Sashe 106
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hannunta ta daga tayi waving gaban fuskarsa.
"Haisaammm....."da murmushin kunya akan fuskarta.
".....blink manaaa" Ta qarasa fada tana jan kalmar qarshe din. Murmushi ya saki yana kama yatsunta.
"Ki qyaleni na kalli halal dina.....kinsan darare nawa na kashe ina kasa bacci saboda wannnan?" Ya fada yana nunata daga saman kanta har zuwa qafafunta.
"Ban taba kalla a wajen wata 'ya mace ba.....so please....let me....." Sai ya kasa qarasawa yana hadiye wani abu da taga wucewarsa ta adams apple dinsa.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Idanunta take sake shirin daukewa,sai maganansa ya dakatar da ita.
"You look beautiful when you're trying not to look at me" Ya sake jefata cikin wata kunyar,kawai saita rufe fuskarta da hannunta data samu ta zame daga cikin nasa. Abinda yakeso ya fara samu,don haka ya sake matsawa dab da kunnuwanta,har fatar jikinsa tana gogar tata,cikin kwantaccen sautin nan.....da sound dinnan.....da muryar nan data zama sirri a tsakaninsu
"And that makes it difficult to stop staring.”
"Wayyo Allah momma na" Ta fadi tana jin wani abu yana narke mata,saita tafi kawai ta kifa fuskarta saman dressing table.
"The beginning" Ya fada can qasan zuciyarsa,wannan dangerous smile din yana fita daga kan fuskarsa,ya cije lips dinsa na qasa kadan,sannan ya miqe a nutse daga saman stool din,ba tare daya sake matsa mata ba ya wuce don shiryawa ya barta a gurin tana narkewa kaman ruwa.
Tunda ta shirya tana zaune ta kasa daga kanta ballantana ta kalleshi. Tana iya ganin gilmawarsa da motsinsa har ya kammala nasa shirin
"Na gama.....zan fita" Ya fada idanunsa a kanta,
Maganar tasa ta sakata daga kanta,saidai tayi nadamar kallon data masa.
Wani irin kyau me sunan kyau yayi. Ya narke da wani sassanyan kyau cikin shigar suit din da wannan shine karo na biyu data taba ganinsa da ita.
Wannan sumar.....wannan sajen da yafi zubi da tsarrariyar qasumbar da aka aske aka yiwa wani style din shape daga kuncinsa zuwa habarsa......wadannanmanyan fararen idanun gaba daya sun hadu sun haska cikin kalar suit din jikinsa.
"Ina zakaje?" Ta zaqulo tambayar da qyar saboda bataso ya fahimci wannan kallon qurillar da tayi masa a yanzun.
Hannunsa ya miqa mata,ta riga ta soma sabawa da irin wannan abun nasa,saita dora nata akai. Ya kuwa tasheta tsaye yana qare mata kallo,duk da ba wani kayan jan hankali ta sanya ba,amma yana jin kamar ya cinyeta ya huta.
"You look beautiful so ma sha Allah" Ya fada softly yana kissing forehead dinta.
Qugunta ya riqo yana janta cikin jikinsa.
"Muje ki rakani,ko.iya bakin reception ne......"
"Baka ban amsa ba" Ta fada tana jin wani irin nutsuwa da wani garkuwa da take samu a duk sanda dumin jikinsa ya ratsa nata.
"Zanyi concerning wasu papers wa me gidana ne" Ya fada yana hana idanunta haduwa da nasa.
Dubansa take da zara zaran eyelashes dinsa,ya saki murmushi kadan yana miqa yatsansa ya tabasu,saita dauke kanta gefe. Wani yanayi ne daya karanci tanaso tace masa bata yarda ba amma ta kasa fadin hakan.
"I won't be long......" Ya fadi yana sake mata murmushi sanda driver ya bude masa qofar Rolls Royce din data masifar daukar hankalinta.
"Try not to miss me too much" Maganan data sauka da nauyi da kima a cikin ranta,ta mata kuma rakiya sanda take komawa ciki da wani irin yanayi me tattare da shauqi.
