake razanata. Dukka idanunta ta fiddo waje tana dubansa,a hankali yaga yadda idanun nata suka fara tara hawaye.
"Nanay.......kaine?" Kai ya girgiza da sauri.
"Bani na kirata ba.....nasan dama zata shigo dole,zata dubani,zatabi ba'asin aiken da tayo". Sosai taji hankalinta ya tashi,ba nanay ba.....a yau dai ko noorah batajin zata iya kalla ballantana nanay da kanta. Kai koda birra ma,gani take duk wanda ya kalli qwayar idanunta zaiga komai,zaiga komai daya faru tsakaninta dashi a tsakiyar daren jiya.
Qasa tayi da kanta tana qoqarin boye hawayenta.
"Giiftii" Ya kirata a tausashe. Hannunsa ya miqa mata sanda ta daga kan nata,da idanunsa kuma ya mata alama data dora masa nata hannun. Bata musa ba,ta dora din.
"Kalleni" Ya sake fada yana dubanta sosai.
Sau uku tana attempting hakan tana kasawa,sai ana hudun ta samu ta iya tsaida dubanta a kan nasa.
"I'm here with you.....im not going anywhere"
"Tsoro nakeji.....kada nanay ta gane" Dariya yakeso yayi,dariya sosai na irin quruciyar akhnan din. Komai nata yana sake nuna masa irin qarancin shekarun da take dashi,komai nata yana sake nuna masa bata da wani experience na rayuwa,an karkata tunaninta ne kawai akan izzarta mulkinta sarauta da kamfaninta.
"You're safe" Ya fada a taqaice,saidai yadda take kallonsa ne kamar bata gamsu ba,har sai daya sake maimaitawa.
"......With me.....you're safe,ba wani abu da zan bari ya sameki..." Kanta ta gyada a hankali,ya miqe tare da ita yana fadin.
"Ki komai normal yadda kika saba....karki wani abu da nanay zata dauka naci amanarta ne...." Ya fadi da guntun murmushi.
Waiwayawa tayi idanu a narke tana kallonsa,kallon data masan wanda ya masa kyau ainun,ya danne dariyarsa,wasu hawayen suna taruwa.
"Kaine ka jawomin.....kuma saina gaya mata k......"
"......kin kwanta da mijinki a darenku na farko?" Ya qarashe mata maganan yana katse mata numfashi gami da dage mata dukka girarsa.
Wata irin kunya me bala'in nauyi ta taso ya danneta,ta rasa inda zata boye fuskarta taji dadi,sai kawai ta sake masa kuka,shi kuma ya bude mata dukka qirjinsa yana rungumeta,damar da yake jira kenan dama ya samu.
Tun asuba yake neman dalilin rungumeta amma bai samu ba,a yanzun daya samu damar sai ya mata kyakkyawan riqon da ya tayar masa da duk wani tsumi na jikinsa,ya dinga sauke boyayyen numfashi yana kuma lallashinta a hankali cikin dabara tare da sake mannata a jikinsa sosai idanunsa suna lumshewa tare da budewa duka lokaci guda.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 79*
________________________
*_Amintaccen gurin siyayya_*
*_ingantattun kaya akan ingantaccen farashin da ba irinsa a kasuwa_*
*_BONONZA DA PROMO akai akai_*
*dukka sai a HUGUMA CLOSET*
*Duniyar kayan yara,mata,maza,dukka*
*shaddodi,atamfofi,laces,abayas,jakankuna,takalma,agogo,sarqoqi,English wears,night wears,under wears,da duk wani nau'in sutura babba da qarami*
*_Karki yadda ayi babu ke.....leqa kiga yadda closet din HUGUMA kullum ke cike da kaya akan farashi me kama da KYAUTA_*
*_YAN SARI....YAN REPOSTING.....DA SARAKAN ADO MASU SIYA DON KANSU....DUKKA INA MUKU MARABA_*🤝🤝🤝🤝
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
_________________________
"Tu es détendue?(“Are you feeling relaxed now?)" Ya fada yana hada sautinsa da qyar cikin maqoshinsa saboda yadda yaji komai yana son sake kwance masa,kamar ma baiyi komai ba,kamar yanzunne yake buqatar yayi komai.
Accent din nan nasa da yaren French ya shiga kunnenta da wani irin sanyi da laushi. Bata sani ba,ko Allah ne yake kamata?.....ko Allah ne yake mata hukunci akan gatsalinta?. Ta masa gorin yaren French,duk da cikin zuciyarta ne amma a yanzun bayan daya tabbata ko ya iya,da wata irin qwarewa da ko ita da yake yaren qasarta. Ko ita da yake yare na biyu a gurinta bata kaishi iyawa ba,sai ya zame mata wani irin jarrabi. A duk sanda zaiyi yaren,yana shigewa ta narke ta cikin kunnuwanta,ta kuma kwarara har cikin zuciyarta.
