Sashe 119
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nauyi taji qirjinta ya sakeyi.....me yake damun mamminan?. Kwanyarta ta dauko kalamanta.na jiya a kanta ta hada da abinda ya faru yanzu. Attack ne.....attacking haisam din take?. Kai tsaye ta soma takawa don isa gaban mamminan.....don ta tuna mata me take cewa,don kuma ta sake tuna mata da mijin waye dama waye take magana a kanshi. Taku biyu tak tayi taji ya riqo hannunta cikin nasa,saidai hakan bai sanya ta waiwaya ba,bai kuma hanata duban idanun mammina din ba wani bacin rai yana wanke mata fuska.
"Shi d'in mijina ne...." Muryarta ta fito da wani irin qarfi da iko,sannan ta waiwaya tana duban idanunshi.
"Sannan mutumin daya tsaya dani tun daga sakannin da aka bani labarin mutuwar mahaifina da wani irin salo da ba jin qai ko tausayi a cikinsa....." Takai qarshen maganan wasu hawaye na kubce mata. Ta dauke idanunta tana sake maidawa kan fuskar mammina.
"Ya tsaya dani fiye da wasu jinin sultane din....fiye da makusantansa".
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 107*
_________________________
*_SHUWA INCENSE AND MORE_*
😊
*_kai daga jin sunan basai an gaya maka ba_*
*_kai daga jin sunan basai ka tambaya ko tsaya tunanin maganar me ake ba_*
*_MAGANA CE TA GIDAN QAMSHI_*
*BAFA GAMA GARIN QAMSHIN DA KIKA SABA JI BA HAJJAJU*
*KINA QONA TURARE YANA QAURI*
*KINA SAKA KHUMRA TANA BIN SHANUN SARKI*
*WANNAN DIN TURARE NE DAKE DAWWAMA A DAKI DA JIKI.....DA SALON QAMSHIN DAKE MANTAR DA ZUCIYA DUK WANI B'ACIN RAI*
*TASTED AND TRUSTED👌👌👌100% HAJJAJU*
*NA DABANNE A CIKIN NA DABAN*🙌🏽🙌🏽
*idan akazo kan SHUWA INCENSE an tashi magana*
*idan ma kinsan baki shirya jan magana ba a duniyar qamshi to kisha zamanki hajajju*
*_zaku iya magana da ita kai tsaye ta wannan number wayar_*
+234 704 229 3387
________________________
Zallar mamaki kawai ya sauya idanun mammina,ya kuma daskarar da wasu a gurin. Sabon abune ko ace abinda take idanu basu taba gani ba,a gurin wani mutum gama gari ma ya maida mata magana gatsal haka kai tsaye yana duban qwayar idanunta.....ballanta kuma ace ya faru tsakaninta da akhnan?.
"Kin manta kina magana da waye?"
"Ba manta ba......ina sane.....a cikin hayyacina nake.....abu guda daya na sani shine....bazan bari a rainamin mijina ba.....domin shine gatana.....shi sultane yace nabi.....shi sultane yace na yiwa biyayya......na girmamashi,kuma zan aikata hakan.....bakin raina" . Idanuwanta gaba daya taji kaman zasu fado,wani irin daskararren mamaki ya mamayeta.
Ita mammina?,ita akhnan yau ke iya maidawa magana akan sheikh din?. Ita mammina ita akhnan ke iya sa'insa da ita?,a gaban mutane adadin da batasan yawansu ba?.
Da hannunsa dake cikin nata ya jawota baya a tausashe. Bayaso.....bayaso ita da kanta ta tsaya tana qalubalantar matar.
"Basai kin kareni ba" Ya fada a tausashe,tausayinta qaunarta da kimarta suna daduwa a idanunsa. Ta yarda.....ta amince fa fuskaceta saboda shi. Duk da batasan wacece ita ba.....batasan tarin zalunci da gurgunta rayuwarsu da tayi ba a a binne cikin qasa.
Idanunta dake jiqe da hawaye ta daga ta kalleshi.
