Sashe 94
LUu Luu Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nanay bathroom din ta koma,ita kuma maman ta soma gyara gadon,nan da nan ya koma yadda yake. Daidai sanda nanay ta fito,ta dauki jakar zanin gadon ta bawa maman suna magana da yaren oromo,sai.maman ta juya ta fita.
Ita ta riqe akhnan,ta shiga da ita bathroom din. Cikin bathtub din dake cike da wani ruwa me wani irin launin kala ta taimaka mata ta shiga,sai tayi tsaye daga gefe sanda akhnan din ke nutsewa cikin ruwan idanunta a rufe.
Duk daya gasata sosai dazu,amma a yanzu sai taji ruwan yana shiga jikinta da wani irin yanayi,wadannan cinyoyin nata da takejin qashi ne kawai ya riqesu dumin ruwan dana abinda ke cikin ruwan yana ratsasu har wani lumshe idanu take.
Sau uku ana canza ruwan da wasu kalolin abubuwa,sannan daga qarshe ta tara mata ruwa me dumi sosai.
"Ki sakeyin wanka don kiji qwarin jikinki sosai,ina jiranki" Ta fadi tana ja mata qofar bayan ta fice daga bandakin. Koda ta miqe tana wanke jikinta sai taji jikinta gaba daya ya saki,ciwon da takeji
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 84*
______________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
_________________________
Sanda ta kammala saita kasa fita,ta nade jikinta da towel kawai tana tsaye tana duban madubi. Ji take kamar ba zata iya kallon idanun nanay ba,duk da qwarin gwiwar data bata,amma kunyarta takeji kaman tayi yaya.
Sau biyu nanay na mata knocking.
"Da matsala ne?,ko na shigo?" Sannan ta murda handle din ta fito kanta a qasa.
Tsaf nanay ta taimaka mata ta shirya cikin wata riga me matuqar daukan hankali. Daga yadda nanay ta fiddata daga wani akwati na musamman ta tabbatar ta musamman ce. Gaban madubi nanay ta jata,ta kuma zaunar da ita gaban madubin bayan ta ja mata kujera ta zauna. Tsaiwa tayi daga bayanta tana duban fuskarta.
"Wannan rigar.....motii ya mallakamin ita ne a ranar dana kai nawa mutuncin gidansa kamar yadda kika kawo naki. Na kuma yi alqawarin zan damqata ne kyauta halak malak ga matar d'ana na farko wadda tayi kwatankwacin abinda nayi,saidai shidin Allah baiyi me dogon kwana bane.....na sake ci gaba da ajiyarta da wannan burin,ashe zata zama.mallakin diyata ce. Allah yayi miki albarka,ya baku zuriyya dayyiba.....Allah ya jiqan safeena ya kyauta makwancinta. Allah ya hademin kanku.......ya baku dawwamammen zaman lafiya" Takai qarshe tana buda tafin hannun akhnan din ta saka wani abu da akhnan din bata fahimci meye ba.
"Kome zan baki bazan biya farashin kyautar da kika yiwa d'a na ba......na gode....na gode" Sunkuyar da kanta tayi tana jin kamar zata nutse a gurin,sai nanay din ta sanya hannunta dukka biyun ta dagata.
"Zan wuce dake sashena,don ki samu ki huta sosai" Har qasan ranta taji dadin hakan da nanay tace,amma sai kuma takejin wani iri sanda suke takawa cikin nutsuwa da rakiyar hadimai suke barin sashen haisam din zuwa sassan nanay.
Wani kebantaccen bangare aka bata cikin sassan nanay,don dakin da parlor din qwaya biyu ne tak amma sunfi qarfin a kirasu daki ciki da parlor kawai.
Dab yake da dakunan nanay,saidai akwai lubby daya rabasu kadan,nata yana daga hannun hagu,na nanay yana daga hannun dama.
Ta lura tun kafin su qarasa hadimai da yawa suka kammala gyaran gurin tsaf,nanay da kanta ta shigar da ita,sai a sannan birra da zenebe suka qaraso.