Janye jikinta baya tayi kadan,sai bai hanata ba,saidai kaman yadda taga ya koya,wani irin mayen kallo da yafi na baya,wani irin kallo da shanyayyu kuma narkakkun idanuwasa dinnan dake mata wani irin tsananin kwarjini.
Ba'a komai yake bude baki ya mata magana ba,yafi amfani da body language a komai nasa sama da magana,kamar tana masa wahala wani lokaci ko bakin nasa yana masa ciwo. Ko yanzu ma hannunsa kawai ya miqa mata bayan ya tabbatar ta lullube jikinta da wata lafiyayyar silk abaya me tsananin daraja,wadda daga gefenta a bayanta yake dauke da wasu qananun stone da aka rubuta haruffan sunanta cikakke dasu. Iya wannan dutsen.....iya shi kadai idan aka cire kudinsa dabanne,iya shi kadai idan aka kankare kudine ba abayar kawai ba. Yana cikin nau'ikan duwatsu masu daraja a duniya da kamfanin suka sarrafa suka fidda adon sunanta. Zasu yiwa sheikh muhammad haisam komai,saboda ya cancanta,yana da wata irin kima da daraha me yawa a gurinsu.
Lallausan tafin hannunta ta saka a nasa,ya runtsesu a hankali cikin zara zaran yatsunsa sannan suka fara takawa zuwa parlor din yana bude duk qofar da suka iso gareta.
Tana daga gefan nanay daga qasa,hannunta rungume da ledar turaren da tunda nanay ta miqa mata qamshinsa yake dukan hancinta. Turaren kamfanin shuwa ne,shuwa incense and more(turarukanta duniya ne,seriously jiya dana qona wani a parlour na......ya Allah🥰,irin qamshin nan da idan ka shiga daki ba zakaso ka fita ba,irin asalin qamshin turarukan wuta ba na yanzu gamje gamje ba,trust me akan kowanne turarukan wuta da zan recommending muku a novel dina +234 704 229 3387).
Banda kiran sunan Allah da take tsakanin jiya zuwa yau,ba abinda zai hanata kwanciya magashiyyan,saidai kuma tana gayawa kanta tana sake maimaitawa,qwarin gwiwa takeso......qwarin gwiwa take buqata,bata buqatar ta kwanta yanzu.
Abu mafi gigitata ta daga mata hankali shine.....wannan izzar da take gani tattare da ita......wannan izzar wadda take sanyawa bata sanin da zamanka a guri ballantana motsinka.....wannan izzar da motsinta ma kawai yake zame mata abun kallo. A jiya zuwa yau din wani sashe me girma na zuciyarta yana magana da ita......yana kuma gargadinta.
"Ki janye saamee.....zaki iya kuwa?,ba wata hanya......ba kuma wata fuska ko daya da zaki samu shimfida shirinki. Da mutum me shuru,da mutum me izza kowanne shiri wahalar isa ga manufa yakeyi" Take maimaita mata,amma ko sau daya taqi bawa wannan tunanin hadin kai.
Daga nesa ta hango nanay..... Kallo d'aya tal tayi mata amma sai takejin kamar nanay din na kallon komai a jikinta. Tadan so taja tunga amma ya matsa hannunta kadan.
"Relax please" Ya fadi yana motsa wadannan kyawawan labban nasa.
"Kowanne action naki yana determining abinda kika boye.....she's not the Allahn musuru......ba abinda zata fahimta" Ya sake fada softly yana qara yiwa hannunta kyakkyawan riqo.
Waya nanay din takeyi,kuma batakai ga ganin fitowarsu ba sai da suka iso tsakiyan parlor din. Tayi sallama da wanda take wayar tana ajeta gefe idanunta a kansu fuskarta dauke da murmushi.
Cikin yanayi na girmamawar nan tata,cikin yanayi na nuna zallar qaunarta ga wadannan halittu guda biyu ta miqe,idanunta a kansu,tana gaza gane wanda tafi qauna tsakanin ita ko shi?.
"Ina maraba da d'iyata" Nanay ta furta tana budewa Akhnan hannuwanta.
Wani irin kunya,wani irin nauyi suka taso suka lullubeta,ta yaya zata fara shiga jikin nanay bayan duk abinda suka aikata ita da dan nata?. Salon taji wani abu?,salon ta gane komai?,maimakon ta shige jikin nata bayan ta zame hannunta daga cikin na haisam din,saita tako a hankali ta iso gaban nanay din ta tsugunna tana gaidata cikin takatsantsan da ciwonta.