"Mijina ne kai.....bazan kuma bar kowa ya wulaqantaka ko ya tozartaka ba".
"Ina dogarai?.....kuzo ku fitarmin dashi daga nan!" Mammina din ta fada da qarfin muryar data isa har inda suke tsaye suna bawa gurin tsaro da kula da zirga zirgar masu shige da ficen zuwa gaisuwa.
Cikin mitunan qalilan suka iso gurin,ta sake maimaitawa.
"Na zare masa izinin shigowa gidan nan kwata kwata daga yau.....ku fiddashi daga gidan nan". Baiko motsa ba,haka ya matsa hannun akhnan daya fuskanci tana shirin magana.
Duk wanda ya kalleshi sau daya cikinsu sai ya sadda kansa qasa.
"Allah ya taimakeka....Allah ya qara maka lafiya" Abinda akwai suke fadi kenan suna sadda kansu qasa.
"Bai kamata ba....surukin sultane ne fa?" Nannnie dake zaune ta fada,wadda tashin hankali ya sanya jikinta dukka ya kama rawa.
"Rufemin baki.....kibar gurin nan......kema daga yau rumfar nan zamanta ya haramta a gurinki.....don baki da gadon sultane,ko kina tunanin bamusan uba kawai kuka hada shi ba!" Ta fada a tsawace.
"Koma ki zauna" Haisam.yace da nanay yana takowa cikin kamewa da haiba. Idanu suka sake komawa kanshi,jikinta na rawa ta koma ta zauna tana duban haisam da ya kawo akhnan gefanta ya zaunar da ita,sai ya miqe tsaye yana zube hannayensa a aljihun black silk jubah dinsa.
"Ku koma bakin aikinku" Yace da hadiman,wada kamar walqiya suka soma juyawa suna barin gurin.
"Duk taku daya idan kuka qara ba tare da kunyi aikin danace muku ba.....a bakin aikinku,sunanku korarru" Ta fada cike da zallar mamaki tana dunansu.
Ta dauka zasu dakata da tafiyar,ta dauka zasu dawo su nemi gafararta,amma sai taga ba wanda ya juyo sunci gaba da takawa.
"Allah ya gafartawa sultane" Ya fada yana duban nannie
"Ameen" Ta amsa hankalinta yana sake tashi da abinda ke faruwa cikin gidan tun kafin a fidda gawar sultane daga gidan
"Allah yasa ya huta.....ki zauna a nan tare dasu.....idan kin gaji ko kina buqatar ganina ki kirani,duk inda nake zanzo,karkiyi kuka.....kada kiyi hayaniya....ki huta sosai....zuciyarki ta samu nutsuwa" Ya fada calmly idanunsa akan akhnan din kamar ba kowa a gurin,kamar ita daya ce me rai a gurin.
Kanta ta gyada a hankali tana dubansa,tana kallonsa ya taka a nutse yana ficewa daga gurin.
"Ba abinda zai sauyata......yanzu za'a fara wasan" Ya furta qasa qasa suna jerawa da abdii da shigowarsa masarautar kenan. Kai tsaye babbar rumfar da ake karbar gaisuwa abdii ya masa jagora,ya hana duk wani security da guard dinsa shigowa cikin gidan.
"Me ya faru da manyan falukan baqi na gidan da ake zaman makoki a wajen rumfuna?" Yayi tambayar yana duban maher.
"Giwa ta hana,ta hana kowa rab'ar sashen.....muqullin kowanne sashe da d'akuna yana hannunta. Banda dakin ajiyar sultane,maqullin naji tana nema yau tunda sassafe". Kai haisam kawai ya gyada,ba tare da yace komai ba,saboda suna dab da isa rumfar,kuma yaga tasowar wazeer da wasu manyan mutane na qasar agadez din.
★ Daren gaba daya garin AGADEZ ya sakeyin shuru,sai iska me dauke da sanyin sahara dake kadawa .