"Too much" Ta maimaita a cikin kanta. Ya sani ma kenan..... Yana san dole tayi missing nasa?,abu daya kawai ya roqa.....kada tayi missing din nasa da yawa.
A hankali ta waiwaya,sai idanunta suka hange mata wasu motoci daban suna rufawa tasa baya. Kenan ya zabi ya nuna mata iya rolls Royce ne kawai?. Idan ta lura da kyau royal escort ne suke biye dashi.
"Wanne irin rayuwa yakeyi ne a bayan ido na?" Ta tambayi kanta tana ci gaba da wucewa ciki a hankali. Idan baya gabanta......sai taji tarin tambayoyi da takeson masa......amma da zarar ya wanzu a gabanta sai taji kanta yayi blank......sai taji ba wata tambaya data rage mata.
Residence din nasu yayi tsit sosai,sai ma'aikata dake sake gyaran gurin da take hanga d'aya d'aya,kaman sunzo ne don su dawwama cikin hotel din.
Ta bude qofar dakin a hankali tana cire takalmanta. Takalmin da tunda ta sanyashi a qafarta take sake qare masa kallo saboda sanin ainihin kudinsa.
Idanunta ta maida cikin dakin,komai na dakin yana dauke da wanzuwarsa. Turarensa.....agogonsa daya bari....cufflinks dinsa dake saman table.....ga half finished coffee din daya fara sha ya bari bai qarasa ba.
A hankali ta zauna gefan sofa din,inda ya zauna a dazun kafin ya tashi,ta miqa hannunta ta dauki cup din coffee din. A bakinta ta sanya a hankali,hancinta ya zuqo mata qamshin coffee din da qamshinsa wanda komai ya taba koda sau daya ne tak sai yabar masa wannan tambarin na ya taba mu'amalantarsa.
"Yabar dumi a komai" Ta fada a hankali tana murmushi tare da cire cup din ta ajiyeshi,tana jin yadda gangar jikinta ta fara canzawa.
"Shin da gaske ina missing dinsa?" Ta tambayi kanta da kanta. Kanta ta girgiza da sauri tana musanta zuciyarta.
"Ridiculous" Ta fada tana yatsina fuskarta.
Telephone dake ajiye a parlor ce tayi qara,ta miqe a nutse taje ta dauka. Daga ma'aikatan sashen ne. Suna tambayarta ko akwai wani abu da take buqata?. Tace musu ba komai ta maida wayar ta ajiye.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 95*
_________________________
*_Amintaccen gurin siyayya_*
*_ingantattun kaya akan ingantaccen farashin da ba irinsa a kasuwa_*
*_BONONZA DA PROMO akai akai_*
*dukka sai a HUGUMA CLOSET*
*Duniyar kayan yara,mata,maza,dukka*
*shaddodi,atamfofi,laces,abayas,jakankuna,takalma,agogo,sarqoqi,English wears,night wears,under wears,da duk wani nau'in sutura babba da qarami*
*_Karki yadda ayi babu ke.....leqa kiga yadda closet din HUGUMA kullum ke cike da kaya akan farashi me kama da KYAUTA_*
*_YAN SARI....YAN REPOSTING.....DA SARAKAN ADO MASU SIYA DON KANSU....DUKKA INA MUKU MARABA_*🤝🤝🤝🤝
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
Cikin mintuna taji kadaici yana neman kayar da ita,sai kawai ta sake laluban shehnaz. Bugu biyu ta dauka,saidai karadinta shine abu na farko daya fara cika mata kunne.
"Kee!!!!!...wai mu zakiwa surprise ki rigamu isa dubai?" Dariya kadan akhnan tayi amma mamaki yana cikata.
"Ya akayi kika gane?"
"Latsani......bakiga line dinki bane?,kinsan me yake rubutawa kuwa?" Idanu tadan waro waje.
"Ban gane ba.....me yake rubutawa shehnaz,banason sharri".