Durqusawa nanay din tayi tana murmushi ta dagota tana sanyata cikin jikin nata.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Yaushe muka fara surukuta dake?" Ta tambayeta tana murmushi,saidai kuma hancinta ya jiyo mata sauyin wani qamshi cikin jikinta,kamar yadda taji dumin jikin Akhnan din ya qaru kadan,abinda ya d'arsa wani zargi kadan a ranta,saita janye Akhnan din baya kadan tana duban Fuskarta.
"Ina fatan kin tashi lafiya" Nanay ta sake fadi tana karantar wani haske da taga fuskar Akhnan din tayi. Ta washe da wani irin yanayi da yaso sake qarfafa zarginta a ranta,tana jin wani nauyi na duban haisam da take jinsa a tsaye a gefansu.
"Lafiya alhamdulillah nanay" Ta amsa mata tana jin duk duniya idan zasu hadu ba zata iya hada idanu da ita ba.
"Na yita aike......ba alamun samun amsa,har na dan tsorata na dauka yanayin jikin nasa ne.....nayita kiran wayoyinku duka ba wanda na samu" Ta qarashe maganan wannan karon kai tsaye tana aza dubanta akan haisam.
Sunan taji ya sauka a ranta da wani irin girman matsayi.
"Giiftii" Ya fada softly. Ta sani,yaudararta yakeso yayi ta juyo ta kalleshi,ita kuma ba zatayi ba.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Zaki dan qaramin.....don Allah" Ba tare data shirya ba ta waiwayo da hanzarinta. Murmushi me kama da dariya ya kubce masa. Sai a sannan ta fahimceshi yaudararta yakeso yayi,ya tsoratata kenan,don butar shayin gabansa ya nuna mata.
"Wannan.....shi zaki qaramin" Harararsa takeso tayi kaman yadda takewa su sheshnaz,saidai shi kuma ya mata girma da nauyi ta masa hakan,saita dauke kanta kawai.
"Giiftii" Ya sake kiranta da accent na Oromo.
"Zazzabi nake.....da gaske,amanar nanay tana hannunki,ya cancanci na kwanta....ki kula dani" Zuciyarta tadan motsa kadan,a dazu ta yarda tea din yake nufin ta dada masa,amma a yanzu sai taji cikin ma'anar zancansa kamar ba akan kulawa normal yake magana ba.
Kafin shi ko ita wani ya sake cewa komai wayarsa dake cikin jerin security na gidan tayi haske. A kasalance,kamar bazai daga ba ya latsa,muryar ta fito tar ta ciki.
"Mama oromo ta qaraso babban parlor na fuskar yamma".
"Okay" Ya fada a taqaice yana yanke saqon.
A nutse ya tattara idanunsa dukka akan fuskar akhnan yana kallonta.
"Nanay tazo.....tazo dubamu" Ya fadi da wani coolness. A dan tsorace ta daga idanunta tana dubansa,sai taba shi zaune yake hankalinsa kwance yana kallonta da wannan narkakkun idanun nasa dake razanata. Dukka idanunta ta fiddo waje tana dubansa,a hankali yaga yadda idanun nata suka fara tara hawaye.
"Nanay.......kaine?" Kai ya girgiza da sauri.
"Bani na kirata ba.....nasan dama zata shigo dole,zata dubani,zatabi ba'asin aiken da tayo". Sosai taji hankalinta ya tashi,ba nanay ba.....a yau dai ko noorah batajin zata iya kalla ballantana nanay da kanta. Kai koda birra ma,gani take duk wanda ya kalli qwayar idanunta zaiga komai,zaiga komai daya faru tsakaninta dashi a tsakiyar daren jiya.
Qasa tayi da kanta tana qoqarin boye hawayenta.
"Giiftii" Ya kirata a tausashe. Hannunsa ya miqa mata sanda ta daga kan nata,da idanunsa kuma ya mata alama data dora masa nata hannun. Bata musa ba,ta dora din.
"Kalleni" Ya sake fada yana dubanta sosai.
Sau uku tana attempting hakan tana kasawa,sai ana hudun ta samu ta iya tsaida dubanta a kan nasa.
"I'm here with you.....im not going anywhere"
"Tsoro nakeji.....kada nanay ta gane" Dariya yakeso yayi,dariya sosai na irin quruciyar akhnan din. Komai nata yana sake nuna masa irin qarancin shekarun da take dashi,komai nata yana sake nuna masa bata da wani experience na rayuwa,an karkata tunaninta ne kawai akan izzarta mulkinta sarauta da kamfaninta.
