Sashe 90
Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da wannan hudubar ta shaci fadi da bacin na isa gidana rai bace jinnina a sama ga oga ya zo ga ogan da zai zartar da hukunci wato mai gida tamkar kububuwa na fada gidan
Ina zuwa ido rufe na tsayar da su,
Rai bace na dubeta, a matsayinta na wace na kilace matata mai daraja, a gaban mutanen da suka ci amanarta, ni kaina wanda na ci amanarta dan rashin kunya irin tawa na murje ido irin ga boss din nan na kai na kawo sunna bina da kallo kowace na jiran ta ji kalaman bakina sai kawai na dubeta ido rufe na daga hannuna na kai mata marin biyar zazafan da ya sakata dafe kumcinta cike da mamaki, da firgicin rashin adalcina na kuma daga yar yatsana na nunata na ce" banza jahila! Da ke kadai zan rayu hala da kike nuna halin mahaukata ne? Ke har kin isa ki tare min budurwara ki daka har ki cira mata riga? To wannan da kike ganni ki saka a ranki sai kun yi zaman kishi da ita domin sai na aureta na kawota gidana kun zauna kin dafa mata ta ci kuma ta je shinfidata a karo na biyu! Yau na ga matar balaki dan kawai na aureki ban isa na dubi wata ba? Ba'a auren ke na aureki ko ni zaki nunawa hauka a nan? Ke ki je inda zaki je na sake ki saki daya domin ni ba sakarai bane da zaki ringa zuba min shirme kin bi kin tatare min gaba da baya na kasa aure to yau dai asirin bokan naki ya karye sai a kara gaba malama!"
Hawayen da bata yi idan muna fada ne ya bale mata,
Tana dafe da kuncinta ta matso kusa da ni sosai,
A hankali ta ce" *sakayar soyayar kennan MUTALAB?, ka yanke min zama da y'ayana? Ka sake ni a karshe dai a kan son zuciyarka bayan ka san iyayena sun rasu ina kake so na je na yi zawarci? Ba asirceka na yi ba, kai ka hanna kanka aure, sai dai kash Mutalab, kash, walahi da ka san koda zaka maido ni ni ba zan dawo ba domin na haramta hauranka, Mutalab na rantse da Allah na kare da y'ayanka da du wani abu da ya fito daga hannunka! Kishi da wannan? Ta nuna matar, kafin ta tsartar da yawu ta kunce goyon Najeeba ta saketa daga tsaye hakan ya saka Najeeba zabura ta wawureta tana kukan MAMA, sai dai ina kuma hankadeta ta yi ban aune ba ta bala min mari ta kuwa ci damara da dan kwalinta ta ja baya ta ce" idan ka isa bismillah, walahi ko a da ban mari fuskarka ba dan kana dauke da igiyar aurena a yanzu da kai da bola du daya, Mutalab bismillah, da kai da dadiron taka sai nai maku jina jina a gidan nan*
Mamaki ya hanna min motsi, ita kuwa karambani ya sakata tunkararta, lalle kuwa sai da ta mata jina jinan ina tsaye tamkar gaula domin marin nan da ta min ya aniya maido min maganar sakin da na mata
Da gudu ta shige dakinta , dan kwali da dukan takardunta da jaka daya tak ta dauka ta fito
DAYABU na kuka yana riketa haka yan uwansa sai kawai ta kubce ta fice da gudu ta fita
Idannuwansa ya bude wa'inda sukai masa jajajir, ya ce" kun ji abinda ya faru tsakanina da NANA MARIAMA, tabas wani sa'in Allah kan baiwa mutun mace ta mutunci sai dai irin rikon da zai mata ke hadasa cenzawar lamarinta
UMMU dake dafe da kanta dake sara mata ta kalle shi ta kuma kalli yarwn sai kuka suke
Dubanta ya yi wannan karron maganar tata ce, sai da ya sanyaya muryarsa ya ce" bayanta na auri mata, daya bayan daya ina kara saki domin ido rufe uwar y'ayana nake nema wace zata kuma daukan dawainiyar gidana da y'ayana tamkar ita ta haifa
