Sashe 136
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ba yanzu ba.....yi haquri.....sauran 'yan mintuna" Ya fada yana matsa device din kunnensa muryarsa can qasa. Da yake baya ta bashi,ta dauka da ita yake,saita sake aro nutsuwa ta azawa kanta tana sauraren komai da bugawar zuciya.
“Daga yau…” ta fada tana nuna akhnan kai tsaye da yatsarta.
“…an cire ta daga duk wani iko da alaqa da masarautar Agadez!.” Hayaniya......wata irin hayaniya ce ta tashi. Falaak ta fashe da kuka......falaak din dake zaune cikin ciwon data rasa musabbabinsa. Tana jin kamar duniya takewa bankwana.....tana jin kamar kwanakinta sun qare a duniya.
Wani hukunci ne da yazo musu da girma da nauyi. Qananun qus qus har a sashen dattawa ta fara tashi. Saidai kuma.....kowa tsoro ne fal idanu da zuciyarsa. Kowa baya da iko na cewa komai.....kowa baya da iko na daga harshensa ko hasashensa akan maganan. Hannu mammina ta daga.....abinda ya sanya duk wani cecekuce dakatawa,shuru kama anyi ruwa an dauke.
“Kuma idan ta qi bin umarni…” ta fada da izza tozarci da gadara.
“…za’a kaita prison kamar sauran ‘yan tawayesu." Nan take guards suka soma matsowa kusa da inda akhnan ke zaune. D'an motsawa kawai haisam yayi ya saka guards tsayawa da wani yanayi na shakka da tsoro a fuskarsu.
Mammina ta lura da hakan,Idanunta suka hadu da nasa.
“Ko kai ma zaka tsaya gaban dokar masarauta?” ta masa tambayar tana jin a daidai wannan lokacin tafi sha'awar maganarsa akan shurunsa. Wannan shurun.....wannan shurun dake razanata da hanata bacci a dukka darare. Ta tuna shi alsaamit ne.....alsaamit kuwa da shurun aka sanshi.....saidai shurunsa kuma hadari ne. Tasha qiyasta da wanne hadari shurunsa zaizo muta?. Duk da tana jin ta shirya......ta shirya ta kowacce fuska ta wanne bangare da yake tunanin zai iya zuwa mata.
Shuru gaba daya gurin yayi.......tamkar kowa na jiran amsar Haisam.
Ya d'aga idanunsa a hankali zuwa fuskarta. Bataga digon FUSHI BA a ciki....wani abu daban ta gani. Wani abu da yafi fushi tasiri.....wani abu da yafi fushi razanarwa.
“Dokar masarauta?” ya tambaya irin tambayar nan ta kai tsaye......irin tambayar nan ta titsiye.
“Ko son ranki?” wata hayaniya ce ta sake tashi. Wani tasiri ta ji a cikin jininta.....tasirin QASQANCI da wannan kalmar da haisam din ya jefeta da ita. Ba wanda ya taba dubanta ya gaya mata wata kalma da bata amintar da ranta ba da muradinta saishi......shine mutum na farko.....kuma tunda har yayi wannan gangancin.....to tabbas zata tabbatar daya zama mutum na qarshe.....zatabar tarihi a kansa.....tarihin daba wanda zaiyi marmarin kwatantawa.
“Ka manta wa kake magana da shi?."
“A’a.” ya amsa mata kai tsaye kuma a taqaice.
“Ke ce kika manta iyakarki.” ya amsa mata yana duban tsakiyar idanunta.
Dukkanin tarin qasqanci taji yana nuqurqusarta. Ta sauke idanunta a nutse akan Akhnan,duk da zuciyarta ba digo na nutsuwa kwata kwata. Tayi niyyar barin Akhnan ta nesanta kanta da agadez.....don ta samu daman salwantar da rayuwarta.....amma a yanzun....ba zata yi hakan salin alin ba.
Ya kirata da RED LINE din da ba'a qetarewa nasa......amma ita a yanzun zata qetare shi. Zata taka ta kuma turmurmusa wannan line din.....idan yaso taga mene zai aikata.
"Lokaci yayi" Ya fada da wani faffadan murmushi.....murmushin da ba mammina kawai ba.....harma wanda yake nesa ya gani. Ta dauka da ita yake magana haka kai tsaye....lokacin me?,murmushin me yake?,abinda ya tunxurata kenan ta buda bakinta a tunzure.