"You're safe" Ya fada a taqaice,saidai yadda take kallonsa ne kamar bata gamsu ba,har sai daya sake maimaitawa.
"......With me.....you're safe,ba wani abu da zan bari ya sameki..." Kanta ta gyada a hankali,ya miqe tare da ita yana fadin.
"Ki komai normal yadda kika saba....karki wani abu da nanay zata dauka naci amanarta ne...." Ya fadi da guntun murmushi.
Waiwayawa tayi idanu a narke tana kallonsa,kallon data masan wanda ya masa kyau ainun,ya danne dariyarsa,wasu hawayen suna taruwa.
"Kaine ka jawomin.....kuma saina gaya mata k......"
"......kin kwanta da mijinki a darenku na farko?" Ya qarashe mata maganan yana katse mata numfashi gami da dage mata dukka girarsa.
Wata irin kunya me bala'in nauyi ta taso ya danneta,ta rasa inda zata boye fuskarta taji dadi,sai kawai ta sake masa kuka,shi kuma ya bude mata dukka qirjinsa yana rungumeta,damar da yake jira kenan dama ya samu.
Tun asuba yake neman dalilin rungumeta amma bai samu ba,a yanzun daya samu damar sai ya mata kyakkyawan riqon da ya tayar masa da duk wani tsumi na jikinsa,ya dinga sauke boyayyen numfashi yana kuma lallashinta a hankali cikin dabara tare da sake mannata a jikinsa sosai idanunsa suna lumshewa tare da budewa duka lokaci guda.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 79*
________________________
*_Amintaccen gurin siyayya_*
*_ingantattun kaya akan ingantaccen farashin da ba irinsa a kasuwa_*
*_BONONZA DA PROMO akai akai_*
*dukka sai a HUGUMA CLOSET*
*Duniyar kayan yara,mata,maza,dukka*
*shaddodi,atamfofi,laces,abayas,jakankuna,takalma,agogo,sarqoqi,English wears,night wears,under wears,da duk wani nau'in sutura babba da qarami*
*_Karki yadda ayi babu ke.....leqa kiga yadda closet din HUGUMA kullum ke cike da kaya akan farashi me kama da KYAUTA_*
*_YAN SARI....YAN REPOSTING.....DA SARAKAN ADO MASU SIYA DON KANSU....DUKKA INA MUKU MARABA_*🤝🤝🤝🤝
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
_________________________
"Tu es détendue?(“Are you feeling relaxed now?)" Ya fada yana hada sautinsa da qyar cikin maqoshinsa saboda yadda yaji komai yana son sake kwance masa,kamar ma baiyi komai ba,kamar yanzunne yake buqatar yayi komai.
Accent din nan nasa da yaren French ya shiga kunnenta da wani irin sanyi da laushi. Bata sani ba,ko Allah ne yake kamata?.....ko Allah ne yake mata hukunci akan gatsalinta?. Ta masa gorin yaren French,duk da cikin zuciyarta ne amma a yanzun bayan daya tabbata ko ya iya,da wata irin qwarewa da ko ita da yake yaren qasarta. Ko ita da yake yare na biyu a gurinta bata kaishi iyawa ba,sai ya zame mata wani irin jarrabi. A duk sanda zaiyi yaren,yana shigewa ta narke ta cikin kunnuwanta,ta kuma kwarara har cikin zuciyarta.
Janye jikinta baya tayi kadan,sai bai hanata ba,saidai kaman yadda taga ya koya,wani irin mayen kallo da yafi na baya,wani irin kallo da shanyayyu kuma narkakkun idanuwasa dinnan dake mata wani irin tsananin kwarjini.
Ba'a komai yake bude baki ya mata magana ba,yafi amfani da body language a komai nasa sama da magana,kamar tana masa wahala wani lokaci ko bakin nasa yana masa ciwo. Ko yanzu ma hannunsa kawai ya miqa mata bayan ya tabbatar ta lullube jikinta da wata lafiyayyar silk abaya me tsananin daraja,wadda daga gefenta a bayanta yake dauke da wasu qananun stone da aka rubuta haruffan sunanta cikakke dasu. Iya wannan dutsen.....iya shi kadai idan aka cire kudinsa dabanne,iya shi kadai idan aka kankare kudine ba abayar kawai ba. Yana cikin nau'ikan duwatsu masu daraja a duniya da kamfanin suka sarrafa suka fidda adon sunanta. Zasu yiwa sheikh muhammad haisam komai,saboda ya cancanta,yana da wata irin kima da daraha me yawa a gurinsu.