Tun ina saki da karfina har na dawo ina saki da hawayena
A hankali na ringa dana sani, har na je na zauna gaban kanwata na zayane mata gabli da ba'adin zamantakewar da na yi da matata,
Sai dai kash, a lokacin ta so ta maido min da farin cikina sai Nana mariama ta gindaya rantsuwar cewa" ai kuma ita da mutalab sai a lahira
Kuma sada kansa ya yi ya ce" walahi na sha wahala, ina cikin shan wahala
Ina ta kame kame ido rufe
Yarana na ta gararamba zuciyata na ciwo
Du irin tarbiyar da suke samu ba ta mace tsayayiya gashi na kasa bada su wajen kanwata kwata kwata domin idan na shigo gidana burina na ga layin motocinsu, na tsinkayi kwaramniyarsu na zauna mu yi hira mu yi goyo goyo da kannanuwan, manyan na daukanmu a hoto
Sai nake kwatanta irin macen da nake so, sai na fadawa Allah
Sai da na dangana da auren wace nake zaune da ita a yanzu, sai malan liman na baba ya ce da ni" *kar ka saketa, koma meye halayanta, ka jure, idan ka kuma sakinta wace iri zaka kuma daukowa y'ayanka? Kar ka manta y'aya mata masu barin gaban iyayensu da wuri ne, kai kuwa goma sha biyar gareka mata masu rai da lafia a ciki baka aurar da ko daya ba, shin wai baka tsoron sake saken nan a sako maka naka? Bana so ka ji ciwon sakin y'aya a zuciyarka, domin ba uban dake so ya budi idannuwansa ya ga yarinyarsa a gabansa na zawarci*"
A hankali ya kuma maimaita" *NA SHA FAMA, INA CIKE DA TSORON RANTSUWAR MARYAMA*
Da sauri UMMU ta kuma kallonsa, zuciyarta na kara dokawa,
Mikewa ta yi tsaye tana jin zata fashe da kuka
Kafarta ta daga zata gudu ABIH ya kuma furta" *Marayu ne mu, daga ni har y'ayana, walahi ba zan kuma rayuwar dadiro ba ba zan yarda na hada SIRRINA da dadiro ba*
Da gudu ta tafi wannan karron tana mai barin kukanta fitowa
Abih ya mike tsaye da sauri , sai dai riko hannunsa da ya ji an yi ya saka shi juyowa
A hankali NAJEEBA ta furta" *ABIH*"
idannuwansa ya lumshe wasu hawayen suka ci gaba da zuba a idannuwansa
Da sauri ya koma ya zauna kansa kasa
Dagowa ya yi ya ga irin kukan da suke
A sanyaye ya ce" da na san rayuwa haka take da daci, da na roki takaituwarta a kaina daga bakin lokacin da na rasa matar kwarai, Mariam ta kasance mai hakuri, da juriya da kawar da kai, ni sai na bazantar na ringa tunkudata har na kaita wajen da ta fashe ta kasa da ni, ni da kaina na yiwa kaina mugunta waye ba zan yiwa ba? DAYABU, UMMULKHAIR, UMMUKULSUM, ZAHRAU, NAJEEBA, *SHIN ZATA DAWO GARENI?*
Tabas tsakanin da da iyaye sai Allah, tausayin iyayen nasu ya saka su hawaye sosai da sosai kafin su aniyar kwontar masa da hankali
NAJEEBA jikinta a mace yake tana kallon Abinta
Gaskiya Abih ya aikata ayyuka kala daban daban sai hamdallah
Bata iya cewa komai ba har suka wawatse aka barta da zahrau
Zahrau ta ringa kwontar mata da hankali tana kara nuna mata cewar UMMU bata da laifi
Cike da hawaye ta ce" Auntu Zahrau, ashe shima ya tsani bak'ar mace aka aura masa ni?"
Da mamaki ta ce" wata irin magana ce haka, SULTAN din ne ya tsani bak'ar mace? Me aka yi? Me ya sa ya fadi haka? Wani abu kika ce masa?"
Sai da ta kara shahsekar kukanta sosai sannan ta ce" *Da karfi ya kwace min abinda nake tanadarwa waninsa Bayan wannan, ya ringa min hararan nan na tsana Na zata ya tafi ni kuwa kaina a sade nake fadin ai ba son farin mutun nake ba, mugu azalumi mai cin kudin talakawa*
Sai da ta zaro ido kafin ta zauna da sauro tana kallonta ta ce" ya ji? Kina nufin ya ji?"