"Ku kamata!" Ta bada umarnin a hargitse sannan kuma a tsawace da sautin daya isa kunnen harna nesa ma.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Saidai kuma......taku d'aya tak sukayi aka ji karar sanda yana bugun qarfen bene daga bayan mutane na ciki dana waje.
Sau daya.
Sau biyu.
Sau uku
Kaf courtyard ya dauki shuru. A hankali.....da wani irin yanayi jama'a suka fara matsawa gefe. Guards suka juya.
Dattawa suka miqe tsaye cikin firgici da wata irin dimautacciyar d'imuwa
"BAZAI YUWU BA!" Wani dattijo ya furta kafatanin ilahirin jikinsa yana rawa kamar mazari.
Qara bugun sandar ya sake bayarwa.
Tak…
Tak…
Tak…
Daga cikin taron mutanen.......wani dogon mutum cikin farar babbar alkyabba ya fara qarasowa. A hankali,da takun da kowa a Agadez ya sanshi.
Mammina ta hade gira tana duban mutumim.
"Wanne me tsaurin idanun ne wannan.....da zai keto tsakiyar mutane sannan ya iso nan ina tsaka da yanke hukunci?....ko kaima kazo hanani kai khadeeja muhammad hammud prison dinne?.....shin kazo dakatar da nine kamar yadda wancan malamin d'an gidan ibraheem yake yaudarar kansa da ganin zai iya?" Ta fada tana nuna haisam dake tsaye,tana jin kuma dole ta sake tsaurarawa. Dole ta saka tsoronta a zuciyar kowa.
Da wani irin nutsuwa ya janye hular alkyabbar dake kansa. Gaba daya courtyard din ta daskare na wasu sakanni. Jinin dake yawo a jikkunan mutane da dama dake gurin ya nemi tsayawa cak. Wasu suka ja baya cikin tsoro.
Wasu kuma suka durqusa suna jin kamar girman wannan almarar yafi qarfinsu......yafi qarfin abinda zasu iya jurewa.
“SULTANE…”
“…Sultane?!”
“ALLAHU AKBAR!!!" Wasu muryoyin dake da sauran dakiyar zuciya suka rude da fada duk da akwai burbushin tsoro a tare dasu.
Sultane ne......a raye......a tsaye......yana kuma duban mammin kai tsaye.....kamar ita kadai ce dan adam me numfashi a gurin.
Da wani irin gigicewa da madaukakin tsoro taja baya. Gane gane ta fara yi ko jifa akayi mata?. Sultane ne dai.....sultane take gani,a raye.....a tsaye a gabanta cikin qoshin lafiya. Sultane dai da aka masa wanka a gabansu.....sultane dai da aka hada cikin likkafani......sultane dai da aka binne yau kwana daya daya kwana kusan talatin da takwas?.
“…A’a.” mammina ta furta tana girgiza kai a rude gami da kallon hagunta da damanta waiko wani zai taimaka ya tasheta daga mummunan mafarkinta.
"BAPPIIIIIIII!!!!" sunan da Akhnan keta qoqarin fada tun dazu.....sunan data furta shi a zuciyarta yafi sau d'ari.....ta kasa fada a fili amma a yanzu ya subuce ya fito daga bakinta.
Har a yanzun......da yaji fitar sautin d'iyarsa.....diyarsa mafi soyuwa a garesa.....sosai dab da shi ta cikin kunnensa.......har yanzu sultane bai kalli kowa sai Mammina. Only Mammina!!!.
Yana jin sanda Akhnan ta fada jikinsa da wani irin qarfin da sai da yasa dukka hannuwansa ya tallafeta a jikinsa,still idanunsa akan mammina.
"Bappppp....." Saita kasa qarasawa idanunta kafe a kanshi. Numfashinta ya katse daga qirjinta......abinda ya sanya haisam saukowa daga gurin. Da wani irin sassarfa.....da wani irin zafin nama yana karbeta daga hannun sultane yana kiran sunanta a jejjere.
Sakar masa ita yayi.....a hankali.....a tausashe.....da wani irin amincin daya tabbatar zai daidaita numfashinta a qirjinta....da yaqini da duka amannar data hanashi jin D'ar ko d'aya da suman da Akhnan ta tafi.
