Sashe 96
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Already drivensa yana jiransa. Ya bude masa murfin motar yana masa barka da fitowa. Hankali kwance ya shiga,don ba wanda ya bari yasan ya fito da yanzun suna biye dashi kafin su barshi ya fita haka salin alin saiya sake bata wasu lokutan,shi yasa kawai ya fita ta qofar baya.
"Gida zamu wuce?" Ya tambaya da girmamawa.
"Airport" Ya amsa masa a taqaice yana duban hanyoyin da wani screen a motar ya nuna masa ba cunkoso da adadin tsaron da yake kai da adadin mintunan da zasu cimma airport din.
*J I M M A*
K'arfe takwas na dare da mintuna ashirin motar masarautar ta shigo dashi katafaren harabar masarautar aba jifar din dake dauke da haske tarwai......da tarin security da wani irin tsaro da yasha banban da kowacce masarauta dake kusa da yankinsu.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
A daidai lokacin da ita kuma take tare da nanay. Can cikin bedroom din nanay din da wannan shine karon farko data taba tako qafafunta.
Wani irin tsarin dakin bacci da qiris ya kusa maidata 'yar qauye......ya maidata tunaninta baya tamkar ba daga masarautar agadez ta fito ba.
Cikin wasu lausasan kayan bacci take,farare qal masu wani irin gashi gashi me tsananin laushi dukka jikinsu.
Da farko ta dauka zasuyi nauyi ko zasu dameta,amma data sanyasu sai takejin kamar bata taba saka wasu kayan bacci data matuqar jin dadinsu irin haka ba.
Hira suke wata irin hira da take sake sakawa akhnan nutsuwa da nanay. Tarin qaunar matar da kimarta da martabarta dukka cikin idanunta.
Labari take bata akan mamminta.....mammi safeena. Komai da take gaya mata a yanzu sai takejin kamar sanda yake faruwa tana gurinne. Quruciyarsu......rayuwarsu da yadda suka taso,saidai jikinta kuma ya fara sanyi da yadda nanay ta gangaro kan nau'ikan qalubalen da mamminta ta taba fuskanta a rayuwarta.
Aurenta da ajani.....gallazawar kishiyar da sunanta yayi tsaye cak cikin zuciyar akhnan. ZEENATU take wata qaqqarfar tsanar sunan kanta ya shigeta. Dan uwanta dako suna bashi dashi da aka rasa cikin asibiti......barazana daga wancan matar me suna zeenatu din,take taji hadin fruit din da nanay din ta bata tace tasha ya fita duka a kanta.
Murmushi kadan nanay tayi tana goge qwallarta.
"Komai ya riga daya wuce kada ya dameki,kuma ni da duk wanda ya rayu da ita muna kyautata mata rahamar Allah. Macace me wani irin nagarta......kiyi qoqari kawai kiyi koyi da nagartarta".
Kawai sai taji tana kunyar kanta da kanta. Dukka wadannan abubuwan mahaifiyarta ta fuskanta?,harda auren mutumin da bata shiryawa ba?daga mahaifin da baisan wata wahalarta da girmanta ba,auren mai mata har biyu itace ta uku?,ta karba bata musa ba......amma ita fa?.
Ta nemi bijirewa sultane.....sultane din daya sadaukar da komai saboda farincikinta. Sultane din da komai zaiyi yana duba maslaharta,ta hambarar da dukka zabukansa.....sannan ta tattare qafar wandonta dana hannu zata tankwabar da zabinsa na qarshe.....zabin da a yanzu zuciyarta a kowacce rana take gaya mata BAKI GAMA SANIN WAYE BA. Zabin da ko a yanzun komai ya qare.....komai ya datse tayi imanin da gaske sultane masoyine da babu irinsa a duniya.....zabin da a yanzun zata iya daga hannu ta gayawa duniya NAGARTACCEN ZABI NE. Zabi ne mafi sanin ciwon diya mace....mafi iya tausayawa da tausasawa cikin mu'amalarsa.