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Cikin sashen ya yanke sauka,sashen dake cikin gidan wanda kafin isowarsa ya zamana a gyare cikin control,komai a kintse yake akan tsarin da sukasan yanason ya kasance,bisa jagorancin maher da abdii,wadanda suna daga cikin wadanda basu bar agadez ba ko bayan ya tafi.
Shuru akhnan ta sakeyi,tana kwance lamo,tun bayan dawowarsu daga rumfar zaman makoki.
Kuka ya gajiyar da ita,zuciyarta kuma ta yi nauyi fiye da yadda zata iya d'auka.
Haisam na can tare da mutane da tarin baqi,gaba daya zaman makokin bayan isowarsa sai ya zamana kamar kowa shi yake jira. Shi yake tsaye akan baqi da sauran masu zuwa gaisuwa,don sam ahmad bashi da wannan qwarin gwiwar ko kadan. Duk da irin jarumatar da haisam din ke roqe hannunsa yana gwada masa,amma ya gaza jurewa,ya gaza tsaiwa kaman yadda ya kamata ya tsaya din. Minti daya zaka ganshi zaune.....minti daya zaka nemeshi ka rasa,ya shiga ciki don yayi kuka,sannan ya share hawayen ya sake dawowa cikin jama'a.
Ta sake juyar da kanta wani sashen,kowa fuskarsa a galabaice take da tashin hankali,ba wani me sukuni cikakke,amma bata hangi wannan abun ko qanqani ba a kan fuskar mammina.
"Me ya sameta ne haka?,meye a zuciyarta?" Ta maimaita tambayar karo na babu adadi. Baqi kawai take karba cikin nuna izza da mulki,duk wasu siffofi da doka dame takaba ya kamata ta kiyaye a musulunce babu ko daya tattare da ita.
Hira da zantukan dake tashi a rumfarta sam ba zaka hada dana rumfar morsa ba,wadda ta cika da shuru da nutsuwa,sai qur'anai da ake rabawa me juzu'i juzu'i ana sauka ana sake juyawa wata.
Nannie......hairan.....shehnaz.....aisa take hango fuskokinsu,banda ta morsa safiyya da kamanninta suka sauya saboda kuka. Bata hangi koda digo daya a fuskar mammina kalan alhinin da take gani ba. Ama ture ta falaak wadda tun la'asar mummunan zazzabi ya mata mugun kaye,har sai da maleek ya shigo gidan da kansa ya sanya aka saka mata ruwa,ya dauketa zuwa wani sashen daban da aka basu shi da ita,duk da yana da gida a waje,amma shima ya zabi zama a nan saboda ta zama kusa da morsa,shima ya zamana kusa da abokinsa.
"Wannan ba tsari bane.....komai na gidan nan a yanzu na magada ne.....bai kamata a dinga bawa baqi daman wanzar da abubuwa ba. Na kwana uku kawai zasu zauna.....a tashesu a bani.maqullan sassan" Haka ta zaunar da sarkin gida tana gaya masa cikin mutane.
"Aah?" Akhnan ta furta a hankali tana jin kanta kamar zai tsage. Ta dauko maganganun mammina randa ta kirata gatsal ta gaya mata ubanta ya mutu. Ta sake dauko maganganunta na dazu,ta dauko wadannan tana hadasu guri daya.
Kai ta fara girgizawa sanda zuciyarta ta fara raya mata wani abu.
"Aah.....bazai yuwu ba" Ta fada tana miqewa ta zauna sosai,sai a sannan hannunta ya dunguri black tea din da haisam ya hada mata kafin ya sake fita sallar isha'in da har yanzu bai dawo ba,yace kafin ya dawo ta tabbatar ta shanyeshi.
Qofar aka murda a hankali cikin nutsuwa,wanda tun kafin ya bayyana ma ta fahimci waye da qamshin nan nasa.
Ya sauke ajiyar zuciya yana yabawa qoqarin abdii. Nan din ba hayaniyar waje sam....sai soft gold light. Ba wani motsi da zai iya janye maka hankali. Sai tsantsar safety da zakajishi har jikinka.