Ba yaune karon farko data fara suma a hannunsa ba.....amma a yau din,sai yakejin kamar suman ya banbanta dana kullum. Sai yakejin wannan suman data tafi ta tafi kenan.
"Akhnaaann" Ya sake kiran ta da gaske yana girgiza fuskarta a tafin hannunsa.
Cak ya dauketa yana adanata a qirjinsa,sannan ya fara takawa da sassarfa yana fita da ita daga courtyard din,guards dinsa suna buda masa hanya kafin ya iso gurin,yayin da sultane ke tsaye gaban mammina.....ko na second daya ya gaza dauke idanunsa a kanta.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 123*
___________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
___________________________
“Kin gama?” sultane ya fada da nutsuwa da wani ciwo cikin muryarsa.
Soma girgiza kai ta farayi a gigice,wata maqurar gigicewa da bata taba yinta ba kaf rayuwarta. Karon farko ta rasa kalmomin da zatayi amfani dasu kaf rayuwarta don ta kare kanta.
“Na baki shekaru maay kyau.....” muryarsa ta fita da nauyi
“Na baki suna da kika riqa kike amfani dashi cikin izza da alfahari"
“Na baki amana da nake zaton ko bayan raina ba zakici ba,ba zaki tozartar da ita ba.” Sai ya dan matsa kusa da ita.
“Amma kina jiran mutuwata ne kawai ashe?." Ya fada idanunsa suna yin wani irin duhu.
“…domin ki cinye iyalina?." Wani irin shuru nauyi ban tsoro da kuma ban mamaki ya cika gurin. Kowa ya kasa motsi,kowa ya gaza takawa daga inda yake,kowa ganin komai yake kaman shirin film ko cikin labaran hikaya. Wai matacce ya dawo.....ya kuma dawo a daidai gab'ar daya kamata dama ace ya dawo din. Ya dawo a sanda agadez ke dab da nutsewa. Ta cikin wannan shurun sautin kuka ke fita. Ta cikin wannan shurun sautin kukan mutane da dama ke fita. Banda falaak,falaak din data daskare tun sanda sultane ya shigo.....take zaune a gurin kamar wani gunki,kuma dai har yanzun a zaune take,amma amma unconscious. Idanunta da kunnuwa ne kawai suke aiki a jikinta.....banda wannan......ba wani abu dake aiki tattare da ita.
“Daga yau…” ta fada tana nuna akhnan kai tsaye da yatsarta.
“…an cire ta daga duk wani iko da alaqa da masarautar Agadez!.” Hayaniya......wata irin hayaniya ce ta tashi. Falaak ta fashe da kuka......falaak din dake zaune cikin ciwon data rasa musabbabinsa. Tana jin kamar duniya takewa bankwana.....tana jin kamar kwanakinta sun qare a duniya.
Wani hukunci ne da yazo musu da girma da nauyi. Qananun qus qus har a sashen dattawa ta fara tashi. Saidai kuma.....kowa tsoro ne fal idanu da zuciyarsa. Kowa baya da iko na cewa komai.....kowa baya da iko na daga harshensa ko hasashensa akan maganan. Hannu mammina ta daga.....abinda ya sanya duk wani cecekuce dakatawa,shuru kama anyi ruwa an dauke.
“Kuma idan ta qi bin umarni…” ta fada da izza tozarci da gadara.
“…za’a kaita prison kamar sauran ‘yan tawayesu." Nan take guards suka soma matsowa kusa da inda akhnan ke zaune. D'an motsawa kawai haisam yayi ya saka guards tsayawa da wani yanayi na shakka da tsoro a fuskarsu.
Mammina ta lura da hakan,Idanunta suka hadu da nasa.
“Ko kai ma zaka tsaya gaban dokar masarauta?” ta masa tambayar tana jin a daidai wannan lokacin tafi sha'awar maganarsa akan shurunsa. Wannan shurun.....wannan shurun dake razanata da hanata bacci a dukka darare. Ta tuna shi alsaamit ne.....alsaamit kuwa da shurun aka sanshi.....saidai shurunsa kuma hadari ne. Tasha qiyasta da wanne hadari shurunsa zaizo muta?. Duk da tana jin ta shirya......ta shirya ta kowacce fuska ta wanne bangare da yake tunanin zai iya zuwa mata.
Shuru gaba daya gurin yayi.......tamkar kowa na jiran amsar Haisam.