Bai ko waiwayi sashensa ba,ya wuce kai tsaye zuwa ga sassan nanay. Da confidence dinsa,ya saba tun a baya,duk inda yaje ya dawo sassan nanay shine guri na farko da yake fara saka qafarsa don tasan da dawowarsa,to yau dinma sai yakejin bashi da wani haufi ko fassara da nanay zata masa,don ba baqon abu bane zaiyi.
Cikin girmamawa dukkan hadiman ke zubewa suna gaidashi,har ya iso babban parlor din dake dab da sassan dakunanta.
Babbar jakadiyarta ce ta iso,ta zube tana miqa gaisuwa.
"Allah yaja da ran yarima.....yarima mazan fama.....zaki kuma dodon masu laifi" Murmushi ya danyi,matar tana cikin amintattu mafi dadewa cikin masarautar da suka jima tare da nanay.
"Barkanki.....nanay fa?" Ya tambaya yana duban lokaci.
"Tana ciki...ayi maka iso ne?" Kai ya gyada a hankali. Bayason shiga kai tsaye nanay din ta masa wata fassarar,don haka yayi zaune yana jiran dawowarta.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 86*
____________________________
*_Amintaccen gurin siyayya_*
*_ingantattun kaya akan ingantaccen farashin da ba irinsa a kasuwa_*
*_BONONZA DA PROMO akai akai_*
*dukka sai a HUGUMA CLOSET*
*Duniyar kayan yara,mata,maza,dukka*
*shaddodi,atamfofi,laces,abayas,jakankuna,takalma,agogo,sarqoqi,English wears,night wears,under wears,da duk wani nau'in sutura babba da qarami*
*_Karki yadda ayi babu ke.....leqa kiga yadda closet din HUGUMA kullum ke cike da kaya akan farashi me kama da KYAUTA_*
*_YAN SARI....YAN REPOSTING.....DA SARAKAN ADO MASU SIYA DON KANSU....DUKKA INA MUKU MARABA_*🤝🤝🤝🤝
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
Kafin kowa a cikinsu ya sake cewa komai bayan shurun,jakadiyar ta nema iznin shigowa.
"Qaraso hawwa" Nanay ta fadi tana gyara zamanta.
"Yarima haisam ne ya qaraso......yana zaman jiran ganinki" Dubanta sosai nanay tayi,kafin a hankali tace
"Kina ganin ya cancanci ganina yanzu?....kice ina masa barka da dawowa.......zai iya tafiya saida safe,bazam samu fitowa ba,ina da mara lafiya" Ta fadi sannan ta dauke kanta tana maidawa ga akhnan.
Taji komai,amma tayi kamar bata jiba,taci gaba da juya fruit din cikin bowl din. Miqewa jakadiya hawwa tayi tana ficewa a nutse.
Idanunsa ya lumshe sanda take isar masa da saqon har ta kammala,ta kumaci gaba da zama tana jiran jin abinda zaice.
Kamar bazai magantu ba saboda wani matsewa da zuciyarsa takeyi,ya tabbata dai ta dauke masa akhnan ne,kuma tunda ta hanashi ganinta yasan tabbas wannan horon da wannan hukuncin takeson masa.
"Ki shaida mata,alfarma daya ta gaisuwa kawai" Ya fada a hankali. Qasa da kanta jakadiya hawwa tayi,sannan ta miqe da girmamawa tana komawa.
Shuru nanay tayi tana saurarenta har ta kammala.
"Baki gaya masa ina da mara lafiya ba?"
"Na shaida masa ranki ya dade"
"To ki sake jaddada masa hakan.....bana buqatar qarin aike kuma"
"In sha Allah" Ta fada tana miqewa.
Waiwayowar da nanay tayi shi ya sanyata saurin sadda kanta qasa tana latsa wayarta da noorah ta miqo mata tace ana kiranta. Zuciyarta na bugawa a hankali a hankali,fatanta kada nanay ta karanci komai cikin idanunta,fatanta nanay bataga komai ba.
Murmushi ne kawai ya qwacewa nanay can qasan zuciyarta,irin wanda ko a saman fuska baya nunawa. Zata barta akan bata ganta ba.....amma yanayin ya mata dadi sosai.