"Ba sharri take ba....ni kaina nasan yanzun saimun lallaba zamu dinga samun ganinki" Muryar aisa ta maye gurbin muryar. Tashi tayi ta zauna sosai tana fidda blue eyes dinta. Tayi kewar aisa ba kadan ba,har batasan adadi ba,ta jawo pillow din da sai dayazo jikinta ta tuna pillow din da haisam ya rungume ne a dazun,qamshinsa ya cika mata hanci.
"Nayi fushi....nayi fushi"
"Na yarda....kome zakice.....amma ki jira gobe mu iso,sha biyu na rana agogon dubai in sha Allah". Qaramin ihu ta saki,har tana jin kamar tayi tsalle ta kamosu.
Hira sosai ta barke a tsakaninsu. A cikin haka suka gaisa da ahmad,ahmad din da duk bayan kwanaki biyu rakkin saiya kirata. Suka gaisa da Nannie,sannan morsa safiyya da haka kawai takejin wani nauyinta da respect yana ratsata. Taso ta danyi mamakin abinda ya hadasu haka guri daya amma sai bata tambaya ba.
Ta nema sultane,kaman yadda suka saba akace mata yasha magani ya kwanta,
"Ya ahmad......seven days ba tare da naji muryar sultane ba.....haka aure yake?" Ta fada a karye. Wani dariya yasaki mata.
"An ture gwamnatinki ne wasu sunhau yarinya" Ya fada da tsokana a muryar sa. Raurau tayi da idanu,kafin tace komai taji muryar morsa safiyya,da alama wayar ta karba.
"Kada ki biye masa biftuu,ko dasu sultane yace zai kiraki,magani yasha,wani magani yake sha wanda yake yawan sakashi bacci,amma yau dinnan zan tabbatar kunyi magana" Ta fada tana qoqarin boye hawayenta da kalar raunin da zuciyarta tayi.
"Na gode momma.....na gode".
Sunyi hira sosai har ta wasu awanni kafin suyi sallama. Duk sai taji zumudin zuwan nasu yana cikata. Ta soma dawo da wasu memories,zuwansu dubai a sanda bata da aure. Suna matuqar son zuwa,saboda qasar na musu dadi da cikakken tsaro da 'yanci.
Falaak ta shiga nema,wanda ba jimawa ta shiga ta daga. Muryarta kamar alamun bacci take,amma koda taji muryar akhnan din sai gata ta wartsake.
"Yaa biftuu.....kin daina fushin dani?" Falaak ta fada a narke. Wani murmushin kunya akhnan tayi. Ta tuna wancan ranar.....wancan lokacin,amma a yanzun sai taji zuciyarta ba wannan haushin na falaak. To haushin me ma zataji nata?,bayan abinda tayi itama ya biyo ta kanta?.
"Ni ba haushinki nakeji ba falaak,tausaya miki nayi kuma baki gane ba" Dariya tayi kadan tana cewa
"Inaso na kiraki.....amma tsoro nake"
"Ni gashi yanzu na kiraki ai". Hira sosai tsakaninsu,irin hirar ma da bata dauka zasuyita ba.
A cikin hirarta da falaak ta dinga tsintar abubuwa da yawa. Da alama yarinyar ta iya abubuwa masu yawa,a hankali daga waya sai gashi sun koma chart da ita ta watsapp.
Awa daya da rabi suka shafe kafin su rabu ya chart din. A awa dayan ta d'arsa mata son koyon abubuwa da yawa,a awa dayan ta dauki wasu lesson da tayita tunanin ya akayi falaak din ta fita fuskantar rayuwa haka?.
"Momma ce ta raineta.....mammina ce ta raineki" Amsar da zuciyarta ta bata kenan. Amsar data zauna ta yita jujjuyata,ta dinga kawo abubuwa da yawa a ranta.
"Anya?" Karo na farko zuciyarta taji ta dasa wata qatotuwar ayar tambaya akan mammina din.....karon farko da taji tana sake nisa da ita a zuciyarta nisa me tarin yawa.
Batasan adadin mis calls nata guda nawa ke a wayarta ba,daga sanda tabar agadez har zuwa wancan satikan. Wasu kiran a gaban idanunta suke shigowa su kuma yanke su koma mis call,amma ko sau daya bata taba sha'awar dagawa ba ko kuma tabi kiran.