Ya d'aga idanunsa a hankali zuwa fuskarta. Bataga digon FUSHI BA a ciki....wani abu daban ta gani. Wani abu da yafi fushi tasiri.....wani abu da yafi fushi razanarwa.
“Dokar masarauta?” ya tambaya irin tambayar nan ta kai tsaye......irin tambayar nan ta titsiye.
“Ko son ranki?” wata hayaniya ce ta sake tashi. Wani tasiri ta ji a cikin jininta.....tasirin QASQANCI da wannan kalmar da haisam din ya jefeta da ita. Ba wanda ya taba dubanta ya gaya mata wata kalma da bata amintar da ranta ba da muradinta saishi......shine mutum na farko.....kuma tunda har yayi wannan gangancin.....to tabbas zata tabbatar daya zama mutum na qarshe.....zatabar tarihi a kansa.....tarihin daba wanda zaiyi marmarin kwatantawa.
“Ka manta wa kake magana da shi?."
“A’a.” ya amsa mata kai tsaye kuma a taqaice.
“Ke ce kika manta iyakarki.” ya amsa mata yana duban tsakiyar idanunta.
Dukkanin tarin qasqanci taji yana nuqurqusarta. Ta sauke idanunta a nutse akan Akhnan,duk da zuciyarta ba digo na nutsuwa kwata kwata. Tayi niyyar barin Akhnan ta nesanta kanta da agadez.....don ta samu daman salwantar da rayuwarta.....amma a yanzun....ba zata yi hakan salin alin ba.
Ya kirata da RED LINE din da ba'a qetarewa nasa......amma ita a yanzun zata qetare shi. Zata taka ta kuma turmurmusa wannan line din.....idan yaso taga mene zai aikata.
"Lokaci yayi" Ya fada da wani faffadan murmushi.....murmushin da ba mammina kawai ba.....harma wanda yake nesa ya gani. Ta dauka da ita yake magana haka kai tsaye....lokacin me?,murmushin me yake?,abinda ya tunxurata kenan ta buda bakinta a tunzure.
"Ku kamata!" Ta bada umarnin a hargitse sannan kuma a tsawace da sautin daya isa kunnen harna nesa ma.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Saidai kuma......taku d'aya tak sukayi aka ji karar sanda yana bugun qarfen bene daga bayan mutane na ciki dana waje.
Sau daya.
Sau biyu.
Sau uku
Kaf courtyard ya dauki shuru. A hankali.....da wani irin yanayi jama'a suka fara matsawa gefe. Guards suka juya.
Dattawa suka miqe tsaye cikin firgici da wata irin dimautacciyar d'imuwa
"BAZAI YUWU BA!" Wani dattijo ya furta kafatanin ilahirin jikinsa yana rawa kamar mazari.
Qara bugun sandar ya sake bayarwa.
Tak…
Tak…
Tak…
Daga cikin taron mutanen.......wani dogon mutum cikin farar babbar alkyabba ya fara qarasowa. A hankali,da takun da kowa a Agadez ya sanshi.
Mammina ta hade gira tana duban mutumim.
"Wanne me tsaurin idanun ne wannan.....da zai keto tsakiyar mutane sannan ya iso nan ina tsaka da yanke hukunci?....ko kaima kazo hanani kai khadeeja muhammad hammud prison dinne?.....shin kazo dakatar da nine kamar yadda wancan malamin d'an gidan ibraheem yake yaudarar kansa da ganin zai iya?" Ta fada tana nuna haisam dake tsaye,tana jin kuma dole ta sake tsaurarawa. Dole ta saka tsoronta a zuciyar kowa.
Da wani irin nutsuwa ya janye hular alkyabbar dake kansa. Gaba daya courtyard din ta daskare na wasu sakanni. Jinin dake yawo a jikkunan mutane da dama dake gurin ya nemi tsayawa cak. Wasu suka ja baya cikin tsoro.
Wasu kuma suka durqusa suna jin kamar girman wannan almarar yafi qarfinsu......yafi qarfin abinda zasu iya jurewa.
“SULTANE…”
“…Sultane?!”
“ALLAHU AKBAR!!!" Wasu muryoyin dake da sauran dakiyar zuciya suka rude da fada duk da akwai burbushin tsoro a tare dasu.