"Ki kula da ita.....ku barta ta huta sosai" Umarni na qarshe da nanay ta bayar kenan.
Hakan kuwa sukayi,sun samar mata da wani yanayi me dadi daya sanyata kwanciya bacci cikin nutsuwa,bayan nanay tasa an kawo mata wani irin farfesun naman da batasan ne meye ba,da wani abu sha me yaji yaji kadan da yafi mata kama da tsumi ko mad'i. Sai wani babban abun rufa me wani irin dumi daya dade a jikinta,wada tana cireshi taji kowacce gajiya ta jikinta tana sauka,sannan zazzabin jikinta yana yin nasa guri,ba jimawa kuwa wani irin bacci me dadi yayi awon gaba da ita.
*_HAISAM_*
A yau ya kalli agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa har baisan adadin sau nawa ba.
Aikin da yake ganin zai kammalashi cikin awa uku ko hudu,sai gashi yana dosar awa biyu ba tare dayakai inda ya kamata ace yakai cikin awannin ba.
Yana cika awa biyu dole ya dauki hutu,ya wuce resting room da yake manne da katafaren office dinsa dake cikin hukumarsu dake addis ababa..
A nutse ya zauna saman tausassar sofa din dake dakin,ya zare socks dinsa yana daukan wayarsa wadda duka hankalinsa yana kai.
Duk bayan mintuna sai wannan cute face din nata ya dawo masa,yadda take jage jage da hawaye.
Ya lumshe idanunsa yana budewa. Daren jiya ne ke dawo masa fes cikin kansa. Moments din gaba daya,wani irin yanayi daya gaza barin kansa,ya kuma rushe tarihin kowanne dare daya taba kashewa a tare da ita.
Banda babban dalili baiga abinda zai sanyashi biyo jirgi tun sassafe,ya baro gefanta ya taho addis ababa da safiyar daya kamata ace tana kwance cikin jikinsa tana hutawa ba.
Kiranta yakeso yayi direct,amma yana tunanin kada yaje bacci takeyi ya tasheta,don haka ya zauna a nutse ya rubuta saqo yana tura mata.
_"I hope the tears are gone now._
_I did not like leaving you that way this morning."_
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Wayar ya ajiye a gefa bayan ya cireta daga silent. Yana sanya ran jin amsa ko yaya daga gareta,ya miqe yana isa dan dining area din dake cikin setting room din riqe da wayar a hannunsa.
Black tea ya samu kamar ko yaushe,kamar yadda me kula da cimarsu yake tsananin kula da tsrin cin abincinsa da yanayin da yafiso. Black tea ne da aka noma ganyan da komai ma daga yankin oromo,wani abu da baya nisa dashi,shi yasa yasha wahala sosai a agadez kafin ya saba da kalan nasu shayin,inda daga qarshe dole yasa aka shigo masa da nasu ganyen a boye.
Abun mamaki a yau sam baya gane test din shayin,duk da yasan irin qwarewar cook din wajen iya sarrafa shayin.
Daren jiya kaf ya dauke taste din a harshensa,tunaninta da gilmawar fuskarta cikin idanunsa gaba daya ya dauke nutsuwarsa.
Yana dire mug din ya sake jawo wayar kusa dashi,daidai sanda kira ya shigo wayar tasa da wata baquwar number.
Kaman bazai daga ba,amma sai ya tuna koma waye ya iya samunsa yana da alaqa sosai dashi. Don haka ya danna koren alama sannan ya sakata a hands free,yayi relaxing sosai cikin kujerar da wannan nutsuwar tasa yana jin wata kasala tana saukar masa daga tuna iya daren jiya kawai.
Muryar macace,mamaki yadan nuna kadan saman fuskarsa sanda take gaidashi.
"Abbi ya gayamin ka shigo addis ababa ko?" Tambayar tadan daure masa kai,ya motsa labbansa a hankali.