Lallausan tafin hannunta ta saka a nasa,ya runtsesu a hankali cikin zara zaran yatsunsa sannan suka fara takawa zuwa parlor din yana bude duk qofar da suka iso gareta.
Tana daga gefan nanay daga qasa,hannunta rungume da ledar turaren da tunda nanay ta miqa mata qamshinsa yake dukan hancinta. Turaren kamfanin shuwa ne,shuwa incense and more(turarukanta duniya ne,seriously jiya dana qona wani a parlour na......ya Allah🥰,irin qamshin nan da idan ka shiga daki ba zakaso ka fita ba,irin asalin qamshin turarukan wuta ba na yanzu gamje gamje ba,trust me akan kowanne turarukan wuta da zan recommending muku a novel dina +234 704 229 3387).
Banda kiran sunan Allah da take tsakanin jiya zuwa yau,ba abinda zai hanata kwanciya magashiyyan,saidai kuma tana gayawa kanta tana sake maimaitawa,qwarin gwiwa takeso......qwarin gwiwa take buqata,bata buqatar ta kwanta yanzu.
Abu mafi gigitata ta daga mata hankali shine.....wannan izzar da take gani tattare da ita......wannan izzar wadda take sanyawa bata sanin da zamanka a guri ballantana motsinka.....wannan izzar da motsinta ma kawai yake zame mata abun kallo. A jiya zuwa yau din wani sashe me girma na zuciyarta yana magana da ita......yana kuma gargadinta.
"Ki janye saamee.....zaki iya kuwa?,ba wata hanya......ba kuma wata fuska ko daya da zaki samu shimfida shirinki. Da mutum me shuru,da mutum me izza kowanne shiri wahalar isa ga manufa yakeyi" Take maimaita mata,amma ko sau daya taqi bawa wannan tunanin hadin kai.
Daga nesa ta hango nanay..... Kallo d'aya tal tayi mata amma sai takejin kamar nanay din na kallon komai a jikinta. Tadan so taja tunga amma ya matsa hannunta kadan.
"Relax please" Ya fadi yana motsa wadannan kyawawan labban nasa.
"Kowanne action naki yana determining abinda kika boye.....she's not the Allahn musuru......ba abinda zata fahimta" Ya sake fada softly yana qara yiwa hannunta kyakkyawan riqo.
Waya nanay din takeyi,kuma batakai ga ganin fitowarsu ba sai da suka iso tsakiyan parlor din. Tayi sallama da wanda take wayar tana ajeta gefe idanunta a kansu fuskarta dauke da murmushi.
Cikin yanayi na girmamawar nan tata,cikin yanayi na nuna zallar qaunarta ga wadannan halittu guda biyu ta miqe,idanunta a kansu,tana gaza gane wanda tafi qauna tsakanin ita ko shi?.
"Ina maraba da d'iyata" Nanay ta furta tana budewa Akhnan hannuwanta.
Wani irin kunya,wani irin nauyi suka taso suka lullubeta,ta yaya zata fara shiga jikin nanay bayan duk abinda suka aikata ita da dan nata?. Salon taji wani abu?,salon ta gane komai?,maimakon ta shige jikin nata bayan ta zame hannunta daga cikin na haisam din,saita tako a hankali ta iso gaban nanay din ta tsugunna tana gaidata cikin takatsantsan da ciwonta.
Durqusawa nanay din tayi tana murmushi ta dagota tana sanyata cikin jikin nata.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Yaushe muka fara surukuta dake?" Ta tambayeta tana murmushi,saidai kuma hancinta ya jiyo mata sauyin wani qamshi cikin jikinta,kamar yadda taji dumin jikin Akhnan din ya qaru kadan,abinda ya d'arsa wani zargi kadan a ranta,saita janye Akhnan din baya kadan tana duban Fuskarta.
"Ina fatan kin tashi lafiya" Nanay ta sake fadi tana karantar wani haske da taga fuskar Akhnan din tayi. Ta washe da wani irin yanayi da yaso sake qarfafa zarginta a ranta,tana jin wani nauyi na duban haisam da take jinsa a tsaye a gefansu.
"Lafiya alhamdulillah nanay" Ta amsa mata tana jin duk duniya idan zasu hadu ba zata iya hada idanu da ita ba.
"Na yita aike......ba alamun samun amsa,har na dan tsorata na dauka yanayin jikin nasa ne.....nayita kiran wayoyinku duka ba wanda na samu" Ta qarashe maganan wannan karon kai tsaye tana aza dubanta akan haisam.