Ninkin masu tsaro ne suke zagaye da sassan,har abun yadanso daure mata kai,amma koda ta tuna a yanzu wayeshi?sai tayi shuru kawai.
Da sallama ya shigo,da sassanyan sautin nan nasa da a yau yakejin ya gaji da yin magana gaba daya,yana jin kamar duka kalaman bakinsa sun qare.
"Shi d'in mijina ne...." Muryarta ta fito da wani irin qarfi da iko,sannan ta waiwaya tana duban idanunshi.
"Sannan mutumin daya tsaya dani tun daga sakannin da aka bani labarin mutuwar mahaifina da wani irin salo da ba jin qai ko tausayi a cikinsa....." Takai qarshen maganan wasu hawaye na kubce mata. Ta dauke idanunta tana sake maidawa kan fuskar mammina.
"Ya tsaya dani fiye da wasu jinin sultane din....fiye da makusantansa".
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 107*
_________________________
*_SHUWA INCENSE AND MORE_*
😊
*_kai daga jin sunan basai an gaya maka ba_*
*_kai daga jin sunan basai ka tambaya ko tsaya tunanin maganar me ake ba_*
*_MAGANA CE TA GIDAN QAMSHI_*
*BAFA GAMA GARIN QAMSHIN DA KIKA SABA JI BA HAJJAJU*
*KINA QONA TURARE YANA QAURI*
*KINA SAKA KHUMRA TANA BIN SHANUN SARKI*
*WANNAN DIN TURARE NE DAKE DAWWAMA A DAKI DA JIKI.....DA SALON QAMSHIN DAKE MANTAR DA ZUCIYA DUK WANI B'ACIN RAI*
*TASTED AND TRUSTED👌👌👌100% HAJJAJU*
*NA DABANNE A CIKIN NA DABAN*🙌🏽🙌🏽
*idan akazo kan SHUWA INCENSE an tashi magana*
*idan ma kinsan baki shirya jan magana ba a duniyar qamshi to kisha zamanki hajajju*
*_zaku iya magana da ita kai tsaye ta wannan number wayar_*
+234 704 229 3387
________________________
Zallar mamaki kawai ya sauya idanun mammina,ya kuma daskarar da wasu a gurin. Sabon abune ko ace abinda take idanu basu taba gani ba,a gurin wani mutum gama gari ma ya maida mata magana gatsal haka kai tsaye yana duban qwayar idanunta.....ballanta kuma ace ya faru tsakaninta da akhnan?.
"Kin manta kina magana da waye?"
"Ba manta ba......ina sane.....a cikin hayyacina nake.....abu guda daya na sani shine....bazan bari a rainamin mijina ba.....domin shine gatana.....shi sultane yace nabi.....shi sultane yace na yiwa biyayya......na girmamashi,kuma zan aikata hakan.....bakin raina" . Idanuwanta gaba daya taji kaman zasu fado,wani irin daskararren mamaki ya mamayeta.
Ita mammina?,ita akhnan yau ke iya maidawa magana akan sheikh din?. Ita mammina ita akhnan ke iya sa'insa da ita?,a gaban mutane adadin da batasan yawansu ba?.
Da hannunsa dake cikin nata ya jawota baya a tausashe. Bayaso.....bayaso ita da kanta ta tsaya tana qalubalantar matar.
"Basai kin kareni ba" Ya fada a tausashe,tausayinta qaunarta da kimarta suna daduwa a idanunsa. Ta yarda.....ta amince fa fuskaceta saboda shi. Duk da batasan wacece ita ba.....batasan tarin zalunci da gurgunta rayuwarsu da tayi ba a a binne cikin qasa.
Idanunta dake jiqe da hawaye ta daga ta kalleshi.
"Mijina ne kai.....bazan kuma bar kowa ya wulaqantaka ko ya tozartaka ba".
"Ina dogarai?.....kuzo ku fitarmin dashi daga nan!" Mammina din ta fada da qarfin muryar data isa har inda suke tsaye suna bawa gurin tsaro da kula da zirga zirgar masu shige da ficen zuwa gaisuwa.