"Wacece?" Yayi tambayar kai tsaye. Shuru ta danyi na wasu sakanni,kaman alamunta suna nuna tambayar batayi mata dadi ba.
"Menelik ce" Ta fada a sanyaye. Sunan ya maimaita sau daya sau biyu a kansa kafin mamallakiya sunan ta harba cikin kansa.
"Ayyah...." Ya fada a nutse yana jin tun bata sake cewa komai ba muryar ta ta gundureshi.
"Ya familynki"
"Alhamdulillah.....abbi yace na maka magana ko zakaci abincin dare tare damu?". Zamansa ya gyara a hankali,yana jin yadda zuciyarsa ke sake azalzalarsa da son jin muryar akhnan.
" I'm sorry.....ba dadewa zanyi ba.....banajin zan sake awa uku a addis ababa,na gode qwarai,ki gaida abbi din,idan na sake shigowa zamiyi magana dashi" Ya fadi a kalmominsa a jajjere nutsuwar dake sake zurfafa soyayyarsa a zuciyar menelik din.
"Nima na gode....." Ta fadi duk da zuciyarta ta quntata da kalar amsar daya bata. Ba haka taso taji daga bakinsa ba,yadda ta iya jurewa rashin ganinsa na wadannan watannin bata dauka zai tankwabe cin abinci dare tare dasu ba idan tayi masa tayi. Ta sauke ajiyar zuciya da alama tafiya ce miqaqqiya a gabanta.
Ko digon nasara guda daya bata hanga tattare dashi ba.......amma a yanzun tana jin ta shirya bayyana masa kanta kawai a wuce gurin.
Shi ya yanke kiran ba tare daya tsaya ya qarasa jin kalmominta na qarshe ba. Ya sake duba bangaren massages,ba wani sabon saqo daga gareta,kawai sai ya yanke ya kirata yana kashingida sosai ciki sofa din.
Tun a kiran farko computer ta gaya masa wayar a kashe take. Yana daga kashingide amma sai ya miqe sosai ya zauna yana sake maimaita kiran,kamar bai yarda da abinda na'urar take gaya masa ba.
Ita ta riqe akhnan,ta shiga da ita bathroom din. Cikin bathtub din dake cike da wani ruwa me wani irin launin kala ta taimaka mata ta shiga,sai tayi tsaye daga gefe sanda akhnan din ke nutsewa cikin ruwan idanunta a rufe.
Duk daya gasata sosai dazu,amma a yanzu sai taji ruwan yana shiga jikinta da wani irin yanayi,wadannan cinyoyin nata da takejin qashi ne kawai ya riqesu dumin ruwan dana abinda ke cikin ruwan yana ratsasu har wani lumshe idanu take.
Sau uku ana canza ruwan da wasu kalolin abubuwa,sannan daga qarshe ta tara mata ruwa me dumi sosai.
"Ki sakeyin wanka don kiji qwarin jikinki sosai,ina jiranki" Ta fadi tana ja mata qofar bayan ta fice daga bandakin. Koda ta miqe tana wanke jikinta sai taji jikinta gaba daya ya saki,ciwon da takeji
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 84*
______________________________
https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee*
_________________________
Sanda ta kammala saita kasa fita,ta nade jikinta da towel kawai tana tsaye tana duban madubi. Ji take kamar ba zata iya kallon idanun nanay ba,duk da qwarin gwiwar data bata,amma kunyarta takeji kaman tayi yaya.
Sau biyu nanay na mata knocking.
"Da matsala ne?,ko na shigo?" Sannan ta murda handle din ta fito kanta a qasa.
Tsaf nanay ta taimaka mata ta shirya cikin wata riga me matuqar daukan hankali. Daga yadda nanay ta fiddata daga wani akwati na musamman ta tabbatar ta musamman ce. Gaban madubi nanay ta jata,ta kuma zaunar da ita gaban madubin bayan ta ja mata kujera ta zauna. Tsaiwa tayi daga bayanta tana duban fuskarta.