"Haisaammm....."da murmushin kunya akan fuskarta.
".....blink manaaa" Ta qarasa fada tana jan kalmar qarshe din. Murmushi ya saki yana kama yatsunta.
"Ki qyaleni na kalli halal dina.....kinsan darare nawa na kashe ina kasa bacci saboda wannnan?" Ya fada yana nunata daga saman kanta har zuwa qafafunta.
"Ban taba kalla a wajen wata 'ya mace ba.....so please....let me....." Sai ya kasa qarasawa yana hadiye wani abu da taga wucewarsa ta adams apple dinsa.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Idanunta take sake shirin daukewa,sai maganansa ya dakatar da ita.
"You look beautiful when you're trying not to look at me" Ya sake jefata cikin wata kunyar,kawai saita rufe fuskarta da hannunta data samu ta zame daga cikin nasa. Abinda yakeso ya fara samu,don haka ya sake matsawa dab da kunnuwanta,har fatar jikinsa tana gogar tata,cikin kwantaccen sautin nan.....da sound dinnan.....da muryar nan data zama sirri a tsakaninsu
"And that makes it difficult to stop staring.”
"Wayyo Allah momma na" Ta fadi tana jin wani abu yana narke mata,saita tafi kawai ta kifa fuskarta saman dressing table.
"The beginning" Ya fada can qasan zuciyarsa,wannan dangerous smile din yana fita daga kan fuskarsa,ya cije lips dinsa na qasa kadan,sannan ya miqe a nutse daga saman stool din,ba tare daya sake matsa mata ba ya wuce don shiryawa ya barta a gurin tana narkewa kaman ruwa.
Tunda ta shirya tana zaune ta kasa daga kanta ballantana ta kalleshi. Tana iya ganin gilmawarsa da motsinsa har ya kammala nasa shirin
"Na gama.....zan fita" Ya fada idanunsa a kanta,
Maganar tasa ta sakata daga kanta,saidai tayi nadamar kallon data masa.
Wani irin kyau me sunan kyau yayi. Ya narke da wani sassanyan kyau cikin shigar suit din da wannan shine karo na biyu data taba ganinsa da ita.
Wannan sumar.....wannan sajen da yafi zubi da tsarrariyar qasumbar da aka aske aka yiwa wani style din shape daga kuncinsa zuwa habarsa......wadannanmanyan fararen idanun gaba daya sun hadu sun haska cikin kalar suit din jikinsa.
"Ina zakaje?" Ta zaqulo tambayar da qyar saboda bataso ya fahimci wannan kallon qurillar da tayi masa a yanzun.
Hannunsa ya miqa mata,ta riga ta soma sabawa da irin wannan abun nasa,saita dora nata akai. Ya kuwa tasheta tsaye yana qare mata kallo,duk da ba wani kayan jan hankali ta sanya ba,amma yana jin kamar ya cinyeta ya huta.
"You look beautiful so ma sha Allah" Ya fada softly yana kissing forehead dinta.
Qugunta ya riqo yana janta cikin jikinsa.
"Muje ki rakani,ko.iya bakin reception ne......"
"Baka ban amsa ba" Ta fada tana jin wani irin nutsuwa da wani garkuwa da take samu a duk sanda dumin jikinsa ya ratsa nata.
"Zanyi concerning wasu papers wa me gidana ne" Ya fada yana hana idanunta haduwa da nasa.
Dubansa take da zara zaran eyelashes dinsa,ya saki murmushi kadan yana miqa yatsansa ya tabasu,saita dauke kanta gefe. Wani yanayi ne daya karanci tanaso tace masa bata yarda ba amma ta kasa fadin hakan.
"I won't be long......" Ya fadi yana sake mata murmushi sanda driver ya bude masa qofar Rolls Royce din data masifar daukar hankalinta.
"Try not to miss me too much" Maganan data sauka da nauyi da kima a cikin ranta,ta mata kuma rakiya sanda take komawa ciki da wani irin yanayi me tattare da shauqi.