"Allah yasa su zamewa junansu sanyin idaniya" Abinda ta furta kenan sannan ta miqe a nutse.
"Zansa a tura miki Aanani,kamar akwai abinda kikace kinason tambayarta ko?" Kai ta gyada a hankali ba tare data iya dagowa ta dubeta ba,don sosai gabanta yake faduwa na hada idanun da sukayi da nanay.
A nutse nanay ta juya ta fita,ba taqi zuwa ganinsa bane saboda wani laifi ba,aah....idan akwai laifin ma daya ne,na kasa daga qafa yayi haquri da kwanaki ukun da suka rage. Ta kasa zuwa ne saboda ita kanta kunyarsa takeji. Wannan yaron data haifa ta riqeshi tsakanin hannuwanta ta raina a yau har yasan wata diya mace?. Idan ta tuna ita kanta kunyar hakan takeji.
Siririyar ajiyar zuciya ta sauke sanda taji fitar nanay. Tana jin maganan noorah sama sama dake bata labarin walimar da hussam zaiyi a gobe ta bikin aurensu da walimar nanay dinma da za'ayi washegari.
Ba duka hankalinta ke kan yarinayar ba,hankalinta yana can......can parlor din da haisam yayi aike har sau biyu wa nanay taqi kula da buqatarsa.
Haka kawai taji tausayinsa ya sauka a zuciyarta. Indai batun gaskiya zata fada.....ba shakka yana da haqurin da a gurare qalilan ta taba ganin fushinsa da fadansa. Yana da kawaicin da ba'a kan komai yake daga idanu ya kalleka ba bare ya nuna yasan abunda kayi masa.
Saita sauke ajiyar zuciya tana jawo daya wayartata ta kunnata,don bata lura tun safe a kashe take ba,daidai sannan saqonshi na dazu ya fado. Na farkon ta fara dubawa,sannan ta tafi na biyu da yake cewa.
*_I have been in meetings for hours… and somehow you are still distracting my mind._*
*Did you rest?*
Wani murmushi ya subuce mata a hankali,kyawawan labbanta suka motsa. A hankali taji kalaman suna melting zuciyarta,wani tausayinsa ya taso yana danneta. Sai taji kaman taje ta roqi nanay ta ganshi.....sai taji kaman ta tashi taje ta bashi haquri,sai taji kuma tana hucewa daga jin haushi da tunanin shine ya turo mata nanay.
Saidai me?,tana bude idanunta saita tsinci nanay a tsaye a kanta,da alama tayita sallama ne bataji ba.
"Tunanin me kike haka?" Ta fada tana sunkuya ta dauki muqullin data bari a gefanta. Da sauri ta kifa fuskar wayar,ta kuma kasa cewa nanay komai harta dauki keys din ta fice.
Tana sake daga fuskar wayar saqo ya shigo mata ta WhatsApp. Bata fiya hawanshi ba,amma yanzun sunan shehnaz ta gani,don haka tayi clicking da sauri tana budewa.
Wani faffadar banner ne me matuqar girma da kyau,wanda ke dauke da sunan MAISON AKHNAN.
Basai tayi tambaya ba,don daga gefe akwai qananun rubutun dake gaya mata. Wannan kamfanin da tafi amfani tafi kuma qaunar turarensa sama da kowanne turare.....sune zasu bude sabon kamfaninsu a dubai.
A qasan banner din rubutu shehnaz ta aiko mata da harshen French.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Da alama wannan grand opening din saidai mu gane miki shi.....saura kwana biyar kawai....zai barki?" Idanunta ta lumshe tana jinta tana dan rikicewa.
Taci burin zuwa dubai....taci burin zuwa wannan taron,taci burin zuwa kamfanin ko zata samu ta gana da shugaban,ko zai mata alfarmar siyar mata da wannan qamshin. Qamshin da a yanxi takejin ya zama ruhi da zuciyarta sama da yadda take jinsa a baya.
Tanaso ta bashi mamaki ta mallaki qamshin ba tare da yasan a inda ta samoshi ba.