Najeeba ta gyada kanta tana kallonta itama ta ce" ya ji, shine abinda ya saka shi fada min shima ai ba son bak'ar fata yake ba"
Cike da madaukakin mamaki, da ayar tambaya Zahrau ta furta" lalle akoy wani lamari a tare da shi wanda yake da girman gaske
Ke yanzu, kece kika fadi haka a gabansa sannan gaki a zaune daram da ranki? Lalle na tabatar da du wayonki wani sa'in baki da wayo, ko kuwa rashin hankali ne? ALLAH masani"
Zama ta yi gabanta tana kallonta ta ce" na zata zaki iya tafia ke daya ba tare da shawarana ba? Sai dai na kula a kan matsalar wani kika iya samo mafita a kan karan kanki kina zama wawa Najeebana"
Kuma kallonta ta yi gannin itama ita din kawai take kallo ta ce" abinda ya saka ya kasa tataka ki ko ya karya maki kafa sakamakon maganar da kika fada a gabansa ya shanye shi zamu dauka mu yi anfani da shi ta hanyar buga wasan nan"
Kumatun NAJEEBA ta dan riko ta ce" baya son bak'a? Zamu gani idan har furucinsa shine gaskiyarsa, idan har idanniyarsa ba zata karyata sakonsa ba, idan har gangar jikinsa ba zata rikita lisafinsa ba!"
Mikewa ta yi ta kama Najeeba ta ce" zo mu je ki kuma shiga ruwan da AMMI ta hada, domin babu ne kawai bata tanadarwa wannan ranar ba
Abih na fitowa ya karasa Fallon, nan ya kuma tarar da Mardiya zaune ta kumbura kamar zata fashe sai karkada kaffafuwanta take cike da balaki
Yana son ficewa ta mike da yannayi na raini ta ce" ji mana? Meye ka shiga dakin cen ka zauna tun dazu ana cin amanata ne ko meye? Hala ji kake ban san wacece wancen matar da ta wani ja su ciki ba? Malan na gaji da irin abubuwan nan gaskiya amanata za'a ci ido na gani?"
Good morning all🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*Na*
*SAJIDA*
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir rahamanir rahim_
47
Alhamdulilah na dawo😁
Cike da kulawa, da yannayin da kwata kwata baya nuna mamakinsa a irin halayarta a yanzun, domin ta shayar da shi lamarin da lamarinsa ya fasa bashi mamaki ya dubeta duba na tsanaki ya ce" da gaske kuwa kin san wacece?"
Ina zuwa ido rufe na tsayar da su,
Rai bace na dubeta, a matsayinta na wace na kilace matata mai daraja, a gaban mutanen da suka ci amanarta, ni kaina wanda na ci amanarta dan rashin kunya irin tawa na murje ido irin ga boss din nan na kai na kawo sunna bina da kallo kowace na jiran ta ji kalaman bakina sai kawai na dubeta ido rufe na daga hannuna na kai mata marin biyar zazafan da ya sakata dafe kumcinta cike da mamaki, da firgicin rashin adalcina na kuma daga yar yatsana na nunata na ce" banza jahila! Da ke kadai zan rayu hala da kike nuna halin mahaukata ne? Ke har kin isa ki tare min budurwara ki daka har ki cira mata riga? To wannan da kike ganni ki saka a ranki sai kun yi zaman kishi da ita domin sai na aureta na kawota gidana kun zauna kin dafa mata ta ci kuma ta je shinfidata a karo na biyu! Yau na ga matar balaki dan kawai na aureki ban isa na dubi wata ba? Ba'a auren ke na aureki ko ni zaki nunawa hauka a nan? Ke ki je inda zaki je na sake ki saki daya domin ni ba sakarai bane da zaki ringa zuba min shirme kin bi kin tatare min gaba da baya na kasa aure to yau dai asirin bokan naki ya karye sai a kara gaba malama!"