"Too much" Ta maimaita a cikin kanta. Ya sani ma kenan..... Yana san dole tayi missing nasa?,abu daya kawai ya roqa.....kada tayi missing din nasa da yawa.
A hankali ta waiwaya,sai idanunta suka hange mata wasu motoci daban suna rufawa tasa baya. Kenan ya zabi ya nuna mata iya rolls Royce ne kawai?. Idan ta lura da kyau royal escort ne suke biye dashi.
"Wanne irin rayuwa yakeyi ne a bayan ido na?" Ta tambayi kanta tana ci gaba da wucewa ciki a hankali. Idan baya gabanta......sai taji tarin tambayoyi da takeson masa......amma da zarar ya wanzu a gabanta sai taji kanta yayi blank......sai taji ba wata tambaya data rage mata.
Residence din nasu yayi tsit sosai,sai ma'aikata dake sake gyaran gurin da take hanga d'aya d'aya,kaman sunzo ne don su dawwama cikin hotel din.
Ta bude qofar dakin a hankali tana cire takalmanta. Takalmin da tunda ta sanyashi a qafarta take sake qare masa kallo saboda sanin ainihin kudinsa.
Idanunta ta maida cikin dakin,komai na dakin yana dauke da wanzuwarsa. Turarensa.....agogonsa daya bari....cufflinks dinsa dake saman table.....ga half finished coffee din daya fara sha ya bari bai qarasa ba.
A hankali ta zauna gefan sofa din,inda ya zauna a dazun kafin ya tashi,ta miqa hannunta ta dauki cup din coffee din. A bakinta ta sanya a hankali,hancinta ya zuqo mata qamshin coffee din da qamshinsa wanda komai ya taba koda sau daya ne tak sai yabar masa wannan tambarin na ya taba mu'amalantarsa.
"Yabar dumi a komai" Ta fada a hankali tana murmushi tare da cire cup din ta ajiyeshi,tana jin yadda gangar jikinta ta fara canzawa.
"Shin da gaske ina missing dinsa?" Ta tambayi kanta da kanta. Kanta ta girgiza da sauri tana musanta zuciyarta.
"Ridiculous" Ta fada tana yatsina fuskarta.
Telephone dake ajiye a parlor ce tayi qara,ta miqe a nutse taje ta dauka. Daga ma'aikatan sashen ne. Suna tambayarta ko akwai wani abu da take buqata?. Tace musu ba komai ta maida wayar ta ajiye.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 95*
_________________________
*_Amintaccen gurin siyayya_*
*_ingantattun kaya akan ingantaccen farashin da ba irinsa a kasuwa_*
*_BONONZA DA PROMO akai akai_*
*dukka sai a HUGUMA CLOSET*
*Duniyar kayan yara,mata,maza,dukka*
*shaddodi,atamfofi,laces,abayas,jakankuna,takalma,agogo,sarqoqi,English wears,night wears,under wears,da duk wani nau'in sutura babba da qarami*
*_Karki yadda ayi babu ke.....leqa kiga yadda closet din HUGUMA kullum ke cike da kaya akan farashi me kama da KYAUTA_*
*_YAN SARI....YAN REPOSTING.....DA SARAKAN ADO MASU SIYA DON KANSU....DUKKA INA MUKU MARABA_*🤝🤝🤝🤝
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
Cikin mintuna taji kadaici yana neman kayar da ita,sai kawai ta sake laluban shehnaz. Bugu biyu ta dauka,saidai karadinta shine abu na farko daya fara cika mata kunne.
"Kee!!!!!...wai mu zakiwa surprise ki rigamu isa dubai?" Dariya kadan akhnan tayi amma mamaki yana cikata.
"Ya akayi kika gane?"
"Latsani......bakiga line dinki bane?,kinsan me yake rubutawa kuwa?" Idanu tadan waro waje.
"Ban gane ba.....me yake rubutawa shehnaz,banason sharri".
"Ba sharri take ba....ni kaina nasan yanzun saimun lallaba zamu dinga samun ganinki" Muryar aisa ta maye gurbin muryar. Tashi tayi ta zauna sosai tana fidda blue eyes dinta. Tayi kewar aisa ba kadan ba,har batasan adadi ba,ta jawo pillow din da sai dayazo jikinta ta tuna pillow din da haisam ya rungume ne a dazun,qamshinsa ya cika mata hanci.