"Zanyi addu'a shehnaz.....idan ina da rabo,ko ba yanzu ba....ko bayan taron zanje". Voice note shehnaz ta aike mata dashi,wanda dariya ce zalla ciki da tsokana har tana cewa.
"Gida zamu wuce?" Ya tambaya da girmamawa.
"Airport" Ya amsa masa a taqaice yana duban hanyoyin da wani screen a motar ya nuna masa ba cunkoso da adadin tsaron da yake kai da adadin mintunan da zasu cimma airport din.
*J I M M A*
K'arfe takwas na dare da mintuna ashirin motar masarautar ta shigo dashi katafaren harabar masarautar aba jifar din dake dauke da haske tarwai......da tarin security da wani irin tsaro da yasha banban da kowacce masarauta dake kusa da yankinsu.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
A daidai lokacin da ita kuma take tare da nanay. Can cikin bedroom din nanay din da wannan shine karon farko data taba tako qafafunta.
Wani irin tsarin dakin bacci da qiris ya kusa maidata 'yar qauye......ya maidata tunaninta baya tamkar ba daga masarautar agadez ta fito ba.
Cikin wasu lausasan kayan bacci take,farare qal masu wani irin gashi gashi me tsananin laushi dukka jikinsu.
Da farko ta dauka zasuyi nauyi ko zasu dameta,amma data sanyasu sai takejin kamar bata taba saka wasu kayan bacci data matuqar jin dadinsu irin haka ba.
Hira suke wata irin hira da take sake sakawa akhnan nutsuwa da nanay. Tarin qaunar matar da kimarta da martabarta dukka cikin idanunta.
Labari take bata akan mamminta.....mammi safeena. Komai da take gaya mata a yanzu sai takejin kamar sanda yake faruwa tana gurinne. Quruciyarsu......rayuwarsu da yadda suka taso,saidai jikinta kuma ya fara sanyi da yadda nanay ta gangaro kan nau'ikan qalubalen da mamminta ta taba fuskanta a rayuwarta.
Aurenta da ajani.....gallazawar kishiyar da sunanta yayi tsaye cak cikin zuciyar akhnan. ZEENATU take wata qaqqarfar tsanar sunan kanta ya shigeta. Dan uwanta dako suna bashi dashi da aka rasa cikin asibiti......barazana daga wancan matar me suna zeenatu din,take taji hadin fruit din da nanay din ta bata tace tasha ya fita duka a kanta.
Murmushi kadan nanay tayi tana goge qwallarta.
"Komai ya riga daya wuce kada ya dameki,kuma ni da duk wanda ya rayu da ita muna kyautata mata rahamar Allah. Macace me wani irin nagarta......kiyi qoqari kawai kiyi koyi da nagartarta".
Kawai sai taji tana kunyar kanta da kanta. Dukka wadannan abubuwan mahaifiyarta ta fuskanta?,harda auren mutumin da bata shiryawa ba?daga mahaifin da baisan wata wahalarta da girmanta ba,auren mai mata har biyu itace ta uku?,ta karba bata musa ba......amma ita fa?.
Ta nemi bijirewa sultane.....sultane din daya sadaukar da komai saboda farincikinta. Sultane din da komai zaiyi yana duba maslaharta,ta hambarar da dukka zabukansa.....sannan ta tattare qafar wandonta dana hannu zata tankwabar da zabinsa na qarshe.....zabin da a yanzu zuciyarta a kowacce rana take gaya mata BAKI GAMA SANIN WAYE BA. Zabin da ko a yanzun komai ya qare.....komai ya datse tayi imanin da gaske sultane masoyine da babu irinsa a duniya.....zabin da a yanzun zata iya daga hannu ta gayawa duniya NAGARTACCEN ZABI NE. Zabi ne mafi sanin ciwon diya mace....mafi iya tausayawa da tausasawa cikin mu'amalarsa.
Bai ko waiwayi sashensa ba,ya wuce kai tsaye zuwa ga sassan nanay. Da confidence dinsa,ya saba tun a baya,duk inda yaje ya dawo sassan nanay shine guri na farko da yake fara saka qafarsa don tasan da dawowarsa,to yau dinma sai yakejin bashi da wani haufi ko fassara da nanay zata masa,don ba baqon abu bane zaiyi.