Cikin mitunan qalilan suka iso gurin,ta sake maimaitawa.
"Na zare masa izinin shigowa gidan nan kwata kwata daga yau.....ku fiddashi daga gidan nan". Baiko motsa ba,haka ya matsa hannun akhnan daya fuskanci tana shirin magana.
Duk wanda ya kalleshi sau daya cikinsu sai ya sadda kansa qasa.
"Allah ya taimakeka....Allah ya qara maka lafiya" Abinda akwai suke fadi kenan suna sadda kansu qasa.
"Bai kamata ba....surukin sultane ne fa?" Nannnie dake zaune ta fada,wadda tashin hankali ya sanya jikinta dukka ya kama rawa.
"Rufemin baki.....kibar gurin nan......kema daga yau rumfar nan zamanta ya haramta a gurinki.....don baki da gadon sultane,ko kina tunanin bamusan uba kawai kuka hada shi ba!" Ta fada a tsawace.
"Koma ki zauna" Haisam.yace da nanay yana takowa cikin kamewa da haiba. Idanu suka sake komawa kanshi,jikinta na rawa ta koma ta zauna tana duban haisam da ya kawo akhnan gefanta ya zaunar da ita,sai ya miqe tsaye yana zube hannayensa a aljihun black silk jubah dinsa.
"Ku koma bakin aikinku" Yace da hadiman,wada kamar walqiya suka soma juyawa suna barin gurin.
"Duk taku daya idan kuka qara ba tare da kunyi aikin danace muku ba.....a bakin aikinku,sunanku korarru" Ta fada cike da zallar mamaki tana dunansu.
Ta dauka zasu dakata da tafiyar,ta dauka zasu dawo su nemi gafararta,amma sai taga ba wanda ya juyo sunci gaba da takawa.
"Allah ya gafartawa sultane" Ya fada yana duban nannie
"Ameen" Ta amsa hankalinta yana sake tashi da abinda ke faruwa cikin gidan tun kafin a fidda gawar sultane daga gidan
"Allah yasa ya huta.....ki zauna a nan tare dasu.....idan kin gaji ko kina buqatar ganina ki kirani,duk inda nake zanzo,karkiyi kuka.....kada kiyi hayaniya....ki huta sosai....zuciyarki ta samu nutsuwa" Ya fada calmly idanunsa akan akhnan din kamar ba kowa a gurin,kamar ita daya ce me rai a gurin.
Kanta ta gyada a hankali tana dubansa,tana kallonsa ya taka a nutse yana ficewa daga gurin.
"Ba abinda zai sauyata......yanzu za'a fara wasan" Ya furta qasa qasa suna jerawa da abdii da shigowarsa masarautar kenan. Kai tsaye babbar rumfar da ake karbar gaisuwa abdii ya masa jagora,ya hana duk wani security da guard dinsa shigowa cikin gidan.
"Me ya faru da manyan falukan baqi na gidan da ake zaman makoki a wajen rumfuna?" Yayi tambayar yana duban maher.
"Giwa ta hana,ta hana kowa rab'ar sashen.....muqullin kowanne sashe da d'akuna yana hannunta. Banda dakin ajiyar sultane,maqullin naji tana nema yau tunda sassafe". Kai haisam kawai ya gyada,ba tare da yace komai ba,saboda suna dab da isa rumfar,kuma yaga tasowar wazeer da wasu manyan mutane na qasar agadez din.
★ Daren gaba daya garin AGADEZ ya sakeyin shuru,sai iska me dauke da sanyin sahara dake kadawa .
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Cikin sashen ya yanke sauka,sashen dake cikin gidan wanda kafin isowarsa ya zamana a gyare cikin control,komai a kintse yake akan tsarin da sukasan yanason ya kasance,bisa jagorancin maher da abdii,wadanda suna daga cikin wadanda basu bar agadez ba ko bayan ya tafi.
Shuru akhnan ta sakeyi,tana kwance lamo,tun bayan dawowarsu daga rumfar zaman makoki.