Sultane ne......a raye......a tsaye......yana kuma duban mammin kai tsaye.....kamar ita kadai ce dan adam me numfashi a gurin.
Da wani irin gigicewa da madaukakin tsoro taja baya. Gane gane ta fara yi ko jifa akayi mata?. Sultane ne dai.....sultane take gani,a raye.....a tsaye a gabanta cikin qoshin lafiya. Sultane dai da aka masa wanka a gabansu.....sultane dai da aka hada cikin likkafani......sultane dai da aka binne yau kwana daya daya kwana kusan talatin da takwas?.
“…A’a.” mammina ta furta tana girgiza kai a rude gami da kallon hagunta da damanta waiko wani zai taimaka ya tasheta daga mummunan mafarkinta.
"BAPPIIIIIIII!!!!" sunan da Akhnan keta qoqarin fada tun dazu.....sunan data furta shi a zuciyarta yafi sau d'ari.....ta kasa fada a fili amma a yanzu ya subuce ya fito daga bakinta.
Har a yanzun......da yaji fitar sautin d'iyarsa.....diyarsa mafi soyuwa a garesa.....sosai dab da shi ta cikin kunnensa.......har yanzu sultane bai kalli kowa sai Mammina. Only Mammina!!!.
Yana jin sanda Akhnan ta fada jikinsa da wani irin qarfin da sai da yasa dukka hannuwansa ya tallafeta a jikinsa,still idanunsa akan mammina.
"Bappppp....." Saita kasa qarasawa idanunta kafe a kanshi. Numfashinta ya katse daga qirjinta......abinda ya sanya haisam saukowa daga gurin. Da wani irin sassarfa.....da wani irin zafin nama yana karbeta daga hannun sultane yana kiran sunanta a jejjere.
Sakar masa ita yayi.....a hankali.....a tausashe.....da wani irin amincin daya tabbatar zai daidaita numfashinta a qirjinta....da yaqini da duka amannar data hanashi jin D'ar ko d'aya da suman da Akhnan ta tafi.
Ba yaune karon farko data fara suma a hannunsa ba.....amma a yau din,sai yakejin kamar suman ya banbanta dana kullum. Sai yakejin wannan suman data tafi ta tafi kenan.
"Akhnaaann" Ya sake kiran ta da gaske yana girgiza fuskarta a tafin hannunsa.
Cak ya dauketa yana adanata a qirjinsa,sannan ya fara takawa da sassarfa yana fita da ita daga courtyard din,guards dinsa suna buda masa hanya kafin ya iso gurin,yayin da sultane ke tsaye gaban mammina.....ko na second daya ya gaza dauke idanunsa a kanta.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 123*
___________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
___________________________
“Kin gama?” sultane ya fada da nutsuwa da wani ciwo cikin muryarsa.
Soma girgiza kai ta farayi a gigice,wata maqurar gigicewa da bata taba yinta ba kaf rayuwarta. Karon farko ta rasa kalmomin da zatayi amfani dasu kaf rayuwarta don ta kare kanta.
“Na baki shekaru maay kyau.....” muryarsa ta fita da nauyi
“Na baki suna da kika riqa kike amfani dashi cikin izza da alfahari"
“Na baki amana da nake zaton ko bayan raina ba zakici ba,ba zaki tozartar da ita ba.” Sai ya dan matsa kusa da ita.
“Amma kina jiran mutuwata ne kawai ashe?." Ya fada idanunsa suna yin wani irin duhu.
“…domin ki cinye iyalina?." Wani irin shuru nauyi ban tsoro da kuma ban mamaki ya cika gurin. Kowa ya kasa motsi,kowa ya gaza takawa daga inda yake,kowa ganin komai yake kaman shirin film ko cikin labaran hikaya. Wai matacce ya dawo.....ya kuma dawo a daidai gab'ar daya kamata dama ace ya dawo din. Ya dawo a sanda agadez ke dab da nutsewa. Ta cikin wannan shurun sautin kuka ke fita. Ta cikin wannan shurun sautin kukan mutane da dama ke fita. Banda falaak,falaak din data daskare tun sanda sultane ya shigo.....take zaune a gurin kamar wani gunki,kuma dai har yanzun a zaune take,amma amma unconscious. Idanunta da kunnuwa ne kawai suke aiki a jikinta.....banda wannan......ba wani abu dake aiki tattare da ita.