Cikin girmamawa dukkan hadiman ke zubewa suna gaidashi,har ya iso babban parlor din dake dab da sassan dakunanta.
Babbar jakadiyarta ce ta iso,ta zube tana miqa gaisuwa.
"Allah yaja da ran yarima.....yarima mazan fama.....zaki kuma dodon masu laifi" Murmushi ya danyi,matar tana cikin amintattu mafi dadewa cikin masarautar da suka jima tare da nanay.
"Barkanki.....nanay fa?" Ya tambaya yana duban lokaci.
"Tana ciki...ayi maka iso ne?" Kai ya gyada a hankali. Bayason shiga kai tsaye nanay din ta masa wata fassarar,don haka yayi zaune yana jiran dawowarta.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 86*
____________________________
*_Amintaccen gurin siyayya_*
*_ingantattun kaya akan ingantaccen farashin da ba irinsa a kasuwa_*
*_BONONZA DA PROMO akai akai_*
*dukka sai a HUGUMA CLOSET*
*Duniyar kayan yara,mata,maza,dukka*
*shaddodi,atamfofi,laces,abayas,jakankuna,takalma,agogo,sarqoqi,English wears,night wears,under wears,da duk wani nau'in sutura babba da qarami*
*_Karki yadda ayi babu ke.....leqa kiga yadda closet din HUGUMA kullum ke cike da kaya akan farashi me kama da KYAUTA_*
*_YAN SARI....YAN REPOSTING.....DA SARAKAN ADO MASU SIYA DON KANSU....DUKKA INA MUKU MARABA_*🤝🤝🤝🤝
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
Kafin kowa a cikinsu ya sake cewa komai bayan shurun,jakadiyar ta nema iznin shigowa.
"Qaraso hawwa" Nanay ta fadi tana gyara zamanta.
"Yarima haisam ne ya qaraso......yana zaman jiran ganinki" Dubanta sosai nanay tayi,kafin a hankali tace
"Kina ganin ya cancanci ganina yanzu?....kice ina masa barka da dawowa.......zai iya tafiya saida safe,bazam samu fitowa ba,ina da mara lafiya" Ta fadi sannan ta dauke kanta tana maidawa ga akhnan.
Taji komai,amma tayi kamar bata jiba,taci gaba da juya fruit din cikin bowl din. Miqewa jakadiya hawwa tayi tana ficewa a nutse.
Idanunsa ya lumshe sanda take isar masa da saqon har ta kammala,ta kumaci gaba da zama tana jiran jin abinda zaice.
Kamar bazai magantu ba saboda wani matsewa da zuciyarsa takeyi,ya tabbata dai ta dauke masa akhnan ne,kuma tunda ta hanashi ganinta yasan tabbas wannan horon da wannan hukuncin takeson masa.
"Ki shaida mata,alfarma daya ta gaisuwa kawai" Ya fada a hankali. Qasa da kanta jakadiya hawwa tayi,sannan ta miqe da girmamawa tana komawa.
Shuru nanay tayi tana saurarenta har ta kammala.
"Baki gaya masa ina da mara lafiya ba?"
"Na shaida masa ranki ya dade"
"To ki sake jaddada masa hakan.....bana buqatar qarin aike kuma"
"In sha Allah" Ta fada tana miqewa.
Waiwayowar da nanay tayi shi ya sanyata saurin sadda kanta qasa tana latsa wayarta da noorah ta miqo mata tace ana kiranta. Zuciyarta na bugawa a hankali a hankali,fatanta kada nanay ta karanci komai cikin idanunta,fatanta nanay bataga komai ba.
Murmushi ne kawai ya qwacewa nanay can qasan zuciyarta,irin wanda ko a saman fuska baya nunawa. Zata barta akan bata ganta ba.....amma yanayin ya mata dadi sosai.
"Allah yasa su zamewa junansu sanyin idaniya" Abinda ta furta kenan sannan ta miqe a nutse.