Kuka ya gajiyar da ita,zuciyarta kuma ta yi nauyi fiye da yadda zata iya d'auka.
Haisam na can tare da mutane da tarin baqi,gaba daya zaman makokin bayan isowarsa sai ya zamana kamar kowa shi yake jira. Shi yake tsaye akan baqi da sauran masu zuwa gaisuwa,don sam ahmad bashi da wannan qwarin gwiwar ko kadan. Duk da irin jarumatar da haisam din ke roqe hannunsa yana gwada masa,amma ya gaza jurewa,ya gaza tsaiwa kaman yadda ya kamata ya tsaya din. Minti daya zaka ganshi zaune.....minti daya zaka nemeshi ka rasa,ya shiga ciki don yayi kuka,sannan ya share hawayen ya sake dawowa cikin jama'a.
Ta sake juyar da kanta wani sashen,kowa fuskarsa a galabaice take da tashin hankali,ba wani me sukuni cikakke,amma bata hangi wannan abun ko qanqani ba a kan fuskar mammina.
"Me ya sameta ne haka?,meye a zuciyarta?" Ta maimaita tambayar karo na babu adadi. Baqi kawai take karba cikin nuna izza da mulki,duk wasu siffofi da doka dame takaba ya kamata ta kiyaye a musulunce babu ko daya tattare da ita.
Hira da zantukan dake tashi a rumfarta sam ba zaka hada dana rumfar morsa ba,wadda ta cika da shuru da nutsuwa,sai qur'anai da ake rabawa me juzu'i juzu'i ana sauka ana sake juyawa wata.
Nannie......hairan.....shehnaz.....aisa take hango fuskokinsu,banda ta morsa safiyya da kamanninta suka sauya saboda kuka. Bata hangi koda digo daya a fuskar mammina kalan alhinin da take gani ba. Ama ture ta falaak wadda tun la'asar mummunan zazzabi ya mata mugun kaye,har sai da maleek ya shigo gidan da kansa ya sanya aka saka mata ruwa,ya dauketa zuwa wani sashen daban da aka basu shi da ita,duk da yana da gida a waje,amma shima ya zabi zama a nan saboda ta zama kusa da morsa,shima ya zamana kusa da abokinsa.
"Wannan ba tsari bane.....komai na gidan nan a yanzu na magada ne.....bai kamata a dinga bawa baqi daman wanzar da abubuwa ba. Na kwana uku kawai zasu zauna.....a tashesu a bani.maqullan sassan" Haka ta zaunar da sarkin gida tana gaya masa cikin mutane.
"Aah?" Akhnan ta furta a hankali tana jin kanta kamar zai tsage. Ta dauko maganganun mammina randa ta kirata gatsal ta gaya mata ubanta ya mutu. Ta sake dauko maganganunta na dazu,ta dauko wadannan tana hadasu guri daya.
Kai ta fara girgizawa sanda zuciyarta ta fara raya mata wani abu.
"Aah.....bazai yuwu ba" Ta fada tana miqewa ta zauna sosai,sai a sannan hannunta ya dunguri black tea din da haisam ya hada mata kafin ya sake fita sallar isha'in da har yanzu bai dawo ba,yace kafin ya dawo ta tabbatar ta shanyeshi.
Qofar aka murda a hankali cikin nutsuwa,wanda tun kafin ya bayyana ma ta fahimci waye da qamshin nan nasa.
Ya sauke ajiyar zuciya yana yabawa qoqarin abdii. Nan din ba hayaniyar waje sam....sai soft gold light. Ba wani motsi da zai iya janye maka hankali. Sai tsantsar safety da zakajishi har jikinka.
Ninkin masu tsaro ne suke zagaye da sassan,har abun yadanso daure mata kai,amma koda ta tuna a yanzu wayeshi?sai tayi shuru kawai.
Da sallama ya shigo,da sassanyan sautin nan nasa da a yau yakejin ya gaji da yin magana gaba daya,yana jin kamar duka kalaman bakinsa sun qare.