Hawayen da bata yi idan muna fada ne ya bale mata,
Tana dafe da kuncinta ta matso kusa da ni sosai,
A hankali ta ce" *sakayar soyayar kennan MUTALAB?, ka yanke min zama da y'ayana? Ka sake ni a karshe dai a kan son zuciyarka bayan ka san iyayena sun rasu ina kake so na je na yi zawarci? Ba asirceka na yi ba, kai ka hanna kanka aure, sai dai kash Mutalab, kash, walahi da ka san koda zaka maido ni ni ba zan dawo ba domin na haramta hauranka, Mutalab na rantse da Allah na kare da y'ayanka da du wani abu da ya fito daga hannunka! Kishi da wannan? Ta nuna matar, kafin ta tsartar da yawu ta kunce goyon Najeeba ta saketa daga tsaye hakan ya saka Najeeba zabura ta wawureta tana kukan MAMA, sai dai ina kuma hankadeta ta yi ban aune ba ta bala min mari ta kuwa ci damara da dan kwalinta ta ja baya ta ce" idan ka isa bismillah, walahi ko a da ban mari fuskarka ba dan kana dauke da igiyar aurena a yanzu da kai da bola du daya, Mutalab bismillah, da kai da dadiron taka sai nai maku jina jina a gidan nan*
Mamaki ya hanna min motsi, ita kuwa karambani ya sakata tunkararta, lalle kuwa sai da ta mata jina jinan ina tsaye tamkar gaula domin marin nan da ta min ya aniya maido min maganar sakin da na mata
Da gudu ta shige dakinta , dan kwali da dukan takardunta da jaka daya tak ta dauka ta fito
DAYABU na kuka yana riketa haka yan uwansa sai kawai ta kubce ta fice da gudu ta fita
Idannuwansa ya bude wa'inda sukai masa jajajir, ya ce" kun ji abinda ya faru tsakanina da NANA MARIAMA, tabas wani sa'in Allah kan baiwa mutun mace ta mutunci sai dai irin rikon da zai mata ke hadasa cenzawar lamarinta
UMMU dake dafe da kanta dake sara mata ta kalle shi ta kuma kalli yarwn sai kuka suke
Dubanta ya yi wannan karron maganar tata ce, sai da ya sanyaya muryarsa ya ce" bayanta na auri mata, daya bayan daya ina kara saki domin ido rufe uwar y'ayana nake nema wace zata kuma daukan dawainiyar gidana da y'ayana tamkar ita ta haifa
Tun ina saki da karfina har na dawo ina saki da hawayena
A hankali na ringa dana sani, har na je na zauna gaban kanwata na zayane mata gabli da ba'adin zamantakewar da na yi da matata,
Sai dai kash, a lokacin ta so ta maido min da farin cikina sai Nana mariama ta gindaya rantsuwar cewa" ai kuma ita da mutalab sai a lahira
Kuma sada kansa ya yi ya ce" walahi na sha wahala, ina cikin shan wahala
Ina ta kame kame ido rufe
Yarana na ta gararamba zuciyata na ciwo
Du irin tarbiyar da suke samu ba ta mace tsayayiya gashi na kasa bada su wajen kanwata kwata kwata domin idan na shigo gidana burina na ga layin motocinsu, na tsinkayi kwaramniyarsu na zauna mu yi hira mu yi goyo goyo da kannanuwan, manyan na daukanmu a hoto
Sai nake kwatanta irin macen da nake so, sai na fadawa Allah
Sai da na dangana da auren wace nake zaune da ita a yanzu, sai malan liman na baba ya ce da ni" *kar ka saketa, koma meye halayanta, ka jure, idan ka kuma sakinta wace iri zaka kuma daukowa y'ayanka? Kar ka manta y'aya mata masu barin gaban iyayensu da wuri ne, kai kuwa goma sha biyar gareka mata masu rai da lafia a ciki baka aurar da ko daya ba, shin wai baka tsoron sake saken nan a sako maka naka? Bana so ka ji ciwon sakin y'aya a zuciyarka, domin ba uban dake so ya budi idannuwansa ya ga yarinyarsa a gabansa na zawarci*"
A hankali ya kuma maimaita" *NA SHA FAMA, INA CIKE DA TSORON RANTSUWAR MARYAMA*
Da sauri UMMU ta kuma kallonsa, zuciyarta na kara dokawa,
Mikewa ta yi tsaye tana jin zata fashe da kuka
Kafarta ta daga zata gudu ABIH ya kuma furta" *Marayu ne mu, daga ni har y'ayana, walahi ba zan kuma rayuwar dadiro ba ba zan yarda na hada SIRRINA da dadiro ba*
Da gudu ta tafi wannan karron tana mai barin kukanta fitowa
Abih ya mike tsaye da sauri , sai dai riko hannunsa da ya ji an yi ya saka shi juyowa
A hankali NAJEEBA ta furta" *ABIH*"
idannuwansa ya lumshe wasu hawayen suka ci gaba da zuba a idannuwansa
Da sauri ya koma ya zauna kansa kasa
Dagowa ya yi ya ga irin kukan da suke
A sanyaye ya ce" da na san rayuwa haka take da daci, da na roki takaituwarta a kaina daga bakin lokacin da na rasa matar kwarai, Mariam ta kasance mai hakuri, da juriya da kawar da kai, ni sai na bazantar na ringa tunkudata har na kaita wajen da ta fashe ta kasa da ni, ni da kaina na yiwa kaina mugunta waye ba zan yiwa ba? DAYABU, UMMULKHAIR, UMMUKULSUM, ZAHRAU, NAJEEBA, *SHIN ZATA DAWO GARENI?*
Tabas tsakanin da da iyaye sai Allah, tausayin iyayen nasu ya saka su hawaye sosai da sosai kafin su aniyar kwontar masa da hankali
NAJEEBA jikinta a mace yake tana kallon Abinta
Gaskiya Abih ya aikata ayyuka kala daban daban sai hamdallah
Bata iya cewa komai ba har suka wawatse aka barta da zahrau
Zahrau ta ringa kwontar mata da hankali tana kara nuna mata cewar UMMU bata da laifi
Cike da hawaye ta ce" Auntu Zahrau, ashe shima ya tsani bak'ar mace aka aura masa ni?"