"Wannan rigar.....motii ya mallakamin ita ne a ranar dana kai nawa mutuncin gidansa kamar yadda kika kawo naki. Na kuma yi alqawarin zan damqata ne kyauta halak malak ga matar d'ana na farko wadda tayi kwatankwacin abinda nayi,saidai shidin Allah baiyi me dogon kwana bane.....na sake ci gaba da ajiyarta da wannan burin,ashe zata zama.mallakin diyata ce. Allah yayi miki albarka,ya baku zuriyya dayyiba.....Allah ya jiqan safeena ya kyauta makwancinta. Allah ya hademin kanku.......ya baku dawwamammen zaman lafiya" Takai qarshe tana buda tafin hannun akhnan din ta saka wani abu da akhnan din bata fahimci meye ba.
"Kome zan baki bazan biya farashin kyautar da kika yiwa d'a na ba......na gode....na gode" Sunkuyar da kanta tayi tana jin kamar zata nutse a gurin,sai nanay din ta sanya hannunta dukka biyun ta dagata.
"Zan wuce dake sashena,don ki samu ki huta sosai" Har qasan ranta taji dadin hakan da nanay tace,amma sai kuma takejin wani iri sanda suke takawa cikin nutsuwa da rakiyar hadimai suke barin sashen haisam din zuwa sassan nanay.
Wani kebantaccen bangare aka bata cikin sassan nanay,don dakin da parlor din qwaya biyu ne tak amma sunfi qarfin a kirasu daki ciki da parlor kawai.
Dab yake da dakunan nanay,saidai akwai lubby daya rabasu kadan,nata yana daga hannun hagu,na nanay yana daga hannun dama.
Ta lura tun kafin su qarasa hadimai da yawa suka kammala gyaran gurin tsaf,nanay da kanta ta shigar da ita,sai a sannan birra da zenebe suka qaraso.
"Ki kula da ita.....ku barta ta huta sosai" Umarni na qarshe da nanay ta bayar kenan.
Hakan kuwa sukayi,sun samar mata da wani yanayi me dadi daya sanyata kwanciya bacci cikin nutsuwa,bayan nanay tasa an kawo mata wani irin farfesun naman da batasan ne meye ba,da wani abu sha me yaji yaji kadan da yafi mata kama da tsumi ko mad'i. Sai wani babban abun rufa me wani irin dumi daya dade a jikinta,wada tana cireshi taji kowacce gajiya ta jikinta tana sauka,sannan zazzabin jikinta yana yin nasa guri,ba jimawa kuwa wani irin bacci me dadi yayi awon gaba da ita.
*_HAISAM_*
A yau ya kalli agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa har baisan adadin sau nawa ba.
Aikin da yake ganin zai kammalashi cikin awa uku ko hudu,sai gashi yana dosar awa biyu ba tare dayakai inda ya kamata ace yakai cikin awannin ba.
Yana cika awa biyu dole ya dauki hutu,ya wuce resting room da yake manne da katafaren office dinsa dake cikin hukumarsu dake addis ababa..
A nutse ya zauna saman tausassar sofa din dake dakin,ya zare socks dinsa yana daukan wayarsa wadda duka hankalinsa yana kai.
Duk bayan mintuna sai wannan cute face din nata ya dawo masa,yadda take jage jage da hawaye.
Ya lumshe idanunsa yana budewa. Daren jiya ne ke dawo masa fes cikin kansa. Moments din gaba daya,wani irin yanayi daya gaza barin kansa,ya kuma rushe tarihin kowanne dare daya taba kashewa a tare da ita.
Banda babban dalili baiga abinda zai sanyashi biyo jirgi tun sassafe,ya baro gefanta ya taho addis ababa da safiyar daya kamata ace tana kwance cikin jikinsa tana hutawa ba.
Kiranta yakeso yayi direct,amma yana tunanin kada yaje bacci takeyi ya tasheta,don haka ya zauna a nutse ya rubuta saqo yana tura mata.