"Nayi fushi....nayi fushi"
"Na yarda....kome zakice.....amma ki jira gobe mu iso,sha biyu na rana agogon dubai in sha Allah". Qaramin ihu ta saki,har tana jin kamar tayi tsalle ta kamosu.
Hira sosai ta barke a tsakaninsu. A cikin haka suka gaisa da ahmad,ahmad din da duk bayan kwanaki biyu rakkin saiya kirata. Suka gaisa da Nannie,sannan morsa safiyya da haka kawai takejin wani nauyinta da respect yana ratsata. Taso ta danyi mamakin abinda ya hadasu haka guri daya amma sai bata tambaya ba.
Ta nema sultane,kaman yadda suka saba akace mata yasha magani ya kwanta,
"Ya ahmad......seven days ba tare da naji muryar sultane ba.....haka aure yake?" Ta fada a karye. Wani dariya yasaki mata.
"An ture gwamnatinki ne wasu sunhau yarinya" Ya fada da tsokana a muryar sa. Raurau tayi da idanu,kafin tace komai taji muryar morsa safiyya,da alama wayar ta karba.
"Kada ki biye masa biftuu,ko dasu sultane yace zai kiraki,magani yasha,wani magani yake sha wanda yake yawan sakashi bacci,amma yau dinnan zan tabbatar kunyi magana" Ta fada tana qoqarin boye hawayenta da kalar raunin da zuciyarta tayi.
"Na gode momma.....na gode".
Sunyi hira sosai har ta wasu awanni kafin suyi sallama. Duk sai taji zumudin zuwan nasu yana cikata. Ta soma dawo da wasu memories,zuwansu dubai a sanda bata da aure. Suna matuqar son zuwa,saboda qasar na musu dadi da cikakken tsaro da 'yanci.
Falaak ta shiga nema,wanda ba jimawa ta shiga ta daga. Muryarta kamar alamun bacci take,amma koda taji muryar akhnan din sai gata ta wartsake.
"Yaa biftuu.....kin daina fushin dani?" Falaak ta fada a narke. Wani murmushin kunya akhnan tayi. Ta tuna wancan ranar.....wancan lokacin,amma a yanzun sai taji zuciyarta ba wannan haushin na falaak. To haushin me ma zataji nata?,bayan abinda tayi itama ya biyo ta kanta?.
"Ni ba haushinki nakeji ba falaak,tausaya miki nayi kuma baki gane ba" Dariya tayi kadan tana cewa
"Inaso na kiraki.....amma tsoro nake"
"Ni gashi yanzu na kiraki ai". Hira sosai tsakaninsu,irin hirar ma da bata dauka zasuyita ba.
A cikin hirarta da falaak ta dinga tsintar abubuwa da yawa. Da alama yarinyar ta iya abubuwa masu yawa,a hankali daga waya sai gashi sun koma chart da ita ta watsapp.
Awa daya da rabi suka shafe kafin su rabu ya chart din. A awa dayan ta d'arsa mata son koyon abubuwa da yawa,a awa dayan ta dauki wasu lesson da tayita tunanin ya akayi falaak din ta fita fuskantar rayuwa haka?.
"Momma ce ta raineta.....mammina ce ta raineki" Amsar da zuciyarta ta bata kenan. Amsar data zauna ta yita jujjuyata,ta dinga kawo abubuwa da yawa a ranta.
"Anya?" Karo na farko zuciyarta taji ta dasa wata qatotuwar ayar tambaya akan mammina din.....karon farko da taji tana sake nisa da ita a zuciyarta nisa me tarin yawa.
Batasan adadin mis calls nata guda nawa ke a wayarta ba,daga sanda tabar agadez har zuwa wancan satikan. Wasu kiran a gaban idanunta suke shigowa su kuma yanke su koma mis call,amma ko sau daya bata taba sha'awar dagawa ba ko kuma tabi kiran.