Da mamaki ta ce" wata irin magana ce haka, SULTAN din ne ya tsani bak'ar mace? Me aka yi? Me ya sa ya fadi haka? Wani abu kika ce masa?"
Sai da ta kara shahsekar kukanta sosai sannan ta ce" *Da karfi ya kwace min abinda nake tanadarwa waninsa Bayan wannan, ya ringa min hararan nan na tsana Na zata ya tafi ni kuwa kaina a sade nake fadin ai ba son farin mutun nake ba, mugu azalumi mai cin kudin talakawa*
Sai da ta zaro ido kafin ta zauna da sauro tana kallonta ta ce" ya ji? Kina nufin ya ji?"
Najeeba ta gyada kanta tana kallonta itama ta ce" ya ji, shine abinda ya saka shi fada min shima ai ba son bak'ar fata yake ba"
Cike da madaukakin mamaki, da ayar tambaya Zahrau ta furta" lalle akoy wani lamari a tare da shi wanda yake da girman gaske
Ke yanzu, kece kika fadi haka a gabansa sannan gaki a zaune daram da ranki? Lalle na tabatar da du wayonki wani sa'in baki da wayo, ko kuwa rashin hankali ne? ALLAH masani"
Zama ta yi gabanta tana kallonta ta ce" na zata zaki iya tafia ke daya ba tare da shawarana ba? Sai dai na kula a kan matsalar wani kika iya samo mafita a kan karan kanki kina zama wawa Najeebana"
Kuma kallonta ta yi gannin itama ita din kawai take kallo ta ce" abinda ya saka ya kasa tataka ki ko ya karya maki kafa sakamakon maganar da kika fada a gabansa ya shanye shi zamu dauka mu yi anfani da shi ta hanyar buga wasan nan"
Kumatun NAJEEBA ta dan riko ta ce" baya son bak'a? Zamu gani idan har furucinsa shine gaskiyarsa, idan har idanniyarsa ba zata karyata sakonsa ba, idan har gangar jikinsa ba zata rikita lisafinsa ba!"
Mikewa ta yi ta kama Najeeba ta ce" zo mu je ki kuma shiga ruwan da AMMI ta hada, domin babu ne kawai bata tanadarwa wannan ranar ba
Abih na fitowa ya karasa Fallon, nan ya kuma tarar da Mardiya zaune ta kumbura kamar zata fashe sai karkada kaffafuwanta take cike da balaki
Yana son ficewa ta mike da yannayi na raini ta ce" ji mana? Meye ka shiga dakin cen ka zauna tun dazu ana cin amanata ne ko meye? Hala ji kake ban san wacece wancen matar da ta wani ja su ciki ba? Malan na gaji da irin abubuwan nan gaskiya amanata za'a ci ido na gani?"
Good morning all🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*MAGE*
_(Mai kwanciyar d'aukar rai)_
🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*Na*
*SAJIDA*
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir rahamanir rahim_
47
Alhamdulilah na dawo😁
Cike da kulawa, da yannayin da kwata kwata baya nuna mamakinsa a irin halayarta a yanzun, domin ta shayar da shi lamarin da lamarinsa ya fasa bashi mamaki ya dubeta duba na tsanaki ya ce" da gaske kuwa kin san wacece?"