_"I hope the tears are gone now._
_I did not like leaving you that way this morning."_
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Wayar ya ajiye a gefa bayan ya cireta daga silent. Yana sanya ran jin amsa ko yaya daga gareta,ya miqe yana isa dan dining area din dake cikin setting room din riqe da wayar a hannunsa.
Black tea ya samu kamar ko yaushe,kamar yadda me kula da cimarsu yake tsananin kula da tsrin cin abincinsa da yanayin da yafiso. Black tea ne da aka noma ganyan da komai ma daga yankin oromo,wani abu da baya nisa dashi,shi yasa yasha wahala sosai a agadez kafin ya saba da kalan nasu shayin,inda daga qarshe dole yasa aka shigo masa da nasu ganyen a boye.
Abun mamaki a yau sam baya gane test din shayin,duk da yasan irin qwarewar cook din wajen iya sarrafa shayin.
Daren jiya kaf ya dauke taste din a harshensa,tunaninta da gilmawar fuskarta cikin idanunsa gaba daya ya dauke nutsuwarsa.
Yana dire mug din ya sake jawo wayar kusa dashi,daidai sanda kira ya shigo wayar tasa da wata baquwar number.
Kaman bazai daga ba,amma sai ya tuna koma waye ya iya samunsa yana da alaqa sosai dashi. Don haka ya danna koren alama sannan ya sakata a hands free,yayi relaxing sosai cikin kujerar da wannan nutsuwar tasa yana jin wata kasala tana saukar masa daga tuna iya daren jiya kawai.
Muryar macace,mamaki yadan nuna kadan saman fuskarsa sanda take gaidashi.
"Abbi ya gayamin ka shigo addis ababa ko?" Tambayar tadan daure masa kai,ya motsa labbansa a hankali.
"Wacece?" Yayi tambayar kai tsaye. Shuru ta danyi na wasu sakanni,kaman alamunta suna nuna tambayar batayi mata dadi ba.
"Menelik ce" Ta fada a sanyaye. Sunan ya maimaita sau daya sau biyu a kansa kafin mamallakiya sunan ta harba cikin kansa.
"Ayyah...." Ya fada a nutse yana jin tun bata sake cewa komai ba muryar ta ta gundureshi.
"Ya familynki"
"Alhamdulillah.....abbi yace na maka magana ko zakaci abincin dare tare damu?". Zamansa ya gyara a hankali,yana jin yadda zuciyarsa ke sake azalzalarsa da son jin muryar akhnan.
" I'm sorry.....ba dadewa zanyi ba.....banajin zan sake awa uku a addis ababa,na gode qwarai,ki gaida abbi din,idan na sake shigowa zamiyi magana dashi" Ya fadi a kalmominsa a jajjere nutsuwar dake sake zurfafa soyayyarsa a zuciyar menelik din.
"Nima na gode....." Ta fadi duk da zuciyarta ta quntata da kalar amsar daya bata. Ba haka taso taji daga bakinsa ba,yadda ta iya jurewa rashin ganinsa na wadannan watannin bata dauka zai tankwabe cin abinci dare tare dasu ba idan tayi masa tayi. Ta sauke ajiyar zuciya da alama tafiya ce miqaqqiya a gabanta.
Ko digon nasara guda daya bata hanga tattare dashi ba.......amma a yanzun tana jin ta shirya bayyana masa kanta kawai a wuce gurin.
Shi ya yanke kiran ba tare daya tsaya ya qarasa jin kalmominta na qarshe ba. Ya sake duba bangaren massages,ba wani sabon saqo daga gareta,kawai sai ya yanke ya kirata yana kashingida sosai ciki sofa din.
Tun a kiran farko computer ta gaya masa wayar a kashe take. Yana daga kashingide amma sai ya miqe sosai ya zauna yana sake maimaita kiran,kamar bai yarda da abinda na'urar take gaya masa ba.