"Zansa a tura miki Aanani,kamar akwai abinda kikace kinason tambayarta ko?" Kai ta gyada a hankali ba tare data iya dagowa ta dubeta ba,don sosai gabanta yake faduwa na hada idanun da sukayi da nanay.
A nutse nanay ta juya ta fita,ba taqi zuwa ganinsa bane saboda wani laifi ba,aah....idan akwai laifin ma daya ne,na kasa daga qafa yayi haquri da kwanaki ukun da suka rage. Ta kasa zuwa ne saboda ita kanta kunyarsa takeji. Wannan yaron data haifa ta riqeshi tsakanin hannuwanta ta raina a yau har yasan wata diya mace?. Idan ta tuna ita kanta kunyar hakan takeji.
Siririyar ajiyar zuciya ta sauke sanda taji fitar nanay. Tana jin maganan noorah sama sama dake bata labarin walimar da hussam zaiyi a gobe ta bikin aurensu da walimar nanay dinma da za'ayi washegari.
Ba duka hankalinta ke kan yarinayar ba,hankalinta yana can......can parlor din da haisam yayi aike har sau biyu wa nanay taqi kula da buqatarsa.
Haka kawai taji tausayinsa ya sauka a zuciyarta. Indai batun gaskiya zata fada.....ba shakka yana da haqurin da a gurare qalilan ta taba ganin fushinsa da fadansa. Yana da kawaicin da ba'a kan komai yake daga idanu ya kalleka ba bare ya nuna yasan abunda kayi masa.
Saita sauke ajiyar zuciya tana jawo daya wayartata ta kunnata,don bata lura tun safe a kashe take ba,daidai sannan saqonshi na dazu ya fado. Na farkon ta fara dubawa,sannan ta tafi na biyu da yake cewa.
*_I have been in meetings for hours… and somehow you are still distracting my mind._*
*Did you rest?*
Wani murmushi ya subuce mata a hankali,kyawawan labbanta suka motsa. A hankali taji kalaman suna melting zuciyarta,wani tausayinsa ya taso yana danneta. Sai taji kaman taje ta roqi nanay ta ganshi.....sai taji kaman ta tashi taje ta bashi haquri,sai taji kuma tana hucewa daga jin haushi da tunanin shine ya turo mata nanay.
Saidai me?,tana bude idanunta saita tsinci nanay a tsaye a kanta,da alama tayita sallama ne bataji ba.
"Tunanin me kike haka?" Ta fada tana sunkuya ta dauki muqullin data bari a gefanta. Da sauri ta kifa fuskar wayar,ta kuma kasa cewa nanay komai harta dauki keys din ta fice.
Tana sake daga fuskar wayar saqo ya shigo mata ta WhatsApp. Bata fiya hawanshi ba,amma yanzun sunan shehnaz ta gani,don haka tayi clicking da sauri tana budewa.
Wani faffadar banner ne me matuqar girma da kyau,wanda ke dauke da sunan MAISON AKHNAN.
Basai tayi tambaya ba,don daga gefe akwai qananun rubutun dake gaya mata. Wannan kamfanin da tafi amfani tafi kuma qaunar turarensa sama da kowanne turare.....sune zasu bude sabon kamfaninsu a dubai.
A qasan banner din rubutu shehnaz ta aiko mata da harshen French.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Da alama wannan grand opening din saidai mu gane miki shi.....saura kwana biyar kawai....zai barki?" Idanunta ta lumshe tana jinta tana dan rikicewa.
Taci burin zuwa dubai....taci burin zuwa wannan taron,taci burin zuwa kamfanin ko zata samu ta gana da shugaban,ko zai mata alfarmar siyar mata da wannan qamshin. Qamshin da a yanxi takejin ya zama ruhi da zuciyarta sama da yadda take jinsa a baya.
Tanaso ta bashi mamaki ta mallaki qamshin ba tare da yasan a inda ta samoshi ba.
"Zanyi addu'a shehnaz.....idan ina da rabo,ko ba yanzu ba....ko bayan taron zanje". Voice note shehnaz ta aike mata dashi,wanda dariya ce zalla ciki da tsokana har tana cewa.